< Johan 10 >

1 “Nangmih taengah rhep rhep kan thui, thohka lamloh tu vongup khuila kun pawt tih a hloeh la aka yoeng tah hlanghuen neh dingca ni.
“Gaskiya nake gaya muku, mutumin da bai shiga inda ake ajiye garken tumaki ta ƙofa ba, amma ya hau ta katanga, ɓarawo ne, ɗan fashi kuma.
2 Tedae tu kah tudawn la aka om tah thohka longah kun.
Mutumin da ya shiga ta ƙofa makiyayin tumakinsa ne.
3 Anih te imtawt loh thohka a ong pah tih tu loh a ol te a yaak. Amah kah tu te khaw a ming neh a khue tih a mawt.
Mai gadin yakan buɗe wa makiyayin ƙofa, tumakin kuma sukan saurari muryarsa. Yakan kira tumakinsa da suna, yă kuma fid da su waje.
4 Amah kah te boeih a hlah vaengah a hmaiah cet tih tu rhoek loh a ol te a hmat uh dongah anih te a vai uh.
Sa’ad da ya fitar da dukan nasa waje, sai ya ja gabansu, tumakinsa kuma sukan bi shi domin sun san muryarsa.
5 Tedae hlanglang tah vai uh loengloeng pawt vetih hlanglang kah ol te a hmat uh pawt dongah anih taeng lamloh rhaelrham uh ni,” a ti nah.
Amma ba za su taɓa bin baƙo ba; sai dai ma su guje masa don ba su san muryar baƙo ba.”
6 Hekah thuidoeknah he amih taengah Jesuh loh a thui dae amih taengah a thui te metla a om khaw tekah rhoek loh ming uh pawh.
Yesu ya yi musu wannan misali, amma ba su fahimci abin da yake faɗa musu ba.
7 Te donagah Jesuh loh, “Nangmih taengah rhep rhep kan thui, Kai tah tu thohka la ka om.
Saboda haka Yesu ya sāke cewa, “Gaskiya nake gaya muku, ni ne ƙofar tumakin.
8 Kai hmaikah aka pawk boeih tah hlanghuen neh dingca rhoek ni. Tedae tu loh amih ol te a hnatun moenih.
Duk waɗanda suka riga ni zuwa ɓarayi ne,’yan fashi kuma, amma tumakin ba su saurare su ba.
9 Kai tah thohka la ka om, u khaw kai lamloh a kun atah daem vetih a voei a bal ah rhamtlim a hmuh ni.
Ni ne ƙofar; duk wanda ya shiga ta wurina zai sami ceto. Zai riƙa shiga yă fita yă kuwa sami wurin kiwo.
10 Hlanghuen tah huen ham, ngawn ham neh poci sak ham pawt atah ha pawk moenih. Kai tah hingnah a khueh uh phoeiah a puehsoi dang sak ham ka pawk.
Ɓarawo yakan zo don yă yi sata ne kawai da kisa da kuma ɓarna. Ni kuwa na zo ne don su sami rai, su kuma same shi a yalwace.
11 Kai tah tudawn then la ka om. Tudawn then loh a hinglu te tu rhoek ham a hmoel.
“Ni ne makiyayi mai kyau. Makiyayi mai kyau yakan ba da ransa domin tumakin.
12 Kutloh tah tudawn lam khaw om pawh. A tu khaw amah kah om pawh. Uithang ha pawk te a hmuh vaengah tu a hno tih a rhaelrham tak dongah uithang loh a poelyoe tih a thaek.
Wanda aka ɗauko haya ba shi ne makiyayi mai tumakin ba. Saboda haka sa’ad da ya ga kyarkeci yana zuwa, sai yă sheƙa da gudu yă bar tumakin. Sai kyarkecin yă kai wa garken hari, yă kuma watsar da su.
13 Kutloh la a om dongah tu ham anih a ngaihuet pawh.
Mutumin yakan gudu don shi ɗan haya ne kawai, bai kuwa damu da tumakin ba.
