< Luk 1 >

1 Ka talue poung e Theophilus, maimouh dawk kamnuek tangcoung e a konglamnaw hah,
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 apuengcue hoi kahmawt ni teh kapanuekkhainaw hoi lawk dawk thaw katawknaw ni maimouh koe a dei tangcoung e patetlah tami moikapap ni ca lahoi thut hanelah a panki awh.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Kai ni hai apuengcue hoi ka kamtu e a konglamnaw pueng teh atang katang tie na panue thai nahanelah,
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 hote konglamnaw teh nang koe pou hruek hane kawi lah ao telah ka pouk.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Judah ram ka uk e Herod Siangpahrang kut rahim vah Abijah tie vaihma miphun dawk hoi e vaihma Zekhariah teh ao. Ahnie a yu teh Aron e catoun, a min teh Elizabeth,
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 ahnimouh roi teh kâpoelawknaw pueng a tarawi roi, tounhoehe lah ao teh, Cathut hmalah tamikalan lah ao roi.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Elizabeth teh carôe dawkvah ahnimouh roi teh ca tawn roi hoeh. A kum haiyah a cue poung roi toe.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Hatnavah, Zekhariah teh amae a huinaw hoi cungtalah atueng a pha toung dawkvah, Cathut hmalah vaihma thaw a tawk lahun nah,
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 vaihmanaw e singyoe patetlah cungpam a khoe. Cathut e bawkim thung a kâen teh hmuitui hmai sawinae a sak.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Hottelah Cathut koe a sak lahun navah taminaw pueng teh alawilah a ratoum awh.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Hatnavah Cathut e kalvantami teh Zekhariah hmalah a kamnue teh hmuitui hmaisawi thuengnae aranglah a kangdue.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zekhariah ni a hmu navah a kalue teh a taki.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Kalvantami ni Zekhariah taket hanh, nange ratoumnae teh Cathut ni a thai toe. Na yu Elizabeth teh ca tongpa a khe han, a min teh Jawhan telah na phung han.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Nang teh na konawm vaiteh na lunghawi han, hote ca tongpa na khe kecu dawk taminaw pueng hai a konawm awh han.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Bangkongtetpawiteh, ahni teh Cathut hmalah ka talue e tami lah ao han. Misurtui hoi parui kawinaw pueng net mahoeh. A manu e von thung ao nahoi Kathoung Muitha hoi akawi han.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Ahni ni Isarel catounnaw moikapap Cathut koe lah a kamlang sak han.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Ahni teh Cathut ni a tha e laicei lah ao vaiteh Profet Elijah patetlah muitha hnotithainae hoi kakawi e tami lah ao han. A napanaw hoi a capanaw kâpo sak vaiteh lawk ka ngai hoeh e taminaw hah tami kalannaw e lungangnae lam koe lah bout a hrawi han. Cathut e taminaw teh Bawipa hanelah coungkacoe lah ao thai nahan kârakueng awh telah a dei.
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zekhariah ni kalvantami koevah hote hno a coung thai han doeh telah bangtelah hoi maw ka panue thai han. Bangkongtetpawiteh, kai teh, ka matawng toe, ka yu hai a matawng toe telah atipouh.
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Kalvantami ni kai teh Gabriel doeh, hete lunghawinae kamthang nang koe dei hanelah, na ka patoun e Cathut hmalah ka kangdout e doeh.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Nang teh kaie lawk na tang hoeh dawkvah hete hno a kuep hoehnahlan totouh lawk dei thai laipalah, na lawk a a han. Kaie ka lawk teh atueng a pha toteh a kuep han telah a dei pouh.
