< Ruth 1 >

1 Laitloek rhoek lai a tloek tue vaengah khohmuen ah khokha pai. Te dongah Judah Bethlehem lamkah hlang pakhat tah Moab kho ah bakuep ham a yuu neh a ca rhoi te a caeh puei.
A kwanakin da mahukunta suke mulki an yi yunwa a ƙasar, sai wani mutum daga Betlehem a Yahuda tare da matarsa da’ya’yansu maza biyu, suka tafi su yi zama na ɗan lokaci a ƙasar Mowab.
2 Te hlang kah a ming tah Elimelekh tih a yuu ming tah Naomi, a ca rhoi ming tah Mahlon neh Kilion a ming nah. Amih rhoek tah Judah Bethlehem kah Ephraim lamloh Moab khohmuen la cet tih om uh.
Sunan mutumin, Elimelek ne, sunan matarsa Na’omi; sunayen’ya’yan nan nasu biyu, su ne Malon da Kiliyon. Su Efratawa ne daga Betlehem ta Yahuda. Suka kuwa tafi Mowab suka zauna a can.
3 Te vaengah Noami tah a va Elimelekh te duek tih anih neh a ca rhoi la cul.
To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da’ya’yanta maza biyu.
4 A ca rhoi loh Moab nu a ming ah Orpah neh Ruth te a loh rhoi tih kum rha tluk om uh.
Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
5 Tedae Mahlon neh Kilion khaw bok a duek bal dongah a va, a ca om kolla huta amah buengla cul.
sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.
6 Tedae BOEIPA loh a pilnam te buh paek ham a hip coeng tila Moab kho ah a yaak. Te dongah hlah uh tih a langa rhoi neh Moab kho lamloh bal.
Sa’ad da ta ji a Mowab cewa Ubangiji ya zo don yă taimaki mutanensa ta wurin tanada musu da abinci, sai Na’omi tare da surukanta suka shirya su koma gida daga can.
7 Te dongah a om nah hmuen lamloh nong tih a langa rhoi neh amah neh Judah kho long la bal ham cet uh.
Tare da surukanta biyu suka bar inda suka zauna suka kuma kama hanya da za tă komar da su zuwa ƙasar Yahuda.
8 Tedae a langa rhoi taengah Naomi loh, “Cet rhoi lamtah na manu im la mael rhoi laeh. Aka duek rhoek neh kai taengah na saii vanbangla sitlohnah te nangmih rhoi taengah BOEIPA loh han saii khaw han saii khaming.
Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
9 BOEIPA loh nangmih rhoi te m'pae saeh lamtah na va im kah duemnah khaw hmu rhoi van,” a ti nah tih amih rhoi te a mok hatah a ol a huel uh tih rhap uh.
Bari Ubangiji yă sa kowannenku ta sami hutu a gidan wani miji.” Sa’an nan ta sumbace su suka kuma yi kuka da ƙarfi
10 Te phoeiah anih te, “Namah neh na pilnam taengla bal uh sih,” a ti na rhoi.
suka ce mata, “Za mu tafi tare da ke zuwa ga mutanenki.”
11 Tedae Naomi loh, “Ka canu rhoi aw mael rhoi laeh. Kai taengla balae nan loh rhoi eh? Nangmih rhoi kah na va la aka poeh ham khaw ka ko khuiah camoe ka khueh pueng tih nim?
Amma Na’omi ta ce, “Ku koma gida,’ya’yana mata. Don me za ku tafi tare da ni? Zan ƙara samun waɗansu’ya’ya maza da za su zama mazanku ne?
12 Ka canu rhoi mael rhoi lamtah cet rhoi laeh, ka patong coeng he, va khueh ham khaw kai hamla ngaiuepnah om ka ti koinih hlaempang pakhat ah ka va taengla ka om vetih ca kan sak sue,
Ku koma gida’ya’yana mata; na tsufa ainun da zan sāke samun wani miji. Ko ma na yi tsammani har yanzu ina da bege, ko ma na sami miji a wannan dare na kuma haifi’ya’ya maza,
13 Te te a rhoeng duela na lamso rhoi aya? Hlang la aka poeh pawt te na oei rhoi aya? Ka ca rhoi aw te moenih ta. BOEIPA kut loh kai n'nan coeng dongah kai tah nangmih rhoi lakah ka phaep uh phat coeng,” a ti nah.
za ku jira sai sun yi girma? Za ku ci gaba da kasance babu aure saboda su? A’a,’ya’yana mata. Ina da baƙin ciki ƙwarai fiye da ku, domin hannun Ubangiji ya yi gāba da ni!”
