< 1 Samuel 1 >

1 Masang laiyin Elkanah kiti mikhat Ramah kho thinglhang gam molsang Ramathiam Zophim mun’ah anacheng in ahi. Ama chu Jeroham chapa, Elihu chapa, Tohu chapa, Zuph chapa, Ephriam mi ahi.
Akwai wani mutum daga Ramatayim, mutumin Zuf daga ƙasar tuddan Efraim, sunansa Elkana, ɗan Yeroham, shi jikan Elihu ɗan Tohu, tattaɓa kunnen Zuf, mutumin Efraim.
2 Elkanah in ji ni aneiyin, Hannah le Peninnah ahi. Peninnah in cha aneiyin, ahin Hannah vang'in aneipoi.
Yana da mata biyu, ɗaya sunanta Hannatu, ɗayan kuwa ana kiranta Feninna. Ita Feninna tana da’ya’ya, amma Hannatu ba ta da’ya’ya.
3 Elkanah hi kumseh leh Shiloh a Pakai van gam sepaite henga gan kilhaina maicham semdin acheyin ahi. Hiche lai chun Eli Pakai thempupan chapa ni aneiyin ahi, amani min chu Hopni le Phinehe ahilhone.
Shekara-shekara wannan mutum yakan haura daga garinsa zuwa Shilo domin yin sujada da miƙa hadayu ga Ubangiji Maɗaukaki. A can kuwa’ya’yan Eli maza biyu, Hofni da Finehas su ne firistoci na Ubangiji.
4 Elkanah hin gan kilhaina abolni tengle achan dingdol sachan chu Peninnah le achate apeyin ahi.
Duk sa’ad da rana ta kewayo don Elkana yă miƙa hadaya, yakan ba da kashin nama ga matarsa Feninna da dukan’ya’yanta maza da mata.
5 Chule Hannah angailut jeh chun, Pakaiyin anaobu akhapeh jeh chun, sachan chan khat bou apeyin ahi.
Amma Hannatu kuwa sai yă ba ta babban rabo gama yana ƙaunarta ko da yake Ubangiji ya kulle mahaifarta.
6 Chumale Pakaiyin Hannah chu anaobu akhapeh jeh chun, Peninnah in jong Hannah chu noise tah in alunghan han nadin totnopnan abolyin ahi.
Saboda Ubangiji ya kulle mahaifarta, sai kishiyarta ta dinga tsokanarta don tă ba ta haushi.
7 Kumlhun seh leh abang bang ahiyingin-Hannah Pakai hou dinga Houin'a achetengle Peninnah kitinu hin phin lunghang jin, hijeh chun amanu akapin anjong aneji tapon ahi.
Wannan ya ci gaba shekara da shekaru. Duk lokacin da Hannatu ta haura zuwa haikalin Ubangiji, sai kishiyarta tă tsokane ta har tă yi ta kuka tă kuma ƙi cin abinci.
8 “Ipi jeh’a naka ham, Hannah?” Elkanah in adongin, “Ibola an nelouva umah nahim? Chule ibola lungkhama um nahim? Kei neinei hime-chapa somkhat neiho sanga kaphatchom joh louham? ati.
Elkana mijinta kuwa yakan ce mata, “Hannatu don me kike kuka? Me ya sa ba za ki ci abinci ba? Don me kika karaya? Ashe, ban fi’ya’ya goma a gare ki ba?”
9 Amahon Shiloh’a gan kilhaina anneh, twidon achaiphat’un, Hannah akipatdoh in taoding in achetai. Eli thempu chu Pakai houin khombul khatna touna chunga touva ahi.
Wata rana sa’ad da suka gama ci da sha a Shilo, Hannatu ta miƙe tsaye. Eli firist kuwa yana zaune a kujera a bakin ƙofar haikalin Ubangiji.
10 Hannah vang chu lhase beh seh jengin, Pakai henga ataovin, lhasetah in akapjah in ahi.
A cikin baƙin ciki, Hannatu ta yi kuka mai zafi ta yi addu’a ga Ubangiji.
11 Chule amanun kitepna khat aneiyin, “O Van gam Sepaite Pakai, gentheiya ka kana neihin velhin lang kataona neihin ngailhah peh inlang ‘chapa khat neipetan,’” ati.
Ta yi ta cewa, “Ya Ubangiji Maɗaukaki. In har ka dubi baƙin cikin baiwarka, ka tuna da ni, ba ka kuma manta da baiwarka ba, amma ka ba ta ɗa, ni ma zan miƙa shi ga Ubangiji dukan rayuwarsa, aska kuwa ba za tă taɓa kansa ba.”
12 Amanu Pakai henga ataopet’in Eli thempun ane phunchu ana mulhin ahi.
Yayinda take addu’a ga Ubangiji, Eli ya lura da bakinta.
13 Anephu achaloh chu amun, ahinlah ataogin aw chu ajapoi, ageldan in amanu hin ju adonkham hinte ati ahi.
Hannatu tana addu’a a zuci, ba a jin muryarta, sai leɓunanta ne kawai suna motsi. Eli kuwa ya yi tsammani ta bugu ne.
14 Aman Hannah jah’a “Hilai munna hi jukham puma nahung ham? Najukham chu paidoh loijin,” ati.
Sai ya ce mata, “Har yaushe za ki ci gaba da maye? Ki daina shan ruwan inabi.”
