< Luka 1 >

1 Mamih taengah aka soep tangtae hno kah cilol te muep a thuep tih boelrhai vaengah,
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 oltak kah tueihyoeih la aka om rhoek neh a tongcuek lamloh loh aka hmu rhep rhoek loh mamih taengah m'paek uh vanbangla,
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 kai khaw khaeh khaeh boeih ka thuep koep tih hlangcong Theophilu nang taengah daek ham tluep ka poek.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Te daengah ni hiluepnah ol loh n'thuituen te khaw na ming eh.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Judea manghai Herod tue vaeng ah, Abijah rhoihui khosoih pakhat, a ming ah Zekhariah te om tih Elizabeth aka ming nah Aaron canu te a yuu nah.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Pathen hmaiah a dueng la bok om rhoi. Boeipa kah rhilam neh olpaek cungkuem dongah cuemthuek la pongpa rhoi.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Tedae Elizabeth tah cakol la om tih camoe a om kolla a kum khaw patong la bok om rhoi coeng.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Pathen hmaiah a khosoih vaengkah bangla anih rhoihui te aitlaeng loh a pha.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Khosoih kah khosing bangla, Boeipa kah bawkim khuiah kun tih hmueihphum ham a yo.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Bo-ul tue vaengah pilnam khuikah aka om rhaengpuei boeih khaw poeng ah thangthui uh.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Te vaengah Boeipa kah puencawn tah a taengah a phoe pah tih bo-ul hmueihtuk kah bantang ah pai.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zekhariah loh a thuen doela a sawt dongah rhihnah loh anih a tlak thil.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Tedae anih te puencawn pakhat loh, “Zekhariah rhih boeh, nang kah rhenbihnah te a hnatun coeng dongah na yuu Elizabeth loh nang ham capa pakhat han cun vetih, a ming te Johan la na khue ni.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Nang ham omngaihnah neh kohoenah la om vetih anih kah rhuirhong dongah boeih omngaih uh ni.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Boeipa hmaiah a len la om vetih, misurtui neh yu te o loengloeng mahpawh. A manu bung khuiah a om vaengah Mueihla Cim neh baetawt ni.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Israel ca rhoek te a Boeipa Pathen taengla muep a mael puei ni.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Anih tah a hmaiah Elijah kah mueihla neh thaomnah dongah lamhma ni. Pa rhoek kah thinko te ca rhoek taengla, lokhak rhoek te aka dueng lungcueinah dongla mael ni. Rhoekbah tangtae pilnam tah Boeipa ham a hmoel ni,” a ti nah.
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Te phoeiah Zekhariah loh puencawn taengah, “Hekah he Ba nen lae ka ming eh? Kai tah patong la ka om coeng tih ka yuu khaw a kum te ham coeng,” a ti nah.
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Te dongah puencawn loh anih te a doo tih, “Kai tah Pathen hmaiah aka pai Gabriel ni, nang taengah he rhoek he phong ham neh thui ham n'tueih.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Tedae kai ol te na tangnah pawt dongah he he a soep nah khohnin duela olmueh la na om vetih na cal thai mahpawh ne. Amah tue ah ka ol te soep bit ni,” a ti nah.
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Te vaengah Zekhariah te aka lamso pilnam a om dongah bawkim khuiah a di te a ngaihmang uh.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Ha thoeng vaengah tah amih te voek thai voel pawh. Te dongah bawkim khuiah a mangthui a hmuh coeng tila a ming uh. Te dongah Zekhriah loh amih taengah a lu a thuk tih olmueh la phat om.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Amah kah thothueng khohnin te a cup la a om phoeiah tah amah im la cet.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Te khohnin phoeiah a yuu Elizabeth te vawn tih amah khaw hla nga thuh uh.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 “Boeipa loh kai ham hnin at neh a saii tangloeng coeng, te nen ni hlang lakliah kai dogkah hnaelnah te khoe hamla n'hip,” a ti.
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Hla rhuk dongah Pathen taeng lamkah puencawn Gabriel te Galilee khopuei, a ming ah Nazareth la a tueih.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 David imkhui kah hlang pakhat, a ming ah Joseph ham te oila a bae pah. Oila ming tah Mary ni.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Te phoeiah huta taengla kun tih, “A lungvat tangtae aw, omngaih lah, Boeipa tah nang taengah om pai,” a ti nah.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Tedae Mary te tekah olka dongah konglong ngaihit la om tih te toidalnah loh metla a om eh tila a poek.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Puencawn loh anih te, “Mary rhih boeh, Pathen taengkah lungvatnah na dang coeng te.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Te dongah bungvawn neh na yom tih capa na cun vaengah a ming te Jesuh sui ne.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Anih tah tanglue la om vetih Khohni capa tila a khue ni. Boeipa Pathen loh anih te a napa David kah ngolkhoel te a paek ni.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Jakob im ah kumhal due manghai pawn ni. A ram te khaw bawt ti om mahpawh,” a ti nah. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Te vaengah Mary loh puencawn taengah, “Hekah he metlam a om eh? tongpa khaw ka ming moenih,” a ti nah.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Te dongah anih te puencawn loh a doo tih, “Mueihla Cim loh nang n'thoeng thil vetih, Khohni kah thaomnah te nang m'muek sak ni. Te dongah na cun te aka cim Pathen Capa tila a khue bal ni.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Te phoeiah namah huiko Elizabeth te a patong soiah, camoe a yom van coeng ke. Te dongah cakol la a khue te tahae ah hla rhuk lo coeng.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Pathen kah olka boeih long tah a tloel nah moenih,” a ti nah.
