< Markus 10 >

1 Og han bryder op derfra og kommer til Judæas Egne og Landet hinsides Jordan, og atter samler der sig Skarer om ham; og han lærte dem atter, som han plejede.
Yesu ya bar wannan wurin, ya tafi yankin Yahudiya, wajen hayin kogin Urdun. Sai jama'a suka je wurinsa. Ya ci gaba da koya masu, kamar yadda ya zama al'adarsa.
2 Og Farisæerne kom hen og spurgte ham for at friste ham: "Er det en Mand tilladt at skille sig fra sin Hustru?"
Sai Farisawa su ka zo wurinsa, su ka ce, '' dai dai ne mutum ya saki matarsa?'' Wannan tambaya sun yi ta ne domin su gwada shi.
3 Men han svarede og sagde til dem: "Hvad har Moses budt eder?"
Ya amsa ya ce, menene Musa ya umarce ku?
4 Men de sagde: "Moses tilstedte at skrive et Skilsmissebrev og skille sig fra hende."
Suka ce, ''Musa ya yarda mutum ya rubuta takardar saki ga matarsa, ya sallameta ta fita.''
5 Og Jesus sagde til dem: "For eders Hjerters Hårdheds Skyld skrev han eder dette Bud.
“Domin taurin zuciyarku ne ya rubuta maku wannan dokar,” Yesu ya ce masu.
6 Men fra Skabningens Begyndelse skabte Gud dem som Mand og Kvinde.
Amman tun daga farkon halitta, 'Allah ya halicci namiji da ta mata.'
7 Derfor skal en Mand forlade sin Fader og Moder, og holde fast ved sin Hustru;
Domin wannan dalilin ne mutum zai rabu mahaifinsa da mahaifiyarsa ya mannewa matarsa.
8 og de to skulle blive til eet Kød. Således ere de ikke længer to, men eet Kød.
Su biyu kuwa sun zama jiki daya, ba biyu ba,
9 Derfor, hvad Gud har sammenføjet, må et Menneske ikke adskille.
Saboda haka abinda Allah ya hada kada mutum ya raba.”
10 Og i Huset spurgte Disciplene ham atter om dette.
Lokacin da suke cikin gida, sai almajiransa suka sake tambayarsa akan wannan magana.
11 Og han siger til dem: "Den, som skiller sig fra sin Hustru og tager en anden til Ægte, han bedriver Hor imod hende.
Ya ce da su. Dukan wanda ya saki matarsa ya kuma auro wata matar yayi zina da ita kenan.
12 Og dersom hun efter at have skilt sig fra sin Mand ægter en anden, bedriver hun Hor."
Haka nan duk matar da ta saki mijinta ta auri wani ta yi zina da shi kenan.”
13 Og de bare små Børn til ham, for at han skulde røre ved dem; men Disciplene truede dem, som bare dem frem.
Mutane suka kawo masa 'ya'yansu kanana don ya taba su, sai almajiransa suka kwabe su.
14 Men da Jesus så det, blev han vred og sagde til dem: "Lader de små Børn komme til mig; formener dem det ikke, thi Guds Rige hører sådanne til.
Da Yesu ya gani, ya ji haushi, ya ce masu. Ku bar yara kanana su zo wurina, kada ku hana su domin mulkin Allah na irinsu ne.
15 Sandelig, siger jeg eder, den, som ikke modtager Guds Rige ligesom et lille Barn, han skal ingenlunde komme ind i det."
Gaskiya na ke fada maku duk mutumin da bai karbi mulkin Allah kamar karamin yaro ba, babu shakka ba zai shiga mulkin Allah ba.
16 Og han tog dem i Favn og lagde Hænderne på dem og velsignede dem.
Sai ya rungume su ya sa masu albarka.
17 Og da han gik ud på Vejen, løb en hen og faldt på Knæ for ham og spurgte ham: "Gode Mester! hvad skal jeg gøre, for at jeg kan arve et evigt Liv?" (aiōnios g166)
Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios g166)
18 Men Jesus sagde til ham: "Hvorfor kalder du mig god? Ingen er god, uden een, nemlig Gud.
Amma Yesu ya ce masa. Don me ka ke kira na managarci? Babu wani managarci sai dai Allah kadai.
19 Du kender Budene: Du må ikke bedrive Hor; du må ikke slå ihjel; du må ikke stjæle; du må ikke sige falsk Vidnesbyrd; du må ikke besvige; ær din Fader og din Moder."
Kasan dokokin. Kada ka yi kisan kai, kada ka yi zina, kada ka yi sata, kada ka yi shaidar zur, kada ka yi zamba, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.”
20 Men han sagde til ham: "Mester! det har jeg holdt alt sammen fra min Ungdom af."
Sai mutumin ya ce masa Malam ai na kiyayye duk wadannan abubuwa tun ina yaro.
