< Hosea 6 >

1 In their tribulation, they will arise early to me. Come, let us return to the Lord.
“Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
2 For he has seized us, and he will heal us. He will strike, and he will cure us.
Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
3 He will revive us after two days; on the third day he will raise us up, and we will live in his sight. We will understand, and we will continue on, so that we may know the Lord. His landing place has been prepared like the first light of morning, and he will come to us like the early and the late rains of the land.
Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
4 What am I to do with you, Ephraim? What am I to do with you, Judah? Your mercy is like the morning mist, and like the dew passing away in the morning.
“Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
5 Because of this, I have cut them with the prophets, I have slain them with the words of my mouth; and your opinions will depart like the light.
Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
6 For I desired mercy and not sacrifice, and knowledge of God more than holocausts.
Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
7 But they, like Adam, have transgressed the covenant; in this, they have been dishonest with me.
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8 Gilead is a city that manufactures idols; it has been tripped up by family relations.
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9 And, like those who rob with skillful words, they, by conspiring with the priests, bring a death sentence to travelers on a pilgrimage from Shechem; for they have been performing evil deeds.
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10 I have seen horrible things in the house of Israel; the fornications of Ephraim are there. Israel has been contaminated.
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11 But you, Judah, set a harvest for yourself, while I reverse the captivity of my people.
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,

< Hosea 6 >