< Luka 8 >

1 Te a poeng phoeiah amah loh khopuei boeih neh vangca patoeng a hil. Te vaengah Pathen ram te a hoe tih a olthangthen a thui. A hnukbang hlainit loh anih te a pueiuh.
Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
2 Mueihla thae, vawtthoeknah lamkah aka hoeih tangtae la aka om huta hlangvang rhoek, a khui lamkah rhaithae parhih loh a nong tak Magdala la a khue Mary,
mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
3 Herod buhtaem Chuza yuu Joanna, Susanna neh a tloe rhoek khaw muep lo uh tih amih loh Jesuh khaw a hnukbang rhoek te khaw a khuehtawn neh a bongyong uh.
da Yuwana matar Kuza wakilin Hirudus, da Suzanatu da kuma wasu mata da yawa. Daga abin hannunsu suka tanada masu.
4 Khopuei takuem kah hlangping te muep capit uh tih a taengla ha pawk uh.
Wata rana aka tara taron mutane da yawa, saboda mutane su na zuwa daga birane da yawa domin su ga Yesu. Ya yi magana dasu cikin misali.
5 Te vaengah nuettahnah neh, “Cangti aka tuh tah a cangtii tuh hamla cet. Tedae a tuh vaengah a ngen tah long taengah tla. Te dongah a taelh uh tih vaan kah vaa loh a kueh.
“Wani mai shuka ya tafi domin ya shuka iri. Sa'adda ya ke yafa iri, wadansu iri suka fada a kan hanya. Sai mutane suka tattake su, tsuntsaye kuma suka tsince wadansu suka cinye.
6 A tloe rhoek tah lungpang soah tla dae, laiyuem a om pawt dongah a poe neh pahoi koh.
Wadansu kuma suka fada a kan duwatsu inda babu kasa da yawa. Da suka tsaro suka fara girma, sai nan da nan suka bushe saboda babu laima a wurin.
7 A tloe rhoek tah hling puem ah tla tih, a rhoeng vaengah hling loh a thing.
Wadansu irin kuma suka fada inda yake da kayayuwa. Tsiretsiren kayayuwan suka fito tare da irin da aka shuka, suka shake su yadda basu iya yin girma ba.
8 A tloe te lai then dongah tla tih, a poe vaengah a vuei yakhat lam khaw thoeng,” a ti. Te phoeiah te, “Yaak nah hna aka khueh loh ya saeh,” a ti nah tih a doek.
Amma wadansu irin suka fada a kan kasa mai kyau, suka yi girma sosai suka ba da anfani da yawa, har rubi dari.” Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi kira gare su, “Duk mai kunnen ji, bari ya ji.”
9 Te dongah nuettahnah loh metla a om te a hnukbang rhoek loh amah a dawt uh.
Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
10 Te dongah, “Pathen ram kah olhuep he ming hamla nangmih m'paek coeng. Te phoeiah a hmuh uh vaengah a hmat uh pawt ham, a yaak uh dae a hmuhming uh pawt ham ni nuettahnah neh ka hlihloeh sak.
ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
11 Nuettahnah tah he tlam ni a om. Cangtii tah Pathen kah olka ni.
To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
12 A yaak uh vaengah amih a khang ham te tangnah boel saeh tila, rhaithae te ha pawk tih a thinko kah olka a rhawt pah rhoek tah, long taengkah rhoek la om uh.
Irin da ya fada a kan hanya sune mutanen da suka ji maganar Allah amma daga baya sai shedan ya zo ya dauke maganar daga cikin hankulansu, domin kada su bada gaskiya su tsira.
13 Lungpang sokah rhoek te tah olka te a yaak uh vaengah omngaihnah neh a doeuh. Tedae te rhoek te a yung om pawh. Amih loh a tue kolkalh ham a tangnah uh tih noemcainah tue vaengah tah nong uh.
Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
14 Hling puem kah aka tla rhoek, amih khaw aka ya tangtae rhoek ni. Tedae a pongpa vaengah mawntangnah, khuehtawn neh khosaknah omthenbawn loh a thing tih tak pawh.
Irin da suka fada cikin kayayuwa, sune mutanen da suka ji maganar, amma da suka ci gaba da rayuwa, sai suka bari matsalolin rayuwa kamar dukiya da jin dadin rayuwa suka fi karfinsu, sai ya zama ba su iya bada 'ya'yan da suka yi girma ba.
15 Lai then dongkah rhoek, amih rhoek tah thinko then neh a then la aka om rhoek ni. Te dongah ol a yaak uh te a dueh uh tih uehnah neh thaihtak uh.
Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
16 Hmaiim a tok te hnopai neh aka dah, thingkong hmuiah aka det he a om moenih. Tedae aka kun rhoek te vangnah hmuh sak ham hmaitung soah ni a khueh.
Ba mai kunna fitila, ya rufe ta da kasko, ko su sa ta a karkashin gado. Amma sai a sa ta a wurin zaman ta domin duk wanda ya shigo ya iya ganin hasken ta.
17 A huephael la aka om te mingpha la a om mueh moenih. A huep te khaw mingpha mueh pawt tih mingpha la a pawk mueh moenih.
Babu abin da yake a boye wanda ba za a tone shi ba, ko wani asiri da ba za ya fito fili a san shi ba.
18 Te dongah metla na yaak uh khaw hmuminguh. Aka khueh te tah a a taengla a paek ni. Tedae aka khueh pawt te tah a taengah a khueh la a ngai te khaw a loh pah ni,” a ti nah.
Ku yi hankali da yadda kuke ji, domin duk mai abu, shi za a kara wa, kuma duk mara abu, dan kadan da yake tunani yana da shi ma, za a dauke.”
19 Jesuh te a manu neh a mana rhoek loh a paan. Tedae hlangping dongah anih te hum uh thai pawh.
Sai mahafiyar Yesu da 'yan'uwansa, su ka zo wurinsa, amma ba su iya zuwa ko kusa da shi ba saboda taron jama'a.
20 Te dongah amah te, “Na nu neh na mana rhoek loh nang hmuh ham la a ngaih uh tih poeng ah pai uh,” tila a puen pah.
Sai wani ya gaya masa, “Ga mahaifiyarka da 'yan'uwanka, su na tsayuwa a waje, su na son ganin ka.”
21 Tedae Jesuh loh amih te a doo tih, “Pathen kah olka a yaak tih aka saii rhoek tah ka manu neh ka manuca la om uh,” a ti nah.
Amma Yesu ya amsa ya ce ma su, “Mahaifiyata da 'yan'uwana sune wadanda suke jin maganar Allah, suke yin biyayya da ita.”
22 Hnin at vaengah Jesuh tah a hnukbang neh lawng khuila kun. Te phoeiah amih te, “Tuili kah rhalvangan la kat uh sih,” a ti nah tih kat uh.
Wata rana kuma Yesu ya shiga cikin jirgin ruwa, shi da almajiransa. Ya ce masu, “Ina so mu je dayan ketaren tafkin.” Sai su ka fara tafiya domin su ketare tafkin.
23 A hlaikan uh vaengah Jesuh tah vik ip. Te vaengah hlipuei khohli loh tuili la ha pawk tih dalh a muelh coeng dongah khopo uh.
Amma sa'adda su ke tafiya sai Yesu ya yi barci, sai wata iska mai karfi ta taso cikin tafkin, nan da nan sai jirgin ya fara cika da ruwa, kuma su na cikin hatsari.
24 Te dongah Jesuh te a paan uh tih a haeng uh. Te phoeiah, “Boeipa, Boeipa, m'poci uh coeng he,” a ti nauh. Tedae a haeng vaengah khohli neh tui dongkah tuiphu te khaw a toel hatah khohli khaw paa tih suepduem la koep om.
