< Luke 1 >

1 Cawhkaw ik-oeih ningnih anglakawh ak soep ce thlang khawzah ing qee aham hlah hawh uhy,
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 ak cyk ca awhkaw ing dyihthing na awm nawh ce ak awi dawngawh bi ak bikhqi ing nangmih a venawh amik kqawn law patoe lawt amyihna.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Cedawngawh cawhkaw ik-oeih ce akung awhkawng kamah qoe ing ak nep na nym a nai nawh, ka qee law patoe mantaw nep voei tinawh poek nyng, ak leek soeih Theolophila,
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 cawh ni thlang ing a ni pyinaak awi ce ak nep caana nami sim hly thai.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Judea sangpahrang Herod chan awh, Abijiah cakaw khawsoeih pynoet, ang mingna Zekarih ce awm nawh Elizabeth ak mingnaak Aaron cahlah ce zu na hy.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Khawsa mik huh awh thlak dyng na awm nih nawh, Bawipa ak awipeekhqi ingkaw sai hly kawi boeih boeih ce coet amak kapna sai hy nih.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Cehlai Elizabeth taw ciing nawh ca am ta hy nih; ani kum awm pacawng hawh hy nih.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Zekariah a poek ben ing Khawsa haiawh Khawsa bibinaak tym a pha a dawngawh,
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 anih ing khawsoeihkhqi a sai khawi amyihna, Bawipa a bawkim khuiawh bawktui phum aham a tym ing pha hy.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Bawktui phumnaak a tym a pha awh, Khawsa ak bawkkhqi boeih boeih ce a lengna cykcah uhy.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Cawh Bawipa ak khan ceityih ce bawktui phumnaak bawkthang tang benawh dyih pehy.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zekariah ing a huh awh ang ngaih kyi nawh ak kqih na awm kqih hy.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Cehlai khan ceityih ing a venawh: “Zekariah, koeh kqih; nak cykcahnaak ce Khawsa ing za hawh hy. Na zu Elizabeth ing cakpa ni taak pe kawmsaw, Johan tinawh ang ming sui kawp ti.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Nang kaw anik zeel sak ingkaw a nik awmhly sak na awm kaw, anih a thang awh thlang khawzah zeel kawm uh,
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 kawtih anih taw Bawipa a mik huh awh thlak bau na awm kaw. Misur tui, am awhtaw ak chang qui kawi ik-oeih qoe am aw kaw, a thang awhkawng anih taw Ciim Myihla ing be kaw.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Anih ing Israel thlang khawzah ce a mimah a Bawipa Khawsa venna sawi tlaih kaw.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Pakhqi ak kawlung ce cakhqi benna hawi sak ham, awi amak zakhqi ce thlak dyngkhqi cyihnaak benna mang sak ham, Bawipa ham lammana thlang ak toen hamna Elijah ang myihla ingkaw ak thaawmnaak taak ing Bawipa haiawh a na cet kaw,” tina hy.
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Zekariah ing khan ceityih a venawh, “Ve ve ikawmyihna ka simnaak kaw? Kamah awm pacawng nyng ka zu awm nucawng hawh hy,” tina hy.
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Khan ceityih ing a venawh, “Kai ve Khawsa haiawh ak dyi Gabriel ni, nang a venawh awi kqawn aham ingkaw vawhkaw awithang leek kqawn aham tyihna kak awm ni.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Cehlai nang ing, a tym a khoek awh ak pha law hly kawi kak kqawn law ve am nak cangnaak a dawngawh, cawhkaw ik-oeih a pha hlan dy awimyh kawp ti,” tina hy.
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Cawh thlangkhqi ingtaw a leng nakawng Zekariah ce qeh uhy, kawtih bawkim khuiawh a awm khing hy voei, ti unawh a ming ngaih kyi hy.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Anih ce a law awhtaw, awi am pau thai voel hy. Awi ak kqawn kaana a kut ing a vaih a dawngawh, a mingmih ing bawkim ak khuina mik hatnaak hu pakaa hy ti uhy. Cedawngawh Zekariah ing amingmih venawh kut ing zavaih nawh awimyh na awm hy.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 A bibinaak tym a boeih coengawh taw im na hlat hy.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Cekcoengawh taw a zu Elizabeth ce phyihsu nawh hla nga khui thlang a venawh am dang hy.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 Elizabeth ing, “Thlang venna kang ming seetnaak thoeng hamna Bawipa ing thlang huh awh vemyihna ni sai pe hy,” tihy.
