< Tingtoeng 35 >

1 Oelhtaih vaengkah David kah Aw BOEIPA, kai aka nen ka lungawn te han nen lah.
Ta Dawuda. Yi hamayya, ya Ubangiji, da waɗanda suke hamayya da ni; yi faɗa da waɗanda suke faɗa da ni.
2 Kai bomnah ham photling neh photlinglen te muk lamtah thoo lah.
Ka ɗauki garkuwa da kuma makami; ka tashi ka taimake ni.
3 Kai aka hloem rhoek te caai neh khoh lamtah sulbung neh ham mah lah. Ka hinglu taengah, “Kai tah nang kah khangnah ni,” ti nah saeh.
Ka ɗaga māshi da kuma abin da ake jefa a kan waɗanda suke fafarata. Ka ce wa raina, “Ni ne cetonka.”
4 Ka hinglu aka mae rhoek he yahpok saeh lamtah a hmaithae uh saeh. Kai a thae la aka moeh rhoek te a hnuk la balkhong uh saeh lamtah ngam uh saeh.
Bari waɗanda suke neman raina su sha kunya a kuma kunyatar da su; bari waɗanda suke shirya lalacewata su juya da baya su ruɗe.
5 Khohli dong kah cangkik bangla om uh saeh lamtah BOEIPA kah puencawn loh hawk nawn saeh.
Bari su zama kamar yayi a gaban iska, mala’ikan Ubangiji kuma yana korarsu;
6 Amih kah longpuei te hmaisuep neh longhnal la om saeh lamtah BOEIPA kah puencawn loh amih te hloem saeh.
bari hanyarsu tă yi duhu ta kuma yi santsi, mala’ikan Ubangiji kuma yana fafararsu.
7 A tloengtlaih van la kai ham lawk a tung uh tih ka hinglu ham vaam a too uh.
Da yake sun ɓoye tarko domina ba dalili kuma babu dalili suka haƙa mini rami,
8 Anih kah a ming mueh la khohli rhamrhael loh kae saeh lamtah lawk a tung te amah man saeh. Anih taengah khohli rhamrhael la tlak thil saeh.
bari lalaci yă kama su ba zato, bari tarkon da suka ɓoye yă kama su, bari su fāɗa cikin ramin, yă kai ga lalacinsu.
9 Te vaengah ka hinglu loh BOEIPA ah omngaih vetih amah kah khangnah dongah ngaingaih ni.
Sa’an nan raina zai cika da farin ciki a cikin Ubangiji in yi kuma murna a cikin cetonsa.
10 Ka rhuh ka rhong boeih loh, “Mangdaeng te amah lakah tlungluen kut lamkah, mangdaeng neh khodaeng te khaw anih aka rheth kut lamkah BOEIPA nang bangla aka huul te unim?,” ti uh saeh.
Dukan raina zai ce, “Wane ne kamar ka, ya Ubangiji? Ka kuɓutar da matalauta daga waɗanda suka fi ƙarfinsu, matalauta da masu bukata daga waɗanda suke musu fashi.”
11 Kuthlahnah kah laipai rhoek te ha tlai uh tih kai loh ka ming mueh te n'dawt uh.
Shaidu marasa imani sun fito; suna mini tambaya a kan abubuwan da ban san kome a kai ba.
12 Ka hinglu kah polpainah ham a then yueng la boethae neh kai n'thuung uh.
Suna sāka alherin da na yi musu da mugunta suka bar raina da nadama.
13 Tedae kai tah amih te tloh a nue vaengah tlamhni ka pueinak nah. Ka hinglu he yaehnah neh ka phaep vaengah ka thangthuinah loh ka kodang la ha bal.
Duk da haka sa’ad da suke ciwo, na sanya rigar makoki na ƙasƙantar da kaina da azumi. Sa’ad da aka mayar mini da addu’o’i babu amsa,
14 Pay a bangla ka manuca bangla ka ngai. A nu kah rhahdoe cangpoem bangla ka van tih kopang doela lu ka singling.
nakan yi ta yawo ina makoki sai ka ce yadda nake yi wa abokina ko ɗan’uwana. Nakan sunkuyar da kaina cikin baƙin ciki sai ka ce ina kuka domin mahaifiyata.
