< Cei 5 >

1 Ananias ak mingnaak thlang pynoet ing a zu Sapphira ingqawi khawhun ani taak ce zawi hy nih.
Sai wani mai suna Hananiya da matarsa Safiratu, suka sayar da filinsu,
2 A zu a simpyinaak ing tangka a vang ce amah aham a taak coengawh, a vang ce ceityihkhqi a khawkung awh tloeng hy nih.
Hananiya kuwa ya boye wasu daga cikin kudin filin, (kuma da sanin matarsa), sa'annan suka kawo ragowar kudin a gaban manzannin.
3 Piter ing, “Ananias, kawtih setan nak kawlung khuiawh be sak nawh Ciim Myihla ce na thai na latnaak? Khawhun phu tangka a vang ce namah aham ta hyk ti.
Amma Bitrus ya ce, ''Hananiya don me shaidan ya cika zuciyarka, har ka yi wa Ruhu Mai Tsarki karya? Har ka boye wasu daga kudin filin?
4 Na zawih hlanawh awm namah a koena ni a awm ka ti koenoek? Na zawih coeng bai awh awm tangka ce namah a ngaihnaak amyihna hawna thai tik saw kaw? Ikaw ing nu vemyihna nak kawlung awh bi a bi? Thlang am thaina tiksaw Khawsa ni na thainaak hy,” tina hy.
Sa'adda ba ka sayar da filin ba, ba mallakarka bane? Bayan da ka sayar ma, ba naka bane? Don me kayi irin wannan tunanin a zuciyarka? To ba mutane ka yi wa karya ba, Allah ka yi wa.”
5 Ananias ing ce ak awi ce ang zaak awh, tlu nawh thi hy. Ce akawng ak zakhqi boeih ing kqih uhy.
Nan take da jin haka, Hananiya ya fadi ya ja numfashinsa na karshe. Dukan mutanen da suka ji labarin kuwa tsoro mai girma ya afko masu
6 Cawh cadawngkhqi law unawh, a qawk ce ami lawh coengawh, kawt unawh pup uhy.
Matasa suka zo suka nannade gawarsa, suka fitar da shi waje suka binne shi.
7 Khawnoek pathum tluk a awm coengawh a zu cawhkaw akawng ce am sim kana lut lawt hy.
Bayan wajen sa'a uku, sai matarsa ta iso, ba tare da sanin abin da ya faru ba.
8 Piter ing, “Nim then lah, khawhun ce tangka ve zah doeng na nu nani zawih tang?” tina hy. Anih ing, “Oeih, ve zah doeng ni,” tina hy.
Sai Bitrus ya ce mata, ''ki gaya mini ko nawa kuka sayar da filin?'' Sai ta amsa, ''ta ce kaza ne.”
9 Piter ing a venawh, “Ikawmyihna Bawipa ang Myihla noek adak aham naning zaak qu? Toek lah ce! na va amik pukkhqi a khaw ce chawmkeng awh ni a awm hyn ce, nang awm nik kawt pahoei lawt kawm uh,” tina hy.
Sa'annan Bitrus ya ce mata, ''Don me kuka shirya wannan makidar tare da mijinki don ku gwada Ruhun Ubangiji? Kiji tafiyar wadanda suka bizne mijinki a bakin kofa, kuma za su dauke ki yanzu.''
10 Cawh Piter a khawkung awh tlu nawh thi pahoei hy. Cadawngkhqi law unawh, a qawk ce ami huh awh kawt unawh a va ak phyi keng awh pup uhy.
Nan take sai ta fadi a gabansa, ta ja numfashinta na karshe, matasan kuwa suka zo suka same ta ta mutu; sai suka dauki gawarta suka kai waje suka kuma bizne ta kusa da mijinta.
11 Ce akawng ce thlangboel ingkaw ak zakhqi boeih ing kqih uhy.
Tsoro mai girma kuwa ya afko wa iklisiyar gaba daya da dakan wadanda suka ji wadan nan al'amura.