15 “Kahipoi, kapu!” tin adonbut’e, “Keiman ju kadonpoi, chule khamnathei ho jong kadonpoi, ahinlah kei hi numei genthei chungnung kahi, Pakai agsunga hi kahinna pumpia thuseijoh kahibouve,” ati.
Hannatu ta ce, “Ba haka ba ne, ranka yă daɗe, ni mace ce da take cikin matsala ƙwarai da gaske. Ban sha ruwan inabi ba, ko wani abu mai sa maye, ina dai faɗa wa Ubangiji abin da yake damuna ne.
16 “Keima numei phalouvin neigel hihbeh in! Ahinlah lung genthei puma taojing jengjoh kahibouve,” ati.
Kada ka yi zato baiwarka’yar iska ce. Ina addu’a a nan saboda yawan azaba da baƙin cikin da nake ciki.”
17 Hiche chung thu ahin Elin hitin ana seipeh in ahi, “Lungmongin chetan, Israel Pathen in nathilthum jouse chu nasan peh intin phatthei naboh hen.”
Eli ya ce, “In haka ne, to, ki sauka lafiya, Allah na Isra’ila kuma yă ba ki abin da kika roƙa daga gare shi.”
18 Hannah in jong, “Oh hepu kakipah e!” atin, akinunglen an anepantai, alungkham tapon ahi.
Ta ce, bari baiwarka tă sami tagomashi a idonka. Sai ta yi tafiyarta ta je ta ci wani abu, fuskarta kuwa ba tă ƙara kasance da baƙin ciki ba.
19 Ajingkah khovah matah’in ainsung pumpi athouvun, Pakai houkit dingin ache tauve. Chujou’in ain’u Ramah ah ahung kile kit tauvin ahi.
Kashegari da sassafe suka tashi suka yi sujada a gaban Ubangiji, sai suka koma garinsu a Rama. Elkana kuwa ya kwana da matarsa Hannatu, Ubangiji kuma ya tuna da ita.
20 Chule Hannah chun aphat chan, naosen pasal khat aneitai. Amanun jong amin Samuel asahtai, ajeh chu “Ama ding’a hi Pakai koma kathum ahi,” ati.
Ana nan sai Hannatu ta yi ciki, ta kuma haifi ɗa. Ta ba shi suna Sama’ila; tana cewa, “Domin na roƙe shi daga wurin Ubangiji.”
21 Akum kit’in Elkanah le ainsung mite jouse kum kichaiya gan kilhaina-a Pakai hou ding in akitol kit tauve.
Da shekara ta kewayo, sai Elkana da iyalinsa suka sāke tafi Shilo domin su yi hadaya ga Ubangiji, yă kuma cika alkawarin da ya yi.
22 Ahinlah Hannah chu anache tapon ahi. Ainneipu komah hitin aseiyin, “Naosen aletdom kahsen ngah hitin kumkit tengle keiman hinpui ingting, imatih chana dingin Pakai toh umden tante,” ati.
Hannatu kuwa ba tă bi su ba. Ta gaya wa mijinta cewa, “Sai bayan na yaye yaron, zan kai shi in miƙa shi a gaban Ubangiji, yă kuma kasance a wurin koyaushe.”
23 Nasei chu aphaselle tin Elkanah in pha asatai. “Tutadin hichea hin uminlang, Pakaiyin nakitepna bang in napanpi hen.” Hijeh chun amanu inah aumin, naosen aletdom kahsen aumpin ahi.
Elkana mijinta ya ce mata, “Ki yi abin da kika ga ya fi miki kyau. Ki jira har sai bayan kin yaye shi. Ubangiji dai ya cika maganarsa.” Saboda haka matar ta tsaya a gida, ta yi ta renon ɗanta har ta yaye shi.
24 Chuin naosen ahunglet domphat in, Hannah in Shiloh a pon-in ah ahinpuiyin ahi. Amahon bongchal kumthum lhingsa khat toh ahinpui thauvin, changbong neldisel Ephah dimkhat toh apon lengpitwi peng thei khat dimset toh akidop’in naosen chapang chu Shiloh khoa Pakai houna in ah ahin puilut tai, naosen chu chapang chabou ahi nalaiye.
Bayan ta yaye shi, sai ta ɗauki yaron tare da bijimi bana uku, da mudun gari, da salkan ruwan inabi, ta kawo su a gidan Ubangiji a Shilo.
25 Bongchal atha jou phat’un amahon naosen chu Eli thempu kom ahin puilut tauve.
Bayan an yanka bijimin, sai suka kawo yaron wurin Eli.
26 “Kapuu, neigeldoh em?” tin Hannah in adong in ahi. “Keima kum tampi hilai muna Pakai henga anatao jing numei nu chu kahi,” ati.
Sai ta ce masa, “Ranka yă daɗe, ba ka gane ni ba? Ai, ni ce matar da ta taɓa tsayawa a gabanka, tana addu’a ga Ubangiji.
27 “Pakai koma hiche chapa hi eipeh dia ana taojing kahin, Pakaiyin kataona eidonbut pen tan ahi,” ati.
Wannan yaron ne na roƙa daga wurin Ubangiji, ya kuwa ba ni abin da na roƙa daga gare shi.
28 “Tun keiman amahi Pakai henga kahin pehdoh ahitai. Ahinkho lhumkeiya dinga kapehdoh ahitai. Hichun amahon hikoma chun Pakai chibai aboh tauve.
Saboda haka, na ba da shi ga Ubangiji muddin ransa, zai zama na Ubangiji.” A can kuwa ya yi wa Ubangiji sujada.

< 1 Samuel 1 >