< Joba 2 >

1 A tue a pha vaengah Pathen ca rhoek loh cet uh BOEIPA taengah pai uh. Te vaengah Satan khaw BOEIPA taengah pai hamla amih lakli ah cet.
Wata rana kuma mala’iku suka sāke kawo kansu gaban Ubangiji, sai Shaiɗan shi ma ya zo tare da su yă nuna kansa a gabansa.
2 BOEIPA loh Satan te, “Me lamkah lae na pawk he,” a ti nah. Te vaengah Satan loh BOEIPA te a doo tih, “Diklai ah ka van thikthuek tih a khuiah aka pongpa lamloh,” a ti nah.
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
3 Te dongah BOEIPA loh Satan te, “Ka sal Job ke na lungbuei ah na khueh a? Anih bangla a cuemthuek neh aka thuem, Pathen aka rhih tih boethae lamloh aka nong hlang he diklai ah om pawh. Anih tah a muelhtuetnah dongah cak pueng. Lunglilungla la anih dolh ham ni amah taengah kai nan vueh,” a ti nah.
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah ba ruwansa da mugunta. Kuma har yanzu bai fasa zama mai aminci ba duk da wahalar da ka sa na bari ka ba shi ba tare da wani dalili ba.”
4 Satan loh BOEIPA te a doo tih, “A vin ham a vin coeng tih a hinglu ham te hlang taengla boeih a paek ni.
Shaiɗan ya amsa ya ce, “Fata don fata! Mutum zai iya rabuwa da duk abin da yake da shi domin ransa.
5 Tedae na kut hlah laeh lamtah a rhuh neh a saa te ben lah saeh, na mikhmuh ah nang te n'uem rhet mahpawh,” a ti nah.
Ka ɗan taɓa lafiyar jikinsa ka gani ba shakka zai la’anta ka kana ji kana gani.”
6 Te dongah BOEIPA loh Satan te, “Anih te namah kut ah om dae a hinglu te tah ngaithuen,” a ti nah.
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.”
7 Te dongah Satan te BOEIPA mikhmuh lamloh khoe uh tih Job te buhlut thae neh a kho khopha lamloh a luki duela a ngawn.
Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji, ya je ya sa wa Ayuba ƙuraje masu zafi a jikinsa daga tafin ƙafafunsa har zuwa kansa.
8 Te te khoeih hamla amah loh paikaek a loh tih hmaiphu khui ah ngol.
Sai Ayuba ya ɗauki kaskon tukunya yana ta sosa ƙurajen da shi, yayinda yake zaune cikin toka.
9 Te vaengah anih te a yuu loh, “Nang loh na muelhtuetnah te na pom bal pueng, Pathen te uem lamtah duek pahoi,” a ti nah.
Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
10 Tedae amah te na ang cal la na cal. Pathen taeng lamloh hnothen n'doe tih yoethae he n'doe mahpawt nim?” a ti nah. Te boeih khuiah pataeng Job he a hmuilai nen khaw a tholh moenih.
Ya amsa ya ce, “Kina magana kamar wawiya. Alheri kaɗai za mu dinga samu daga Allah ban da wahala?” A cikin wannan duka Ayuba bai yi zunubi ba cikin maganarsa.
11 Anih soah yoethae cungkuem a pai he Job kah a hui pathum loh a yaak. Te vaengah Temani Eliphaz, Shuhi Bildad, Naamathi Zophar te amah hmuen lamloh rhip cet uh tih Job suem ham neh hloep ham aka cet la tun hum uh.
Lokacin da abokan Ayuba su uku wato, Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa, da Zofar mutumin Na’ama suka ji wahalar da ta auka wa Ayuba, sai suka shirya suka bar gidajensu suka je don su ta’azantar da shi.
12 A hla lamloh a mik te a huel uh vaengah amah te hmat uh pawh. Te dongah a ol a huel uh tih rhap uh. A hnikul te rhip a phen uh tih laipi te a lu soah vaan la a haeh uh.
Sa’ad da suka gan shi daga nesa, da ƙyar suka gane shi; sai suka fara kuka da ƙarfi, suka yayyaga tufafinsu suka zuba toka a kawunansu,
13 Anih te diklai dongah khothaih hnin rhih neh khoyin hnin rhih a ngol puei uh. Thakkhoeihnah loh mat a tluek te a hmuh dongah a taengah ol cal uh pawh.
sai suka zauna da shi a ƙasa har kwana bakwai. Ba wanda ya ce masa kome, don sun ga tsananin wahalar da yake ciki.

< Joba 2 >