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Taminaw ni Zekhariah teh ngaihawi laihoi a ring awh teh bangkongmaw bawkim thung atu sittouh a o vaw titeh a kângairukhai awh.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Ahni teh bawkim thung hoi a tâco navah lawk a dei thai hoeh dawkvah, kamnuenae a hmu telah a panue awh. Zekhariah teh a lawk a a dawkvah a kut khok hoi ahnimanaw koe a yavai pouh
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Vaihma thaw a tawk e atueng abaw hnukkhu Zekhariah teh im lah a ban.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Hathnukkhu hoi a yu Elizabeth teh camo a neng dawkvah thapa yung panga touh imthungkhu a kamung.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 Cathut ni taminaw e hmalah kaie yeiraiponae pueng na la pouh toe a ti.
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Thapa yung taruk navah Cathut ni kalvantami Gabriel koe, Galilee ram Nazareth kho dawk kaawm e tangla koe a patoun.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Hote tangla teh Devit miphun a min Joseph ka kâphung e tami hoi kâhâ tangcoung e lah ao. A min teh Meri doeh.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Kalvantami ni Meri koe a tho teh na konawm haw, yawhawinae ka coe e napui nang teh Cathut ni na okhai telah atipouh.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Meri ni hote lawk a thai navah a lungtâsue teh hote lawk teh bangpatet e lawk maw ati teh a kâpouk.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Kalvantami ni hai Meri na lungpuen hanh. Nang teh Cathut koe minhmai kahawi na hmu toe.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Nang teh camo na neng vaiteh ca tongpa na khe han, a min teh Jisuh telah na phung han.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Hote capa teh ka lentoe poung e tami lah ao vaiteh Lathueng Poung e Capa telah kaw lah ao han. Cathut ni ahni teh a na pa Devit e bawitungkhung a poe han.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Ahni ni Jakop catounnaw hah pout laipalah a uk han. Ahnie uknaeram teh poutnae awm mahoeh telah atipouh. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Meri ni kai teh tongpa hoi kâ panuenae awmhoeh rah, hete hno heh kai koe bangtelamaw a coung thai han telah kalvantami hah a pacei.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Kalvantami ni Kathoung Muitha nang dawk a pha toteh Lathueng Poung e bahu nang dawk ao han. Hatdawkvah khe lah kaawm e kathounge camo hah Cathut capa telah kaw lah ao han.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Hothloilah cakaroe telah kaw e nange na hui Elizabeth teh camo a nengnae thapa yung taruk touh a pha toe.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Cathut hanelah ka coung thai hoeh e hno buet touh hai awm hoeh telah bout a dei pouh.
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Meri ni kai teh Cathut e a sannu doeh, Bawipa e lawk patetlah kai dawk kuep lawiseh telah a dei pouh hnukkhu kalvantami ni a ceitakhai.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Hathnukkhu Meri ni, Judah ram mon dawk kaawm e kho buet touh dawk karanglah a cei hnukkhu,
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zekhariah im dawk a kâen teh Elizabeth a pato.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Meri ni a patonae lawk Elizabeth ni a thai navah a von thung e camo teh a kâroe. Elizabeth teh Kathoung Muitha hoi akawi teh,
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 nang teh napuinaw pueng hlak yawkahawipoung e lah na o. Nange na von thung kaawm e camo hai a yawkahawi e tami doeh.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Ka Bawipa e a manu ni kai koe a pha navah yawhawinae bangkongmaw kai ni ka coe.
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Nange na lawk kai ni ka thai navah kaie ka von thung e camo teh a lunghawi teh a coukdouk.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Bawipa ni a dei e lawk a kuep mingming han doeh telah ka yuem e napui teh a yawkahawi e doeh telah a hram laihoi a dei.