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Elizabeth a pumqihnaak hlak kquk a law awh, Khawsa ing khan ceityih Gabriel ce, Kalili qam Nazareth khaw awhkaw,
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 David cadil na ak awm, Josepth ak mingnaak ing zunaak aham am kang nulak cym a venna tyi hy. Cawhkaw nulak cym taw Meri ming na hy.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Khan ceityih ing a venawh, “Na zoseen hy, nang, Khawsak kaw ak tawng! Bawipa taw na venawh awm hy,” tina hy.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Ce ak awi awh Meri taw ak ngaihna kyi nawh, “ikawmyih ak awi hy voei nu,” tinawh poek qu hy.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Cehlai, khan ceityih ing a venawh, “Meri, koeh kqih, Khawsa ak kawngaihnaak hu hawh hyk ti.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Phyihsu kawm tiksaw cakpa ta kawp ti.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Anih taw thlak bau na awm kawmsaw, Sawsang soeih Cakpa ti kawm uh; Bawipa Khawsa ing a pa David a ngawihdoelh ce pe kawmsaw,
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Jakob cadil lakawh kumqui dyna boei loet kawsaw, a ram ing am dyt voel tikaw,” tina hy. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Cawh Meri ing khan ceityih a venawh,” Cece ikawmyihna ang coeng naak thai kaw? Pa am ka taak ak kaa?” tina hy.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Khan ceityih ing, “Ciim Myihla ce nak khan awh awm kawmsaw, sawsang soeih a saithainaak ing ni siing khoep kaw; cedawngawh thlak ciim ak thang law hly ce Khawsa Capa tinawh khy kawm uh.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Na cakaw Elizabeth awm a nucawng huna phyihsu nawh; tuhawh hlak kquk law hawh hy.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Kawtih Khawsak awi ak cawn boeih ing them a saithai kaana am awm kaw,” tina hy.
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Cawh Meri ing, “Kai taw Bawipa a tamnaa ni, nak kqawn amyihna kak khan awh awm seh nyng,” tina hy.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Cawh Meri ce tho nawh Judah qam tlang na ak awm khaw pynoet awh ce ang tawnna cet hy,
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zekariah a ipkhui na ce lut nawh Elizabeth ce voem hy.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Elizabeth ing Meri ak awi ce ang zaak awh, ak phoen khui nakaw naaca ce tat hy, cawh Elizah ce Ciim Myihla ing be hy.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Anih ing khawteh na: “Nang taw nukhqi boeih anglakawh thlang zoseen nu ni, nak khui awhkaw na ca awm a zoseen hy.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Ka Bawipa a nu, ka venna na law ve ikawmyihna hy voei?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Ngai lah, Nani voemnaak awi kang zaak awhkawng kak phoen khui nakaw naaca ve a zeel aih awh tat hy.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Cedawngawh a venawh Bawipa ing ak kqawn peek ce soep kaw, tinawh ak cangnaak nu taw a zoseen hy,” tina hy.