Sai almajiran Yesu su ka zo su ka tashe shi daga barci. Suka ce da shi, “Ya Shugaba! Ya Shugaba! Za mu mutu!” Sai ya tashi ya umarci iskar, sai iskar mai hauka da tumbatsar ruwan sun tsaya tsit.
25 Te phoeiah amih te, “Nangmih kah tangnah te ta?” a ti nah. Tedae a rhih uh tih a ngai a hmang uh dongah amamih te, “Unim he, khohli neh tui khaw a voek tih a ngai pah he,” a ti uh.
Daga nan sai ya ce da su, “Ina bangaskiyar ku?” Almajiran suka tsorata suka yi mamakin abin da ya faru nan take. Suka ce wa junansu, “Wanene wannan wanda har zai ba iska da ruwa umarni kuma su yi masa biyayya?”
26 Te phoeiah Galilee imdan ah aka om Gerasenes kho te a pha uh.
Suka zo yankin Garasinawa, wanda ke kusa da Gallili.
27 Lan so a pha vaengah khopuei lamkah rhaithae aka khueh hlang pakhat loh a doe. Kum te yet ah himbai bai voel pawh, im ah pawt tih phuel ah naeh.
Sa'adda Yesu ya sauka kasa, sai wani mutum daga wannan yankin ya tarbe shi. Wannan mutum kuwa yana da aljanu. Mutumin ya dade ba ya sa tufafi, kuma ba ya zama a gida. Maimakon haka, sai a cikin kabarbura ya ke zama.
28 Jesuh te a hmuh vaengah pang tih a bakop thil. Te phoeiah ol ue la, “Kai taeng neh nang taengah balae aka om?, Khohni Pathen capa Jesuh aw. Kai nan phaep pawt ham ni nang kan hloep,” a ti nah.
Sa'adda ya ga Yesu, mutumin ya yi ihu da karfi, ya rusuna a gabansa da babban murya ya ce, “Me zan yi da kai, Yesu, Dan Allah Madaukaki? Ina rokonka, kada ka ba ni azaba!”
29 Te dongah hlang khui lamkah a coe hamla rhalawt mueihla te a toel. Te vaengah anih a paco te a tue khaw yet coeng. Thirhui neh a pael tih hloong nen khaw a khoh uh coeng. Tedae rhaithae loh khosoek la a vai vaengah tah hloong te khaw a dueng.
Domin Yesu ya umarci aljanun su fita daga cikinsa, domin sau da dama aljanun sukan kama shi. Ko an daure mutumin da sarkoki an kuma tsare shi, yakan tsuttsunke su, kazaman ruhohin sukan kora shi cikin jeji.
30 Te phoeiah anih te Jesuh loh, “Na ming ulae? tila a dawt. Anih te rhaithae a yet loh a kun thil dongah, “caempuei caempa,” a ti nah.
Sa'annan Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Sai ya ba da amsa, “Suna na dubbai.” Ya ce haka ne domin aljanu da yawa sun shiga wannan mutum.
31 Te phoeiah amih te tangrhom dung khuiah cungpung saeh tila olpaek pawt ham Jesuh te a hloep uh. (Abyssos g12)
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
32 Te vaengah tlang ah aka luem ok hui te muep tapkhoeh om. Te dongah amih te ok khuila kun sak ham a bih uh tih a kun sak.
Akwai babban garken aladu su na kiwo a kan tsauni kusa da wurin. Aljanun suka roki Yesu da ya barsu su shiga cikin aladun, shi kuwa ya yarda masu.
33 Te daengah rhaithae rhoek tah hlang lamloh cet uh tih ok khuila kun uh. Tedae ok hui tah laengpoeng ah tuili khuila cu tih buek uh.
Aljanun suka bar mutumin suka shiga cikin aladun, sai garken aladun suka gangara kwari suka fada cikin tafkin, suka nutse.