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Meri nihai, ka lungthin ni Cathut a pholen teh,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 ka muitha ni ka rungngangkung Cathut dawk a lunghawi.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 Bangkongtetpawiteh, amamae a sannu a kârahnoumnae na hmu pouh toe. Atu hoi hmalah ka tho hane a tami pueng ni a yawkahawi e tami telah na dei awh han.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Athaonae hoi kakawi e Cathut ni hno kalen kai hanlah na sak pouh toe. A min teh thoung raw naseh.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Cathut ka taket e taminaw teh Bawipa e pahrennae ahnimouh dawk pou a kangning.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 A kut hoi a hnotithainae teh a kamnue sak toe. Kâoupkâpawi e taminaw teh koung kathek kayak awh toe.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Bawitungkhungnaw dawk hoi khobawinaw a pabo teh, ka kârahnoum e taminaw a tawmdawm toe.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 A von kahlamnaw ka boum ca lah a paca vaiteh, katangrengnaw a kuthrawng lah a ban sak toe.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Maimae mintoenaw ni a dei e patetlah,
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Abraham koehoi a catounnaw koe pahrennae pou a sak hanelah a pouk teh, amae san Isarelnaw a tawmdawm toe telah atipouh. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Meri teh Elizabeth koe thapa yung thum touh ao hnukkhu a ma im bout a ban.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Elizabeth teh a khenae hnin thapa a kuep navah ca tongpa teh a khe.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Cathut ni ka taluepoung e pahrennae Elizabeth koe a kamnue sak e hah imteng e a huikonaw ni a thai navah, ahni hoi cungtalah a konawm awh.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Ataroe hnin vah, camo e vuensoma hanelah, a tho awh teh, a na pa e a min Zekhariah patetlah phung hane a kâdei awh.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 A manu ni telah na phung mahoeh, Jawhan telah na phung han atipouh.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Ahnimouh ni hai, nangmae miphun dawk telah min phung e tami buet touh hai awmhoeh rah atipouh awh.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Hathnukkhu, a na pa ni bangtelamaw phung han a ngai telah a pacei awh.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 A na pa ni hai calung a hei teh Jawhan telah a min a thut navah, taminaw pueng ni kângai a ru awh.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Telah a thut tahma vah Zekhariah teh lawk bout a dei thai teh Cathut a pholen.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Imteng kaawmnaw pueng ni a taki awh teh, hete a konglamnaw pueng teh Judah ram pueng koe koung a kamthang.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Ka thai e naw pueng ni a lung thung a pâkuem awh teh, hete camo teh bangpatet e tami lah maw ao han titeh a kâpankhai awh. Bangkongtetpawiteh Bawipa e hnotithainae teh camo hoi cungtalah ao.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Camo e a na pa Zekhariah teh, Kathoung Muitha hoi akawi teh profet lawk a dei,
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 Isarelnaw e kahring Cathut teh yawhawinae awmseh. Bangkongtetpawiteh Bawipa ni amae a taminaw na kountouk teh ratangnae na sak pouh toe.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 Talaivan pek kamtawng hoi amae profet kathoungnaw ni a dei e patetlah,
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 maimouh hanelah rungngangnae ki teh a sanpa Devit e catoun dawk hoi a tho sak toe. (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Hete hloutnae teh maimouh na ka taran e naw hoi ka maithoe e naw pueng, kut dawk hoi hloutnae doeh.
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 Maimae mintoenaw koe lung na patawnae kamnue sak hane hoi,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 maimanaw taran kut dawk hoi na rungngang vaiteh,
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 hringyung lam lungpuennae tawn laipalah thoungnae, lannae lahoi Cathut bawk thai nahan,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 maimae na pa Abraham koe thoungnae lawk a kam e hah pahnim hoeh nahanelah doeh.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Camo nang, nang hai Lathueng Poung e profet telah na kaw awh han.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 Bangkongtetpawiteh, maimae Cathut ni yonnae a ngaithoum teh rungngangnae dawk pha thainae a kong hah, amae taminaw koe pâpho vaiteh, Cathut e lamthung rakueng hanelah, nang teh hmalah na cei han.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Hote pahrennae lahoi kalvan hoi kanî raeng maimouh dawk a pha teh,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 hmonae hoi duenae tâhlip dawk kaawm e naw koe a ang vaiteh, maimouh koe roumnae lamthung na patue awh han telah a dei.
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Hote camo teh, a roung takhang teh muitha thaonae hoi akawi. Isarel miphunnaw koe a kamnue hoehroukrak thingyeiyawn vah ao.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luk 1 >