12 Ceityihkhqi ing kawpoek kyi themkhqi ingkaw hatnaakkhqi sai uhy. Ak cangnaak thlangkhqi boeih ce Solomon Imhloeih awh cun hoeih hoeih uhy.
Ayyukan alamu da ban mamaki masu yawa kuwa sun faru ga mutane, ta hannun manzannin. Dukansu kuma suna nan tare a dakalin Sulaimanu,
13 Thlangkhqi ing a mingmih ce kyih am cah khqi hlai uhy, bawng aham taw kqih laklaw uhy.
Sai dai babu mai karfin halin ya hada kai tare dasu; amma suna da kwarjini sosai a gaban jama'a.
14 Cehlai, pa ingkaw nu thlang khawzah ing Bawipa ce cang nak khqoet khqoet unawh thlang pung a tai khqoet khqoet hy.
Har wa yau aka rika samun karin masu ba da gaskiya, dinbin jama'a, maza da mata,
15 Piter a ceh awh ang myihlip ing dah na seh ti unawh, thlaktlokhqi ce lam na law pyi unawh hiphaih ingkaw phakkhqi awh zaih sak uhy.
har sukan dauki marasa lafiya su kai su bakin titi, suna kwantar da su a bisa gadaje da shinfidu, domin idan Bitrus ya zo wucewa ko da inuwarsa ma ta taba wasunsu.
16 Jerusalem khaw a kengsam awhkaw khawkhqi awhkawng thlang kqeng law unawh thlaktlokhqi ingkaw qaai ing am tukhqi ce law pyi uhy, cekkhqi boeih ing qoeinaak hu uhy.
Mutane dayawa kuwa sukan zo daga garuruwan da ke kewaye da Urushalima, suna kuma kawo masu rashin lafiya, da wadanda aljannu ke damunsu, aka kuma warkar da su duka.
17 Cawh khawsoeih boei ak hqam soeih ingkaw a pyikhqi, Sadusi anglakawhkaw thlangkhqi ce tlai se uhy.
Amma babban firist ya taso tare da duk wadanda ke tare da shi (wato 'yan darikar Sadukiyawa); suka cika da kishi matuka
18 Ceityihkhqi ce tu unawh thawngim khuina thlak khqi uhy.
suka kama manzannin suka kuma jefasu a kurkuku.
19 Cehlai khawmthan awh Bawipa ak khan ceityih ing thawngim chawmkeng ce awng nawh a mingmih ce a leng na sawi khqi hy.
A cikin dare sai mala'ikan Ubangiji ya bude kofofin kurkukun ya kuma fito da su waje, ya ce,
20 “Cet unawh taw bawkim awh dyi unawh thlang boeih venawh ve hqingnaak awi ve vak kqawn uh,” tinak khqi hy.
“Kuje ku tsaya a gaban haikali ku kuma gaya wa mutane maganar wannan rai.”
21 Khaw a dai law awhtaw bawkim ak khuina lut tlaih unawh, khan ceityih ing ak kqawn peek amyihna, thlangkhqi ce cawngpyi uhy. Khawsoih boei ak hqam soeih ingkaw a pyikhqi ce ami pha awhtaw Israel a hqamcakhqi ngawih cunnaak – Sanhedrin ce khy unawh thawngim khuiawh kaw ceityihkhqi ce lawh sak khqi ham thlang tyi uhy.
Sa'adda suka ji haka, sai suka tafi haikalin da wayewar gari suka yi koyarwa. Amma babban firist da jama'arsa suka zo suka kuma kira taro da kuma dukan yan majalisa, da dattawan jama'ar Isra'ilawa suka fito suka kuma ba da umarni, a fito masu da manzannin.
22 Cehlai thawngim ce ami pha awh, thawnguk boei ing cekkhqi ce am hu voel hy. Hlat tlaih unawh,
Amma ma'aikatan da suka je kurkukun basu sami kowa, a kurkukunba, sai suka dawo suka ba da rahoto,
23 “Thawngim awm ak nep na khai qu nawh, thawngim ak qehkhqi awm chawmkeng awh ak nep cana awm uhy; cehlai chawh ka mim awng law awhtaw ak khuiawh u awm am awm voel hy,” tina uhy.