21 Men Jesus så på ham og fattede Kærlighed til ham og sagde til ham: "Een Ting fattes dig; gå bort, sælg alt, hvad du har, og giv det til de fattige, så skal du have en Skat i Himmelen; og kom så og følg mig!"
Yesu ya dube shi duban kauna ya ce masa. Abu daya ka rasa. Shi ne ka je ka sayar da duk mallakarka ka ba mabukata, za ka sami wadata a sama. Sa'annan ka zo ka bi ni.
22 Men han blev ilde til Mode over den Tale og gik bedrøvet bort; thi han havde meget Gods.
Da ya ji haka sai ransa ya baci, ya tafi yana bakin ciki, don shi mai arziki ne kwarai.
23 Og Jesus så sig omkring og siger til sine Disciple: "Hvor vanskeligt komme de, som have Rigdom, ind i Guds Rige!"
Yesu ya dubi almajiransa ya ce. ''Yana da wuya masu arziki su shiga mulkin Allah!''
24 Men Disciplene bleve forfærdede over hans Ord. Men Jesus tog atter, til Orde og siger til dem: "Børn, hvor vanskeligt er det, at de som forlade sig på Rigdom, kunne komme ind i Guds Rige!
Almajiransa suka yi mamakin maganarsa. Sai Yesu ce masu, ya ku ya'ya'na yana da wuya kamar me a shiga mulkin Allah.
25 Det er lettere for en Kamel at gå igennem et Nåleøje end for en rig at gå ind i Guds Rige."
Zai zama da sauki ga rakumi yabi ta kafar allura da mai arziki ya shiga mulkin Allah.
26 Men de forfærdedes overmåde og sagde til hverandre: "Hvem kan da blive frelst?"
Sai suka cika da mamaki sosai, su kace wa juna, ''to idan haka ne wanene zai iya tsira kenan?''
27 Jesus så på dem og siger: "For Mennesker er det umuligt, men ikke for Gud; thi alle Ting ere mulige for Gud."
Yesu ya dube su ya ce masu. Ga mutane a bu ne mai wuyar gaske, amma a wurin Allah komai yiwuwa ne.
28 Peter tog til Orde og sagde til ham: "Se, vi have forladt alle Ting og fulgt dig."
Bitrus ya ce masa, ''to gashi mu mun bar kome, mun bika''.
29 Jesus sagde: "Sandelig, siger jeg eder, der er ingen, som har forladt Hus eller Brødre eller Søstre eller Moder eller Fader eller Børn eller Marker for min og for Evangeliets Skyld,
Yesu ya ce. Gaskiya na ke fada maku, babu wanda zai bar gidansa, da yan'uwansa maza da mata, da mahaifiya ko mahaifi, ko 'ya'ya ko gona, saboda da ni da kuma bishara,
30 uden at han jo skal få hundrede Fold igen, nu i denne Tid Huse og Brødre og Søstre og Mødre og Børn og Marker tillige med Forfølgelser, og i den kommende Verden et evigt Liv. (aiōn g165, aiōnios g166)
sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn g165, aiōnios g166)
31 Men mange af de første skulle blive de sidste, og af de sidste de første."
Da yawa wadanda suke na farko za su koma na karshe, na karshe kuma za su zama na farko.
32 Men de vare på Vejen op til Jerusalem; og Jesus gik foran dem, og de vare forfærdede, og de, som fulgte med, vare bange. Og han tog atter de tolv til sig og begyndte at sige dem, hvad der skulde times ham
Suna tafiya Urushalima, Yesu kuwa na gabansu. Almajiransa sun yi mamaki, mutane da ke biye da su kuwa sun tsorata. Yesu kuwa ya sake kebe sha biyun nan, ya fara fada masu abin da zai same shi.
33 "Se, vi drage op til Jerusalem, og Menneskesønnen skal overgives til Ypperstepræsterne og de skriftkloge, og de skulle dømme ham til Døden og overgive ham til Hedningerne;
“Kun ga, za mu Urushalima za a bada Dan mutum ga manyan Firistoci da malan Attaura, za su kuma yi masa hukuncin kisa su kuma bada shi ga al'ummai.
34 og de skulle spotte ham og spytte på ham og hudstryge ham og ihjelslå ham, og tre Dage efter skal han opstå."
Za su yi masa ba a, su tofa masa yau, su yi masa bulala, su kashe shi, bayan kwana uku kuwa zai tashi.”
35 Og Jakob og Johannes, Zebedæus's Sønner, gå hen til ham og sige: "Mester! vi ønske, at du vil gøre for os det, vi ville bede dig om."
Yakubu da Yahaya, 'ya'yan Zabadi, suka zo wurin sa, suka ce, ''Malam muna so kayi mana duk abin da mu ka roke ka''
36 Og han sag, de til dem: "Hvad ønske I, at jeg skal gøre for eder?"
Ya ce masu. ''Me ku ke so in yi maku?''