14 A ol a huel tih koep a rhah uh phoeiah tah Orpah loh a mani te a mok. Tedae Ruth long tah khak a lingven.
A kan wannan suka sāke ɓarke da kuka. Sa’an nan Orfa ta sumbaci surukarta ta yi bankwana, amma Rut ta manne mata.
15 Te vaengah, “Na maya tah a pilnam taeng neh a pathen taengla bal ke! na maya neh bal laeh,” a ti nah.
Sai Na’omi ta ce, “Duba,’yar’uwanki ta koma zuwa ga mutanenta da kuma allolinta. Ki koma tare da ita.”
16 Tedae Ruth loh, “Nang hnoo ham neh nang hnuk lamkah bal ham tah kai he nan doo pawt mako, na pongpa nah ah ka pongpa vetih na rhaehba nah ah ka rhaehba ni, na pilnam khaw ka pilnam van, na Pathen khaw ka Pathen ni.
Rut Amma Rut ta amsa, “Kada ki roƙe ni in bar ki ko in koma daga gare ki. Inda za ki, zan tafi, kuma inda za ki zauna, zan zauna. Mutanenki, za su zama mutanena kuma Allahnki, zai zama Allahna.
17 Na duek nah ah ka duek saeh lamtah pahoi ng'up uh van saeh. BOEIPA loh kai taengah han saii saeh lamtah hang khoep nawn saeh. Kai laklo neh nang laklo ah duek long mah n'tuiphih nawn saeh,” a ti nah.
Inda za ki mutu zan mutu, zan mutu a can kuma za a binne ni. Bari Ubangiji ya hukunta ni da tsanani sosai, in wani abu in ba mutuwa ce ta raba ke da ni ba.”
18 A taengah caeh ham a ning mangkhak te a hmuh vaengah voek ham khaw a toeng.
Sa’ad da Na’omi ta gane cewa Rut ta ƙudura tă tafi tare da ita, sai ta daina nema tă koma.
19 Te dongah amih rhoi te Bethlehem a pha duela cet rhoi. Bethlehem a pha rhoi van neh amih rhoi kongah khopuei boeih te pangngawl tih, “Noami a te?,” a ti uh.
Saboda haka matan biyu suka ci gaba da tafiya sai da suka isa Betlehem. Da suka isa Betlehem, sai dukan garin ya ruɗe saboda su, matan kuwa suka ce, “Na’omi ce wannan kuwa?”
20 Tedae amih taengah tah, “Kai he Naomi la ng'khue uh boeh, Tlungthang loh kai mat m'phaep coeng dongah kai he Mara la ng'khue uh mai.
Ta ce musu, “Kada ku kira ni Na’omi. Ku kira ni Mara gama Maɗaukaki ya sa raina ya yi ɗaci sosai.
21 Kai he khangrhueng la ka cet van dae BOEIPA loh kuttling la kai m'bal sak. Balae tih kai te Naomi la nang khue uh. BOEIPA loh kai n'doo tih Tlungthang loh kai soah thae a huet coeng,” a ti nah.
In tafi cikakke, amma Ubangiji ya dawo da ni ba kome. Don me kuke kirana Na’omi? Ubangiji ya wahalshe ni, Maɗaukaki ya kawo mini masifa.”
22 Naomi a bal vaengah Moab kho lamkah anih neh aka mael hmaih a langa Moab Ruth neh cangtun cangah cuek vaengah Bethlehem a pha rhoi.
Na’omi fa ta koma daga Mowab tare da Rut mutuniyar Mowab, surukarta, suka kai Betlehem a lokacin da ake fara girbin sha’ir.

< Ruth 1 >