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Te dongah Mary loh, “Boeipa kah salnu he, na olka bangla kai taengah om saeh,” a ti nah. Te phoeiah puencawn tah anih taeng lamloh nong.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Mary tah tekah khohnin ah thoo tih tlang kah Judah kho ah thahluenah neh cet.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zekhariah im khuiah kun tih Elizabeth te a voek.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Mary kah toidalnah te Elizabeth loh a yaak vaengah a bung khuikah cahni te soipet tih Elizabeth khaw Mueihla Cim neh baetawt.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Te vaengah tamlung neh pang khungdaeng tih, “Nang tah huta rhoek lakliah na yoethen coeng tih, nang bung kah a thaih te a yoethen coeng.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Kai aih he metlam nim, ka boeipa kah a manu kai taengla ha pawk tarha he?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Nang kah toidalnah ol te ka hna khuiah a kun vaengah tah, ka bung khuikah cahni loh kohoenah neh soipet he.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Te dongah Boeipa loh a thui te hmakhahnah om ni tila aka tangnah tah a yoethen,” a ti nah.
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Mary long khaw, “Boeipa te ka hinglu loh a oep.
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 Ka mueihla tah ka khangkung Pathen dongah hlampan coeng.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 A salnu mathoe he a paelki thil coeng dongah tahae lamkah tah cadil boeih loh kai ng'uem uh pawn ni.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Kai taengah thaom tloe la a saii dongah, a ming tah cim pai saeh.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 A rhennah tah amah aka rhih rhoek kah cadil cahma ham ni.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 A ban neh a thaomnah a saii, a thinko kopoek ah buhueng aka pom te a taekyak.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 Mangpa rhoek a ngolkhoel lamloh a hlak tih, tlayae rhoek te a pomsang.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Bungpong rhoek te hno then neh a hah sak tih, khuehtawn rhoek a tlongtlai la a tueih.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 A rhennah te poek sak hamla a ca Israel te a bom.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 A pa rhoek taengah a thui bangla, Abraham neh a tiingan taengah kumhal duela a khueh,” a ti. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Mary te Elizabeth neh hla thum tluk hmaih a naeh phoeiah amah im la bal.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Elizabeth te a om tue a pha coeng tih capa a cun.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Boeipa loh a rhennah te anih taengah a khueh tih, a oep te a huiko neh imben loh a yaak vaengah anih te a omngaih puei uh.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Khohnin hnin rhet a lo vaengah camoe te yahvinrhet ham cet uh. Te vaengah anih te a napa ming Zekhariah la a khue uh.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Tedae a manu loh a doo tih, “Moenih, Johan la a khue ni,” a ti nah.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Te vaengah anih taengah, “Hekah ming la a khue te na cako khuiah a om pawt ah,” a ti nauh.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Camoe metla khue a ngaih poek tila a napa te a yavaih uh.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Te vaengah cabael a hoe tih a daek hatah, “A ming tah Johan ni,” a ti tih boeih a ngaihmang uh.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Te vaengah a hmui, a lai te khaw pahoi a khui pah dongah cal tih Pathen te a uem.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Te vaengah amih tolvael rhoek boeih te rhihnah loh a pai thil. Te dongah hekah olka loh Judah tlang tom te boeih a ngae uh.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Aka ya boeih loh a thinko khuiah a dueh uh tih, “Hekah camoe he metlam nim a om ve?” a ti uh. Tedae Boeipa kah kut loh anih te a om puei.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 A napa Zekhariah tah Mueihla Cim neh baetawt.
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 Te dongah a olphong neh, “A pilnam te a hip tih tlannah a saii dongah, Israel Pathen Boeipa tah uemom pai saeh.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 A taengom David im khuiah mamih ham khangnah ki a thoh sak.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Khosuen lamloh a tonghma ciim rhoek kah ka dongah a thui vanbangla, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 Mamih kah rhal rhoek neh mamih aka hmuhuet rhoek boeih kut lamkah khangnah,
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 a pa rhoek taengah rhennah tueng sak ham neh a paipi ciim te poek sak ham,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 a pa Abraham taengah olhlo neh a toemngam te mamih paek ham,
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 amah taengah thothueng hamla rhal kut lamloh hoel n'hlawt coeng.
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 Mamih kah khohnin rhoek boeih te amah hmaiah duengnah neh cimcaihnah ham ni.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Te phoeiah, camoe, nang tah Khohni tonghma la n'khue vetih a longpuei rhoekbah ham Boeipa hmaiah na lamhma ni.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 Amih kah tholh khodawkngainah rhangneh a pilnam taengah khangnah mingnah a paek ni.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Mamih Pathen kah rhehnah om. Te nen te a sang lamkah khothoeng loh mamih n'hip.
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Dueknah mueihlip neh yinnah khuiah aka ngol rhoek ham te a tue vetih, mamih kah kho te ngaimongnah longpuei la hoihaeng ham ni,” a ti.
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Camoe tah rhoeng tih mueihla ah khaw rhaang. Te dongah Israel taengah a phoenah khohnin duela khosoek ah om.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luka 1 >