Su ka ce kurkukun a rufe gam da masu gadi suna nan a tsaye a bakin kofar amma da muka shiga, bamu sami kowa a ciki ba.
24 Ce ak awi ce a ming zaak awh, bawkim ak temkung qaal boei ingkaw khawsoeih boeikhqi ce a mingngaih na kyi hy, “Ikawmyihna a awmnaak hy voei?” ti uhy.
Yanzu sa'adda shugaban haikalin da manyan firistoci suka ji wadannan kalamai, sai suka rikice sosai game da su, suka ce yanzu me wannan zai haifar.
25 Cawh thlang pynoet ce law nawh, “Toek lah uh! Nangmih ing thawng namik thlak ce bawkim awh dyi unawh thlang cawngpyi uhy,” tinak khqi hy.
Sai wani ya zo ya ce masu, ''Wadannan mutanen da kuka jefa a kurkuku suna can a cikin haikali suna koyar da jama'a.''
26 Cawh qaal boei ce a bibikungkhqi mi cet unawh ceityihkhqi ce lawpyi uhy. Thlangkhqi ing lung ing nik khawng khqi hau kaw ti unawh awih zoei cana lawpyi dym uhy.
Sai shugaban haikalin ya je da ma'aikatansa suka kawosu, ba tare da tashin hankali ba, domin gudun kada jama'a su jejjefesu.
27 Ceityihkhqi ce ami lawpyi coengawh, khawsoeih boei ak hqam soeih ing a doet ham Sanhedrin haiawh khy uhy.
Da suka kawo su, sai suka gabatar da su gaban majalisa, babban firist kuwa ya tuhume su,
28 “Ve ang ming ing am nami cawngpyi aham ni yn khqi ceet ceet hawh unyng. Cehlai ve cawngpyinaak ing Jerusalem nami be sak coengawh ve ak thlang a thi awh kaimih ve thawlh puk aham cai uhyk ti,” tina uhy.
cewa ''Ba mun yi maku kashedi da karfi kada ku yi koyarwa cikin wannan sunan ba? Amma ga shi duk kun cika Urushalima da koyarwarku, kuna kuma neman kusa jinin mutumin nan ya sauko kanmu.”
29 Piter ingkaw ak chang ceityihkhqi ing: “Thlanghqing ak awi anglakawh Khawsak awi ni ka ming ngai hly bet hy!
Amma Bitrus da manzannin suka amsa suka ce, ''Dole mu yi wa Allah biyayya ba mutane ba.
30 Nangmih a pa a Khawsa ing, nangmih ing thing awh tai unawh nami him Jesu ce, thihnaak awhkawng thawh tlaih hawh hy.
Allah na ubanenmu ya ta da Yesu, wanda kuka kashe, ta wurin rateye shi a bisa itace,
31 Zutnaak ing thawlh qeenkhaw ngainaak ce Israelkhqi venawh a peeknaak thai aham Khawsa ing anih ce ak tang benawh boei ingkaw hulkung na zoeksang hawh hy.
Allah kuwa ya daukaka shi a hannun damarsa, domin ya zama sarki da kuma mai ceto, ya ba Isra'ila tuba da gafarar zunubai.
32 Ve a kawnglam awh ve kaimih taw simpyikung na awm unyng, amah ak awi ak ngaikhqi venawh Khawsa ing a peek Ciim Myihla awm simpyikung na awm hy,” tinak khqi uhy.
Mu kuwa shaidu ne ga wadannan al'amura, haka ma Ruhu Mai Tarki, wanda Allah ya bayar ga dukan wadanda suka yi biyayya a gareshi.''
33 Ce ak awi ce a ming zaak awh, amik kaw so nawh cekkhqi ce him aham ngaih uhy.
Da yan majalisa suka ji haka sai suka fusata kwarai da gaske, har suka nemi su kashe manzannin.