34 Aka thoeng hno te ok vuelh rhoek loh a hmuh uh vaengah rhaelrham uh tih khopuei neh lohma lam khaw puen uh.
Lokacin da mutanen da su ke kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka gudu! Suka ba da rahoton abin da ya faru ga mutanen cikin gari da na wannan kewayen.
35 Te dongah aka om hno te sawt hamla cet uh tih Jesuh te a paan uh. Te vaengah a khui lamkah rhaithae rhoek loh a nong tak hlang khaw ana yol uh tih Jesuh kho kungah samthing la a ngol te a hmuh uh hatah a rhih uh.
Don haka, mutanen da suka ji haka suka tafi domin su ga abin da ya faru, suka zo wurin da Yesu yake, suka ga mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa. Suka ga ya na sanye da tufafi, kuma ya na cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Te dongah rhaithae aka kaem loh a khang te aka hmuh rhoek loh amih taengah patoeng puen uh.
Mutanen da suka ga abin da ya faru, suka gaya wa wadansu yadda aka warkar da mutumin da aljanu suke iko da shi.
37 Tedae rhihnah loh mat a nan uh dongah Gerasenes pingpang kah rhaengpuei boeih loh Jesuh te amih taeng lamkah nong sak ham la a hloep uh. Jesuh khaw lawng khuila kun tih mael.
Sai dukan mutane wadanda suke cikin yankin Garasinawa da wadanda suke kewaye, suka roki Yesu da ya fita daga cikin yankin kasarsu domin sun ji tsoro kwarai da gaske. Daga nan Yesu da almajiransa suka shiga cikin jirgin ruwa suka koma.
38 A khui lamkah rhaithae loh a nong tak hlang long khaw Jesuh neh amah taengah om hamla a bih.
Mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa, ya roki Yesu cewa, “Ka barni in tafi tare da kai!” Amma Yesu ya sallame shi cewa,
39 Tedae anih te a tueih tih, “Namah im la bal lamtah, Pathen loh nang ham a saii te thui pah,” a ti nah. Te dongah kho tom la cet tih Jesuh loh anih ham a saii te a hoe.
“Ka koma gida ka gaya wa mutanen ka abubuwa masu girma wadanda Allah ya yi maka.” Daga nan sai mutumin ya tafi yana ta gayawa dukan mutanen birnin game da abubuwan da Yesu ya yi masa.
40 Jesuh aka lamso la boeih a om uh dongah a mael vaengah anih te hlangping loh a doe.
Sa'adda Yesu ya dawo, mutanen suka marabce shi, gama, dukansu suna jiransa.
41 Te vaengah Jairus aka ming nah hlang pakhat te pakcak ha pawk. Anih tah tunim kah boei la om dae, Jesuh kho taengah bakop tih a im ah pah sak ham a cael.
Sai ga wani mutum mai suna Yayirus, daya daga cikin shugabannin majami'a, ya zo kusa da Yesu ya rusuna da kansa a kasa. Ya roke shi domin ya zo gidansa,
42 A canu khueh duen, kum hlainit tluk te duek. Tedae a caeh vaegah Jesuh te hlangping loh a thing.
saboda diyarsa mai kimanin shekara goma sha biyu ta na bakin mutuwa, kuma ita kadai ce diya a gare shi. Amma sa'adda yake tafiya, taron mutane da yawa suna matsa shi.
43 Te phoeiah kum hlainit ah thii buk aka khueh huta om. Anih loh a khosaknah te siboei taengah boeih a hnonah coeng dae coeng thai pawt tih hoeih pawh.
Akwai wata mace a nan wadda take zubar jini har shekara goma sha biyu. Ta kashe kudinta duka a wurin likitoci, domin su warkar da ita amma ba wanda ya iya warkar da ita.
44 A hnuk lamloh a paan tih a himbai dongkah salaw te a taek pah. Te dongah a thii buk te dup a ngol pah.
Sai ta biyo ta bayan Yesu ta taba habar rigarsa. Nan take sai zubar jinin ya tsaya.