14 Kai tah tudawn then la ka om dongah kamah kah rhoek te ka ming tih kamah kah rhoek loh kai m'ming uh.
“Ni ne makiyayi mai kyau; na san tumakina, tumakina kuma sun san ni,
15 Pa loh kai m'ming tih kai loh pa te ka ming vanbangla ka hinglu te khaw tu rhoek ham ka hmoel.
kamar yadda Uba ya san ni, ni kuma na san Uba, ina kuwa ba da raina domin tumakin.
16 Tedae hekah vongup ah aka om mueh tu a tloe rhoek te ka khueh pueng. Amih khaw ka khue ham a kuek. Te vaengah kai ol te a yaak uh vetih tuping pakhat, tudawn pakhat la om uh ni.
Ina da waɗansu tumaki da ba na wannan garken ba ne. Dole ne in kawo su su ma. Za su saurari muryata, za su kasance garke guda ɗaya, makiyayi guda kuma.
17 Kai loh ka hinglu te koep dang ham ka voeih dongah pa loh kai n'lungnah.
Abin da ya sa Ubana yake ƙaunata ke nan, domin ina ba da raina, in ɗauko shi kuma.
18 Kai lamkah hingnah te a rhawt uh thai moenih. Tedae te te kai kamah lamkah ni ka voeih. Te te voeih ham saithainah ka khueh tih koep lat ham khaw saithainah ka khueh. Hekah olpaek he a pa taeng lamkah ka dang,” koep a ti nah.
Ba mai karɓe mini rai, ina dai ba da shi. Ina da iko in ba da shi, ina da iko in ɗauko shi kuma. Wannan umarni kuwa daga wurin Ubana na karɓo shi.”
19 Hekah olka kongah Judah rhoek khuiah paekboenah koep om.
Saboda waɗannan kalmomi fa, sai ɓaraka ta sāke shiga cikin Yahudawa.
20 Te dongah amih khuikah a kumngai loh, “Rhaithae a kaem tih ang coeng, balae tih anih ol na hnatun uh?” a ti uh.
Da yawa daga cikinsu suka ce, “Yana da aljani, yana kuma hauka. Don me za ku saurare shi?”
21 A tloe rhoek loh, “He tah rhaithae aka kaem kah olka la om mahpawh. Rhaithae loh mikdael kah mik tueng sak thai pawt maco?” a ti uh.
Amma waɗansu suka ce, “Kai, waɗannan kalmomi ba na mai aljani ba ne. Anya, aljani yana iya buɗe idanun makaho?”
22 Te vaengah sikca la om tih Jerusalem ah imciim khotue te om.
Bikin Miƙawa a Urushalima ya kewayo, lokacin sanyin hunturu ne kuwa.
23 Te vaengah Jesuh tah Bawkim kah Solomon impup ah pongpa.
Sai ga Yesu a filin haikali yana zagawa a Shirayin Solomon,
24 Te vaengah Judah rhoek loh amah te a vael uh tih, “Mevaeng duela kaimih kah hinglu te na ngaihlih sak eh? Khrih la na om atah kaimih taengah sayalh la thui lah,” a ti nauh.
sai Yahudawa suka taru kewaye da shi, suka ce masa, “Har yaushe za ka bar mu da shakka? In kai ne Kiristin, ka faɗa mana a fili mana.”
25 Jesuh loh amih te, “Nangmih taengah ka thui dae na tangnah uh pawh. A pa ming neh ka bibi saii long te kai kawng a phong.
Yesu ya amsa ya ce, “Na faɗa muku, amma ba ku gaskata ba. Ayyukan da nake yi cikin sunan Ubana su suke nuna ko wane ne ni.
26 Tedae kai kah tu khuiah na om uh pawt dongah na tangnah uh pawh.
Amma ba ku gaskata ba domin ku ba tumakina ba ne.
27 Ka tu rhoek tah ka ol te a yaak uh tih kai long khaw amih te ka ming dongah kai m'vai uh.
Tumakina sukan saurari muryata; na sansu, suna kuma bi na.
