< 2 Timoteus 3 >

1 Men vid dette, at i de sidste Dage skulle vanskelige Tider indtræde.
Amma ka san da wannan: a cikin kwanakin karshe za a yi lokuta masu matsananciyar wahala.
2 Thi Menneskene skulle være egenkærlige, pengegridske, praleriske, hovmodige, spottelystne, ulydige imod Forældre, utaknemmelige, ryggesløse,
Gama mutane za su zama masu son kansu, masu son kudi, masu Kumburi, da girman kai, masu sabo, marasa biyayya ga iyaye, marasa godiya, da kuma marasa tsarki.
3 ukærlige, uforligelige, bagtaleriske, uafholdne, rå, uden Kærlighed til det gode,
Za su kasance marasa dabi'a, wadanda basu son jituwa da kowa, masu tsegumi, marasa kamun kai, 'yan tawaye, marasa kaunar nagarta.
4 forræderske, fremfusende, opblæste, Mennesker, som mere elske Vellyst, end de elske Gud,
Za su zama masu zagon kasa, taurin kai, masu takama, da masu kaunar anishuwa fiye da kaunar Allah.
5 som have Gudfrygtigheds Skin, men have fornægtet dens Kraft. Og fra disse skal du vende dig bort!
Za su kasance da siffar ibada amma za su musunci ikonta. Ka juya daga wadannan mutanen.
6 Thi til dem høre de, som snige sig ind i Husene og fange Kvindfolk, der ere belæssede med Synder og drives af mange Hånde Begæringer
A cikinsu akwai wadanda suke shiga gidaje suna yaudarar mataye marasa hikima. Wadannan ne mataye wadanda suke cike da zunubi, kuma sun kauce hanya sabili da sha'awoyi dabam daban.
7 og altid lære og aldrig kunne komme til Sandheds Erkendelse.
Wadannan matayen suna ta koyo, amma ba za su taba kai wa ga sanin gaskiya ba.
8 Men ligesom Jannes og Jambres stode Moses imod, således modstå også disse Sandheden: Mennesker, fordærvede i Sindet, forkastelige i Troen.
Kamar yadda Yannisu da Yambrisu suka yi jayayya da Musa. Haka nan wadannan malaman karya kuma suke yin tsayayya da gaskiya. Mutane ne lalatattu a zuciya, marasa sahihiyar bangaskiya.
9 Dog, de skulle ikke få Fremgang ydermere; thi deres Afsind skal blive åbenbart for alle, ligesom også hines blev.
Amma ba za su yi nisa ba. Domin wautarsu za ta bayyana a fili ga kowa, kamar wadannan mutane.
10 Du derimod har efterfulgt mig i Lære, i Vandel, i Forsæt, Tro, Langmodighed, Kærlighed, Udholdenhed,
Amma kai, ka bi koyarwata, da dabi'ata, nufe nufena, da bangaskiyata, da jimriyata, da kaunata, da hakurina,
11 i Forfølgelser, i Lidelser, sådanne, som ere komne over mig i Antiokia, i Ikonium, i Lystra, sådanne Forfølgelser, som jeg har udstået, og Herren har friet mig ud af dem alle.
da yawan kuncina, da wahalolina, da duk abubuwan da suka faru da ni a Antakiya, da Ikoniya da kuma Listra. Na jure a cikin kuncina. Amma a cikinsu dukka, Ubangiji ya cece ni.
12 Ja, også alle de, som ville leve gudfrygtigt i Kristus Jesus, skulle forfølges.
Duk wadanda su ke so su yi rayuwa ta ibada a cikin Almasihu Yesu za su sha tsanani.
13 Men onde Mennesker og Bedragere ville gå frem til det værre; de forføre og forføres.
Miyagun mutane da masu hila za su yi ta kara lalacewa. Za su badda wasu. Su da kansu ma sun bijire.
14 Du derimod, bliv i det, som du har lært, og som du er bleven forvisset om, efterdi du ved, af hvem du har lært det,
Amma kai, ka ci gaba da abubuwan da ka koya kuma ka gaskata da zuciya daya. Ka san daga wurin wanda ka koya.
15 og efterdi du fra Barn af kender de hellige Skrifter, som kunne gøre dig viis til Frelse ved Troen på Kristus Jesus.
Ka san da cewa, tun kana dan karamin yaro ka san wadannan littattafai masu tsarki. Wadannan suna iya mai da kai mai hikima domin ceto ta wurin bangaskiya a cikin Almasihu Yesu.
16 Hvert Skrift er indåndet af Gud og nyttig til Belæring, til Irettesættelse, til Forbedring, til Optugtelse i Retfærdighed,
Dukkan Nassi hurarre ne daga Allah. Yana da amfani domin koyarwa, domin tsautawa, domin gyara, kuma domin horarwa cikin adalci.
17 for at Guds-Mennesket må vorde fuldkomment, dygtiggjort til al god Gerning.
Wannan domin mutumin Allah ya zama cikakke ne, shiryayye domin dukkan ayyukan nagarta.

< 2 Timoteus 3 >