34 Cehlai Gamaliel ak mingnaak Farasi thlang pynoet, anaa awi cawngpyikung, thlang boeih ing ak kqihchah, ce Sanhedrin anglakawh dyi nawh cawhkaw ceityihkhqi ce a leng na ceh sak aham awi pehy.
Amma wani Bafarise mai suna Gamaliel, malami ne kuma na attaura wanda dukan jama'a suna martabawa, sai ya mike ya ba da umarni cewa a fid da manzannin waje na dan lokaci.
35 Cekcoengawh cekkhqi venawh: “Israel thlangkhqi aw, ve ak thlangkhqik khan awh sai aham naming cai ve ak nep na poek lah uh.
Sai ya ce masu ''Ya ku mutanen Isra'ila, ku lura sosai da a binda kuke niyyar yi wa mutanen nan,
36 Ma awh Theuda ak mingnaak thlang pynoet ing, thlang mailai am amyihna kqawn qu nawh, thlang zali ing hquut uhy. Cehlai anih ce ami him coengawh taw a hubatkhqi awm plal a tham unawh, ikaw na awm am awm cawh uhy.
A kwanakin baya wani ya zo mai suna Tudas ya dauki kansa wani abu, kimanin mutane dari hudu ne suka bishi, amma da aka kashe shi jama'arsa baki daya sai suka watse, ba wanda ya kara jin labarinsu.
37 Anih a awm coeng bai awh, Juda ak mingnaak Kalili phyn thlang pynoet ce thlangmi noetnaak a awm tloek awh awm bai nawh thlang pynoet ce qaal na thawh sak hy. Anih awm him bai unawh a hubatkhqi ce plam boeh boeh uhy.
Bayansa kuma, aka yi wani mai suna Yahuza na Galili wanda a kwanakin kidaya, ya zo ya rinjayi mutane da yawa, shima ya lalace, duk wadanda suka bi shi kuwa suka watse.
38 Cedawngawh, ve a kawnglam awh ve awi kqawn law lah vang nyng: Ve ak thlangkhqi ve ta dym mai uh! Ceh sak khqi mai uh! A mingmih ang cainaak ingkaw ami bibinaak ve thlanghqing a sai na a awm awhtaw plal bit kaw.
Don haka ina gaya maku ku rabu da mutanen nan, domin idan shirinsu ko kuma ayyukansu na mutane ne za su lalace.
39 Cehlai Khawsa a sai na a awm awhtaw, am hqee thai kawm uk ti; Khawsa ak oelh na ni awm kqoeng hau kawm uh,” tinak khqi hy.
Amnma idan abin nan daga Allah yake baza ku iya lalata su ba; kada ya zama kuna gaba da Allah.'' Sai suka rinjayu.
40 Anih ak awih kqawn ing cekkhqi ce noeng khqi hy. Cekcoengawh ceityihkhqi ce ak khuina khy khqi tlaih unawh vyk khqi uhy. Jesu ang ming ing awi ama mik kqawn voel aham awi amik kqawn peek coengawh hlah khqi tlaih uhy.
Da suka kira manzannin ciki suka yi masu duka, sai suka umarce su da cewa kada su sake koyarwa a cikin sunan Yesu, sai suka barsu suka tafi.
41 Sanhedrin ce ceityihkhqi ing cehta unawh, ce ang ming awh khuikha kyinaak ami huh aham tyng qoe na a awm a dawngawh zeel uhy.
Suka fita daga cikin majalisar, suna murna domin sun cancanta su sha wulakanci saboda sunan.
42 Khawnghi hypoet coengawh hypoet, bawkim awh, im pynoet coeng pynoet awh ang dym kaana thlang cawngpyi unawh Jesu taw Khrih ni ti awithang leek ce khypyi uhy.
Bayan haka kullayomin suna zuwa haikali, suna bi gida gida, suna wa'azi, suna kuma koyarwa ba fasawa cewa Yesu shine Almasihu.

< Cei 5 >