37 Men de sagde til ham: "Giv os, at vi må sidde, den ene ved din højre Side og den anden ved din venstre Side i din Herlighed."
Suka ce, ''ka yardar mana, a ranar daukakarka, mu zauna daya a damanka, daya kuma a hagunka.''
38 Men Jesus sagde til dem: "I vide ikke, hvad I bede om. Kunne I drikke den Kalk, som jeg drikker, eller døbes med den Dåb, som jeg døbes med?"
Yesu ya ce masu. ''Ba ku san abinda ku ke roka ba. Kwa iya sha daga kokon da zan sha? Ko kuma za a yi maku baftismar da za a yi mani?''
39 Men de sagde til ham: "Det kunne vi." Men Jesus sagde til dem: "Den Kalk, som jeg drikker, skulle I drikke, og den Dåb, som jeg døbes med, skulle I døbes med;
Suka fada masa, ''Zamu iya.'' Yesu ya ce masu, '' kokon da zan sha, da shi zaku sha, baftismar da za ayi mani kuma da ita za a yi maku.''
40 men det at sidde ved min højre eller ved min venstre Side tilkommer det ikke mig at give; men det gives til dem, hvem det er beredt."
Amma zama a damata, ko a haguna, ba na wa ba ne da zan bayar, ai na wadanda a ka shiryawa ne.”
41 Og da de ti hørte det, begyndte de at blive, vrede på Jakob og Johannes.
Da sauran almajiran nan goma suka ji, suka fara jin haushin Yakubu da Yahaya.
42 Og Jesus kaldte dem til sig og siger til dem: "I vide, at de, der gælde for Folkenes Fyrster; herske over dem, og de store iblandt dem bruge Myndighed over dem.
Yesu kuma ya kira su wurinsa ya ce masu, '' kun sani wadanda aka san su da mulkin al'ummai sukan nuna masu iko, hakimansu kuma sukan gasa masu iko.
43 Men således er det ikke iblandt eder; men den, som vil blive stor iblandt eder, skal være eders Tjener;
Amma ba haka zai kasance a tsakaninku ba. Duk wanda ya ke son zama babba a cikinku, lalle ne ya zama baranku.
44 og den, som vil blive den første af eder, skal være alles Tjener;
Duk wanda ya ke so ya shugabance ku lalle ne ya zama bawan kowa.
45 thi også Menneskesønnen er ikke kommen for at lade sig tjene, men for at tjene og give sit Liv til en Genløsning for mange."
Saboda haka ne Dan mutum ya zo ba domin a bauta masa ba, sai dai domin shi yayi bautar, ya kuma ba da ransa fansa saboda da mutane da yawa.”
46 Og de komme til Jeriko; og da han gik ud af Jeriko tillige med sine, Disciple og en stor Skare, sad Timæus's Søn, Bartimæus, en blind Tigger, ved Vejen.
Sa'adda suka iso Yariko, yana fita daga Yariko kenan, shi da almajiransa, da wani babban taro, sai ga wani makaho mai bara, mai suna Bartimawas dan Timawas yana zaune a gefen hanya.
47 Og da han hørte, at det var Jesus af Nazareth, begyndte han at råbe og sige: "Du Davids Søn, Jesus, forbarm dig over mig!"
Da ya ji Yesu Banazare ne, ya fara daga murya yana cewa, ''Ya Yesu, Dan Dauda, kaji tausayina''
48 Og mange truede ham, for at han skulde tie; men han råbte meget stærkere: "Du Davids Søn, forbarm dig over mig!"
Mutane da yawa suka kwabe shi, cewa yayi shiru. Sai ya kara daga murya kwarai da gaske, yana cewa, Ya Dan Dauda ka yi mani jinkai, ka ji tausayina!”
49 Og Jesus stod stille og sagde: "Kalder på ham!" Og de kalde på den blinde og sige til ham: "Vær frimodig, stå op! han kalder på dig."
Yesu ya tsaya ya ce, ku kirawo shi. Su kuwa suka kirawo makahon suka ce masa. ''Albishrinka, ta so! Yana kiranka.''
50 Men han kastede sin Overkjortel af sig, sprang op og kom til Jesus.
Makahon ya yar da mayafinsa, ya zaburo wurin Yesu.
51 Og Jesus tog til Orde og sagde til ham: "Hvad vil du, at jeg skal gøre for dig?" Men den blinde sagde til ham: "Rabbuni, at jeg kan blive seende!"
Yesu ya tambaye shi, ya ce, '' me ka ke so in yi maka?'' Makahon ya ce, ''Malam in sami gani.''
52 Og Jesus sagde til ham: "Gå bort, din Tro har frelst dig." Og straks blev han seende, og han fulgte ham på Vejen.
Yesu ya ce masa. ''Yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.'' Nan take idanunsa suka bude, ya bi Yesu, suka tafi tare.

< Markus 10 >