45 Tedae Jesuh loh, “Ulae kai aka taek te,” a ti nah. Boeih basa uh tih Peter loh, “Boeipa, hlangping loh nang te ng'et tih n'nen te ta,” a ti nah.
Yesu ya ce, “Wanene ya taba ni?” Wadanda suke kewaye da shi, kowa ya ce bai taba shi ba, Bitrus ya ce, “Shugaba, mutane da yawa suna ta taruwa kewaye da kai suna ta matsowa kusa da kai.”
46 Te vaengah Jesuh loh, “Khat khat loh kai n'taek, kai lamkah ka thaomnah a caeh te ka ming,” a ti nah.
Amma Yesu ya ce, “Na sani, wani ya taba ni, domin iko ya fita daga wurina.”
47 A phah tloel te huta loh a hmuh vaengah a birhih doela a paan tih a taengah a bakuep pah. Anih a taek vaengah a paelnaehnah te khaw, metla a hoeih pahoi te khaw pilnam boeih taengah puen.
Sa'adda matar ta gane cewa ba za ta iya boyewa ba, sai ta zo wurinsa cikin tsoro. Ta durkusa a gaban Yesu, ta fada a gaban dukan jama'a dalilin da ya sa ta taba shi kuma nan da nan ta warke.
48 Te dongah anih te, “Ka canu, na tangnah loh namah ng'khang coeng, ngaimong la cet laeh,” a ti nah.
Sai ya ce da ita, “Diya, bangaskiyarki ta warkar da ke. Tafi cikin salama.”
49 A thui pueng ah tamtaeng taeng lamkah hlang pakhat ha pawk tih, “Na canu duek coeng, saya te toehoeih boeh,” a ti nah.
Yana cikin yin magana, wani daga cikin gidan shugaban majami'ar ya zo, ya ce, “Diyarka ta riga ta mutu, kada ka dami malam.”
50 Jesuh loh a yaak vaengah, “Rhih boeh, dawk tangnah lamtah daem bitni,” a ti nah.
Amma sa'adda Yesu ya ji haka, sai ya ce da shi, “Kada ka ji tsoro. Ka bada gaskiya za ta rayu.”
51 A pha vaengah Peter, Johan neh James, camoe kah manu a napa pawt atah pakhat khaw amah taengah im khuila kun sak pawh.
Sa'adda ya zo gidan, bai bar kowa ya shiga gidan tare da shi ba sai Bitrus da Yahaya da Yakubu, da mahaifiyar yarinyar da babanta.
52 Te vaengah boeih rhap uh tih camoe te a rhaengsae uh. Tedae Jesuh loh, “Rhap uh boeh, a duek moenih, aka ip ni he,” a ti nah.
Dukan mutane a wurin, suna ta kuka da karfi saboda sun damu da yarinyar ta mutu. Amma Yesu ya ce da su, “Ku dena kuka! Ba mutuwa ta yi ba! Barci ta ke yi kawai!”
53 Tedae a duek te a ming uh dongah Jesuh te a nueih thiluh.
Mutanen suka yi ma sa dariyan reni, saboda sun sani yarinyar ta mutu.
54 Tedae Jesuh loh a kut a tuuk pah phoeiah a khue tih, “Camoe thoo laeh,” a ti nah.
Amma ya kama hannun ta yayi kira cewa, “Yarinya, na ce ki tashi!”
55 Te dongah a mueihla ha mael tih pahoi thoo. Te phoeiah anih te a caak a paek ham a uen.
Nan da nan ruhun ta ya dawo jikin ta sai ta tashi. Ya ce masu su ba ta wani abu ta ci.
56 Te vaengah a manu napa tah limlum rhoi. Tedae aka om hno te thui pawt ham amih te a uen.
Iyayenta suka yi mamaki, amma Yesu ya ce da iyayen kada su gaya wa kowa abin da ya faru.

< Luka 8 >