15 Tedae ka cungdonah te ko a khah uh tih tingtun uh. Hlanghaeng rhoek loh ka ming pawt vaengah ka taengah tingtun uh. Kai n'hliphen uh vaengah toeng uh pawh.
Amma sa’ad da na yi tuntuɓe, sukan taru suna murna; masu kai hari sun taru a kaina sa’ad da ban sani ba. Suna ɓata mini suna ba tsagaitawa.
16 Lailak loh kai he buh bangla tamdaengtamkha neh a no n'tah thiluh.
Kamar marasa sani Allah suna mini riyar ba’a; Suna hararata da ƙiyayya.
17 Aw Boeipa, mevaeng hil nim nan sawt sut ve? Ka hinglu he khohli rhamrhael lamloh, ka oingaih cangloeng te sathuengca kut lamloh han doek lah.
Ya Ubangiji, har yaushe za ka ci gaba da zuba ido kawai? Ka kuɓutar da raina daga farmakinsu, raina mai daraja daga waɗannan zakoki.
18 Hlangping a yet taengah nang kan uem vetih pilnam rhaengpuei lakli ah nang kan thangthen ni.
Zan yi godiya cikin taro mai girma; cikin ɗumbun mutane zan yabe ka.
19 A hong mai khaw ka thunkha rhoek loh kai dongah n'kokhah uh tih a lunglilungla la kai aka hmuhuet loh a mik m'mikhip thil boel saeh.
Kada ka bar maƙaryatan nan, su yi farin ciki a kaina; kada ka bar waɗanda suke ƙina ba dalili, su ji daɗin baƙin cikina.
20 Rhoepnah a thui uh mueh la khohmuen he dingsuek tila thailatnah ol te a moeh uh.
Ba sa maganar salama sukan ƙirƙiro zage-zagen ƙarya a kan waɗanda suka zama shiru a ƙasar.
21 Te dongah kai taengah a ka a ang uh tih, “Ahuei ahuei mamih mik loh a hmuh coeng,” a ti uh.
Sukan wage mini bakinsu suna cewa, “Allah yă ƙara! Da idanunmu mun gani.”
22 Na hmuh coeng BOEIPA. Na hilphah boeh. Kai taeng lamkah n'lakhla tak boeh ka Boeipa.
Ya Ubangiji, ka ga wannan; kada ka yi shiru. Kada ka yi nisa da ni, ya Ubangiji.
23 Kamah kah tuituknah dongah kai ka tiktamnah ham haenghang lamtah thoo laeh ka Pathen neh ka Boeipa.
Ka farka, ka kuma tashi ka kāre ni! Ka yi mini faɗa, ya Allahna da shugabana.
24 Ka BOEIPA Pathen aw, na duengnah neh kai n'tang sak lamtah kai soah a kokhap uh boel saeh.
Ka nuna ni marar laifi ne ciki adalcinka, Ya Ubangiji Allahna; kada ka bari su yi farin ciki a kaina.
25 Amih lungbuei ah, “Ahuei, mamih hinglu soep coeng,” ti uh boel saehAnih.” n'dolh uh coeng, “ti uh boel saeh.
Kada ka bari su ce wa kansu, “Allah yă ƙara, dā ma abin da mun so ke nan!” Ko su ce, “Mun haɗiye shi.”
26 Kai kah yoethae soah ko aka hoe rhoek te rhenten yak uh saeh lamtah ngam uh saeh. Kai soah aka pomsang rhoe te yahpohnah neh mingthae loh khuk saeh.
Bari dukan waɗanda suke farin ciki a kaina a wahalata su sha kunya su kuma ruɗe; bari dukan waɗanda suke ɗaukar kansu sun fi ni su sha kunya da wulaƙanci.
27 Kai kah duengnah aka omtoem rhoek loh tamhoe uh lamtah a kohoe uh saeh. Te dongah a sal kah ngaimongnah aka omtoem BOEIPA tah pomsang pai saeh,” ti uh yoeyah saeh.
Bari waɗanda suke murna saboda nasarata su yi sowa don farin ciki da murna; bari kullum su riƙa cewa, “A ɗaukaka Ubangiji, wanda yake farin ciki da zaman lafiyar bawansa.”
28 Te vaengah na duengnah neh namah koehnah te ka olka loh hnin at puet thuep saeh.
Harshena zai yi zancen adalcinka da kuma yabonka dukan yini.

< Tingtoeng 35 >