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Meri ing: “Ka hqingnaak ing Bawipa kyihcah nawh,
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 kang myihla awm ak hulkung Khawsa venawh zeel soeih hy.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 A tamnaa nu a dungvoengnaak qeen nawh; Ngaih lah, tuhawhkawng cadil boeih ing thlang zoseen nu tinawh nik khy kawm uh.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Kawtih tha ak awm soeih ing kak khan awh ik-oeih ak bau soeih sai hawh hy, ang ming awm cimcaih soeih hy.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Amah ak kqihchahkhqi cetaw cadil dyna awm qeen khqi hy.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 A baan ing ak thaawmnaak ce dang sak nawh, thlak oek qu khqi taw a mik poek qunaak ing theeh khqi hy.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Ukkungkhqi ce a mi ngawihdoelh awhkawng kqum sak khqi nawh dungvoeng na ak awmkhqi ce zoeksang khqi hy.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Ak phoen ak cawi khqi ce them leek ing phyi sak khqi nawh, boeikhqi ce kut hqawng na tyi khqi hy.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 A lungqeennaak ce poek khak nawh a tyihzoeih Israelkhqi ce bawm hamna,
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 Abraham ingkaw a cadil a venawh qeennaak ce ta poepa hy,” tihy. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Meri ce Elizabeth a venawh hla thum tluk a awm coengawh a im na hlat hy.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Naa a thangnaak tym a pha awh, Elizabeth ing cakpa ce ta hy.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 A imcengkhqi ingkaw a cakaw paqengkhqi ing Bawipa ing anih ak khan awh qeennaak soep sak hy tice a ming sim awh, zeel pyi uhy.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Ak kqeet nyn awh chahhui qeet aham naaca ce khyn hy nih, cawh a pa ang ming Zekariah ce sui aham cai hlai uhy,
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 a nu ing, “Amni! Johan tinawh ni sui aham awm hy, tinak khqi hy.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Cekkhqi ing, “Cemyih ang ming ce na cakaw paqeng ak khuiawh am awm man hy,” tina uhy.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Naa ang ming ce ikawmyihna nu a sui law kaw ti unawh, a pa a venawh a mi kut vaih unawh doet uhy.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Anih ing caa qeenaak aham calung ce thoeh nawh, “Ang ming taw Johan,” tinawh qee saw thlang boeih a mik kawpoek kyi hy.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Cawh am kha ce awng qu pahoei nawh am lai awm zai law pahoei hy, awi kqawn nawh Khawsa ce kyihcah hy.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 A imcengkhqi taw amik kawpoek kyi hy. Judah qam khawmcung pum awh thlangkhqi ing cawhkaw ce kqawn uhy.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Bawipa a kut ce anih ak khan awh a awm a dawngawh, ce ak awi ak zakhqi boeih ing amik kawpoek kyi nawh, “Cawhtaw cawhkaw naasen ce ikawmyihna nu a awm law kaw?” ti uhy.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 A pa Zekariah ce Ciim Myihla ing be nawh awi kqawn hy:
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Israelkhqi a Khawsa, Bawipa venawh thangleeknaak awm seh nyng, kawtih ak thlangkhqi ce hqip nawh tlan hawh hy.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 A tyihzawih David a ipkhui awh, nangmih thaawngnaak kii pynoet cawn sak hawh hy.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 (Syn awh amah a tawngha ciimkhqi venawh anak kqawn amyihna), (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Qaalkhqi ven awhkawng thaawngnaak, ningnih anik sawhnaakkhqi qam ak khui awhkawng
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 pakdamkhqi venawh am qeennaak dang sak aham ingkaw amah a paipi ciim a sai ce sim poe aham,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 ni pa Abraham a venawh awi a na kam ce:
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 Ni qaalkhqi kut khui awhkawng ni loet sak aham ingkaw kqih kaana amah a bi ce ni binaak thai aham
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 ni hqing khui amah a haiawh ni ciim ingkaw ni dyngnaak ham ni.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Ce, nang ka ca, sawsang soeih a tawngha pynoet tinawh nik khy kawm uh; kawtih Bawipa haiawh a lam qoek abah peek aham na ceh hly awh;
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 Ni Khawsa a thawlh qeennaak ak caming nak thlangkhqi venawh thaawngnaak sim sak aham,
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 kawtih nangmih a Khawsa am qeennaak ak caming, khawk khan nakawng ningnih a venawh,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 than khuiawh ak awmkhqi ingkaw thihnaak ak kaiawh ak ngawikhqi ceei aham, ningnih a khawkhqi ce qoepnaak lam benna hqui aham khawkdai ce law kaw,” tinawh laa ce sa hy.
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Naasen ce bau law hqui nawh Myihla ben awh ak tha awm hqui hy; Israelkhqi venawh ang dang hlan dy kqawng na ce awm hy.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luke 1 >