< Anden Krønikebog 21 >

1 Så lagde Josafat sig nu til Hvile hos sine Fædre og blev jordet hos sine Fædre i Davidsbyen; og hans Søn Joram blev Konge i hans Sted.
Yehoshafat ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a Birnin Dawuda. Sai Yehoram ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
2 Han havde nogle Brødre, Sønner af Josafat: Azarja, Jehiel, Zekarja, Azarjahu, Mikael og Sjefatja, alle Sønner af Kong Josatat af Juda.
’Yan’uwan Yehoram,’ya’yan Yehoshafat maza su ne, Azariya, Yehiyel, Zakariya, Azariyahu, Mika’ilu da Shefatiya. Dukan waɗannan su ne’ya’yan Yehoshafat sarkin Isra’ila maza.
3 Deres Fader havde givet dem store Gaver, Sølv, Guld og Kostbarheder tillige med betæstede Byer i Juda, men Joram havde han givet Kongedømmet, fordi han var den førstefødte.
Mahaifinsu ya ba su kyautai masu yawa na azurfa da zinariya da kayayyaki masu daraja, tare da birane masu katanga a Yahuda, amma ya ba da mulki ga Yehoram domin shi ne ɗan farinsa.
4 Men da Joram havde overtaget sin Faders Rige og styrket sin Magt, lod han alle sine Brødre dræbe med Sværd tillige med nogle af Israels Øverster.
Sa’ad da Yehoram ya kafa kansa sosai a bisa mulkin mahaifinsa, sai ya kashe dukan’yan’uwansa da takobi tare da waɗansu sarakunan Isra’ila.
5 Joram var fo og tredive År gammel, da han blev Konge, og han herskede otte År i Jerusalem.
Yehoram yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara takwas.
6 Han vandrede i Israels Kongers Spor ligesom Akabs Hus, thi han havde en Datter af Akab til Hustru, og han gjorde, hvad der var ondt i HERRENs Øjne.
Ya yi tafiya a hanyoyin sarakunan Isra’ila, kamar yadda gidan Ahab ta yi, gama ya auri’yar Ahab. Ya aikata mugayen ayyuka a idon Ubangiji.
7 Dog vilde HERREN ikke tilintetgøre Davids Slægt for den Pagts Skyld, han havde sluttet med David, og efter det Løfte, han havde givet, at han altid skulde have en Lampe for hans Åsyn.
Duk da haka, domin alkawarin da Ubangiji ya yi wa Dawuda, Ubangiji bai so yă hallaka gidan Dawuda ba. Ubangiji ya riga ya yi alkawari zai ci gaba da riƙe fitila domin Dawuda da zuriyarsa har abada.
8 I hans Dage rev Edomiterne sig løs fra Judas Overherredømme og valgte sig en Konge.
A zamanin Yehoram, Edom ya tayar wa Yahuda ya kuma naɗa sarkinsa.
9 Da drog Joram over til Za'ir med alle sine Stridsvogne. Og han stod op om Natten, og sammen med Vognstyrerne slog han sig igennem Edoms Rækker, der havde omringet ham.
Saboda haka Yehoram ya tafi can tare da shugabannin sojojinsa da kuma dukan keken yaƙinsa. Mutanen Edom suka kewaye shi da shugabannin keken yaƙinsa, amma ya tashi ya fatattaki su da dare.
10 Således rev Edom sig løs fra Judas Overherredømme, og således er det den Dag i Dag. På samme Tid rev også Libna sig løs fra hans Overherredømme, fordi han forlod HERREN, sine Fædres Gud.
Har yă zuwa yau Edom na tawaye a kan Yahuda. Libna ya yi tawaye a lokaci guda, domin Yehoram ya yashe Ubangiji Allah na kakanninsa.
11 Også han rejste Offerhøje i Judas Byer og forledte Jerusalems Indbyggere til at bole og Juda til at falde fra.
Ya gina masujadan kan tudu a tuddan Yahuda, ya kuma sa mutanen Urushalima suka yi karuwanci, ya sa Yahuda suka kauce.
12 Da kom der et Brev fra Profeten Elias til ham, og deri stod: "Så siger HERREN, din Fader Davids Gud: Fordi du ikke har vandret i din Fader Josafats og Kong Asa af Judas Spor,
Yehoram ya sami wasiƙa daga Iliya annabi, wadda ta ce, “Ga abin da Ubangiji Allah na kakanka Dawuda ya ce, ‘Ba ka yi tafiya a hanyoyin mahaifinka Yehoshafat ko Asa sarkin Yahuda ba.
13 men i Israels Kongers Spor og forledt Juda og Jerusalems Indbyggere til at bole, ligesom Akabs Hus gjorde, og tilmed dræbt dine Brødre, din Faders Hus, der var bedre end du selv,
Amma ka yi tafiya a hanyoyin sarakunan Isra’ila, ka sa Yahuda ya kauce, ka kuma sa mutanen Urushalima suka yi karuwanci, kamar yadda gidan Ahab ta yi. Ka kuma kashe’yan’uwanka, membobi gidan mahaifinka, mutanen da suka fi ka kirki.
14 se, derfor vil HERREN nu ramme dit Folk, dine Sønner, dine Hustruer og alt, hvad du ejer, med et tungt Slag.
Saboda haka a yanzu Ubangiji yana shirin ya bugi mutanenka,’ya’yanka maza, matanka da kuma kome da yake naka, da bugu mai ƙarfi.
15 Og selv skal du falde i en hård Sygdom og blive syg i dine Indvolde, så at Indvoldene nogen Tid efter skal træde ud som Følge af Sygdommen!"
Kai kuma za ka kamu da ciwon hanji wanda zai yi ta cinka kowace rana sai har hanjinka sun fito.’”
16 Så æggede HERREN Filisterne og Araberne, der var Naboer til Kusjiterne, imod Joram,
Ubangiji ya sa Filistiyawa da Larabawa waɗanda suke zama kusa da Kushawa su yi gāba da Yehoram
17 og de drog opmod Juda trængte ind og røvede alle Kongens Ejendele, som fandtes i hans Palads, også hans Sønner og Hustruer, så der ikke levnedes ham nogen Søn undtagen Joahaz, den yngste af hans Sønner.
Suka yaƙi Yahuda, suka kai masa hari, suka kwashe dukan abubuwa masu kyau da suka samu a fadan sarki, tare da’ya’yansa maza da kuma matansa. Ba wanda aka bari, sai dai Ahaziya autansa.
18 Og efter alt dette slog HERREN ham med en uhelbredelig Sygdom i hans Indvolde.
Bayan dukan wannan, sai Ubangiji ya sa wa Yehoram cuta marar warkarwa ta ciki.
19 Nogen Tid efter, da to År var gået, trådte Indvoldene ud som Følge af Sygdommen, og han døde under hårde Lidelser. Hans Folk tændte intet Bål til Ære for ham som for hans Fædre.
Cikin lokaci, a ƙarshen shekara ta biyu, sai hanjin cikinsa suka fito saboda cutar, ya kuma mutu cikin tsananin zafi. Mutanensa suka hura wuta don girmama shi, kamar yadda suka yi wa kakanninsa.
20 Han var to og tredive År gammel, da han blev Konge, og han herskede otte År i Jerusalem. Han gik bort uden at savnes. Man jordede ham i Davidsbyen, dog ikke i Kongegravene.
Yehoram yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara takwas. Ya mutu, ba ma wanda ya kula, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda, amma ba a makabartan sarakuna ba.

< Anden Krønikebog 21 >