28 Kai loh amih taengah dungyan hingnah ka paek tih kumhal duela poci uh loengloeng mahpawh. Te dongah amih te khat khat long khaw kai kut lamloh poelyoe mahpawh. (aiōn g165, aiōnios g166)
Ina ba su rai madawwami, ba za su taɓa hallaka ba; ba kuma mai ƙwace su daga hannuna. (aiōn g165, aiōnios g166)
29 A pa loh kai m'paek coeng te tah tanglue la boeih om tih pa kut lamkah te a poelyoe thai moenih.
Ubana, wanda ya ba ni su, ya fi duka girma, ba mai ƙwace su daga hannun Ubana.
30 Kai neh pa tah pakhat ni,” a ti nah.
Da ni da Uba ɗaya ne.”
31 Judah rhoek loh amah te dae ham lungto koep a muk uh.
Sai Yahudawa suka sāke ɗebo duwatsu don su jajjefe shi,
32 Jesuh loh amih te, “Pa lamkah khoboe then te nangmih muep kan tueng coeng. Te khuiah mebang khoboe nen nim kai nan dae uh eh,” a ti nah.
amma Yesu ya ce musu, “Na nuna muku ayyukan alheri masu yawa da Uba ya aiko ni in yi, a kan wanne kuke so ku jajjefe ni?”
33 Judah rhoek loh amah te, “Khoboe then dongah pawt tih soehsalnah neh nang hlang la aka om loh Pathen la namah te na sa uh dongah nang te kan dae uh,” a ti nauh.
Yahudawa suka amsa suka ce, “Ai, ba don wani daga cikin waɗannan ayyukan alheri ne muke so mu jajjefe ka ba, amma don saɓon da kake yi, kai da kake mutum kawai, kana mai da kanka Allah.”
34 Amih te Jesuh loh, “Nangmih taengah ka thui dae na tangnah uh pawh. A pa ming neh ka bibi saii long te kai kawng a phong.
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ba a rubuce yake a cikin Dokarku ba cewa, ‘Na ce ku alloli ne’?
35 Pathen kah olka aka dang te Pathen rhoek la a khue atah cacim te a phae thai moenih.
Mun dai san Nassi ba ya ƙarya, In har ya kira su waɗanda maganar Allah ta zo musu, ‘alloli,’
36 Pa loh a cil tih diklai la a tueih loh, ' Kai Pathen capa ni,' ka ti dongah a salpham tila na thui uh a?
to, game da wanda Uba ya keɓe a matsayin nasa ne ya kuma aiko shi duniya. Don me kuke ce saɓo nake, domin na ce, ‘Ni Ɗan Allah ne?’
37 A pa kah bibi te ka saii pawt atah kai n'tangnah uh boeh.
In ba ayyukan da Ubana yake yi ne nake yi ba, to, kada ku gaskata ni.
38 Tedae ka saii atah kai nan tangnah uh pawt cakhaw kai ah a pa om tih kai khaw a pa dongah ka om tila na ming uh tih phat om ham bibi te tangnah uh,” a,” a ti nah.
Amma in su nake yi, ko ba ku gaskata ni ba, to, ku gaskata ayyukan, don ku sani, ku kuma gane, Uban yana cikina, ni kuma ina cikin Uban.”
39 Te dongah amah te tuuk ham koep a mae uh dae amih kut lamkah loh vik cet.
Sai suka sāke yin ƙoƙari su kama shi, amma ya kuɓuce musu.
40 Te phoeiah Jordan rhalvangan la koep cet tih pahoi naeh. Te hmuen ah te Johan om lamhma tih a nuem.
Sa’an nan Yesu ya sāke koma ƙetaren Urdun inda dā Yohanna yake baftisma. A can ya zauna
41 Te vaengah a taengla muep a paan uh tih, “Johan loh miknoek saii ngawn pawt dae Johan loh anih kawng a thui boeih te thuem,” a ti uh.
mutane da yawa suka zo wurinsa. Suka ce, “Ko da yake Yohanna bai yi wani abin banmamaki ba, duk abubuwan da Yohanna ya faɗa game da mutumin nan gaskiya ne.”
42 Te dongah tekah rhoek loh amah te muep a tangnah uh.
A nan kuwa mutane da yawa suka gaskata da Yesu.

< Johan 10 >