< Psalms 114 >

1 Alleluia. At the departure of Israel from Egypt, the house of Jacob from a barbarous people:
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Judea was made his sanctuary; Israel was made his power.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 The sea looked, and it fled. The Jordan was turned back again.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 The mountains exulted like rams, and the hills like lambs among the sheep.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 What happened to you, O sea, so that you fled, and to you, O Jordan, so that you were turned back again?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 What happened to you, O mountains, so that you exulted like rams, and to you, O hills, so that you exulted like lambs among the sheep?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Before the face of the Lord, the earth was moved, before the face of the God of Jacob.
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 He converted the rock into pools of water, and the cliff into fountains of waters.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Psalms 114 >