< Sunglatnah 29 >

1 Kamah taengah khosoih sak ham a ciim uh vaengah amih taengah he ol bangla saii. Te vaengah saelhung ca khuikah vaito pakhat neh tutal panit a hmabuet te khuen pah.
“Ga abin da za ka yi don ka keɓe su, don su yi mini hidima a matsayin firistoci. Ka ɗauki ɗan bijimi da raguna biyu marasa lahani.
2 Te vaengah vaidamding buh, situi neh a nom vaidamding laep, situi neh a koelh vaidamding rhawm te cangtang vaidam neh saii.
Daga garin alkama mai laushi marar yisti kuwa, ka yi burodi, da wainan da aka kwaɓa da mai, da ƙosai waɗanda an barbaɗa mai a kai.
3 Te rhoek te kodawn pakhat dongah sang lamtah kodawn khaw, vaito khaw, tutal rhoi khaw rhen khuen.
Ka sa waɗannan a cikin kwando. Sa’an nan ka miƙa su tare da ɗan bijimin da ragunan nan biyu.
4 Te phoeiah Aaron neh anih koca rhoek te tingtunnah dap thohka la khuen lamtah amih te tui neh sil.
Bayan haka sai ka kawo Haruna da’ya’yansa a ƙofar Tentin Sujada ka yi musu wanka.
5 Te phoeiah himbai te lo lamtah Aaron te angkidung neh hnisui hnikul khaw, hnisui neh rhangpho te bai sak lamtah hnisui dongkah cihin neh a pum dongah nan pah.
Ka ɗauki rigar ka sa wa Haruna, ka sa masa doguwar rigar, da rigar efod, da efod kanta, da ƙyallen maƙalawa a ƙirji. Ka ɗaura masa efod da ɗamarar da aka yi mata ado.
6 A lu soah lupong muei sak lamtah lupong te cimcaihnah rhuisam khuem sak.
Ka naɗa masa rawani a kai, ka kuma sa kambi mai tsarki a bisa rawanin.
7 Te phoeiah koelhnah situi lo lamtah a lu ah suep lamtah anih te koelh.
Ka ɗauki man shafewa ka shafe shi, ta wurin zuba man a kansa.
8 Anih koca rhoek te khaw hang kuen lamtah angkidung bai sak.
Ka kawo’ya’yansa, ka sa musu taguwoyi,
9 Aaron neh a ca rhoek te lamko vah sak lamtah amih te samkhuem khuem sak. Te te khosoihbi dongah kumhal khosing la om saeh lamtah Aaron kut neh anih koca kah kut te cung sak.
ka kuma sa musu huluna a kansu. Sa’an nan ka ɗaura wa Haruna da’ya’yansa abin ɗamara. Su kuwa da zuriyarsu, aikin firist kuwa zai zama nasu ta wurin dawwammamiyar farilla. “Ta haka za ka keɓe Haruna da’ya’yansa maza.
10 Vaitotal te tingtunnah dap hmai la khuen lamtah Aaron neh anih koca rhoek loh a kut te vaitotal lu soah tloeng saeh.
“Ka kuma kawo bijimin a gaban Tentin Sujada, sai Haruna da’ya’yansa su ɗora hannuwansu a kansa.
11 Te phoeiah vaitotal te tingtunnah dap thohka kah BOEIPA mikhmuh ah ngawn.
Ka yanka shi a gaban Ubangiji a ƙofar Tentin Sujada.
12 Vaito thii te lo lamtah na kutdawn neh hmueihtuk ki dongah pae. Te phoeikah thii boeih te hmueihtuk kah khoengim taengah hawk.
Ka ɗibi jinin bijimin ka zuba a kan ƙahoni na bagade da yatsanka, sauran jinin kuwa ka zuba a gindin bagaden.
13 Te phoeiah a kotak aka thing a tha boeih neh, a thin dongkah a thinhnun khaw, a kuel rhoi neh te dongkah a tha khaw lo lamtah hmueihtuk ah phum.
Sa’an nan ka ɗauki dukan kitsen da ya rufe kayan ciki, da kitsen da yake manne da hanta, da ƙoda biyu da kuma kintsen da yake a kansu, ka ƙone su a kan bagade.
14 Tedae vaito saa neh a pho khaw, a aek khaw, boirhaem rhaehhmuen voel ah hmai neh hoeh.
Amma ka ƙone naman bijimin, da fatarsa, da kayan cikin, a bayan sansani. Hadaya ce ta zunubi.
15 Tutal pakhat te khuen bal lamtah Aaron neh anih koca rhoek loh a kut te tutal lu soah tloeng uh saeh.
“Ka ɗauki ɗaya daga cikin ragunan, Haruna kuwa da’ya’yan maza za su ɗora hannuwansa a kansa.
16 Tutal te na ngawn phoeiah a thii te lo lamtah hmueihtuk kaepvai ah haeh.
Ka yanka ragon, ka ɗibi jinin, ka yayyafa shi kewaye da gefen bagaden.
17 Te phoeiah tu te maehpoel la sah. Tedae a kotak neh a kho te sil lamtah maehpoel neh a lu te khueh.
Ka yayyanka rago gunduwa-gunduwa, ka wanke kayan cikin, da ƙafafun, da kan, ka haɗa su da gunduwoyin.
18 Tu a pum te hmueihtuk soah BOEIPA kah hmueihhlutnah la phum. Te te BOEIPA taengah hmuehmuei botui hmaihlutnah la om saeh.
Sa’an nan ka ƙone ragon ɗungum a kan bagade. Hadaya ta ƙonawa ce ga Ubangiji, mai daɗin ƙanshi, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
19 A pabae kah tutal te khuen bal lamtah Aaron neh anih koca rhoek loh a kut te tutal kah a lu soah tloeng saeh.
“Ka ɗauki ɗayan ragon, sai Haruna da’ya’yansa maza su ɗora hannuwansu a kansa.
20 Tu te na ngawn phoeiah a thii te lo lamtah Aaron hna kah hnapae so neh a ca rhoek hna kah a bantang hnapae dongah khaw, kut kah bantang kutnu dongah khaw, a bantang kho kah khopuei dongah pae. Te phoeiah a thii te hmueihtuk kaepvai ah haeh thil.
Ka yanka ragon, ka ɗibi jinin, ka shafa a bisa leɓen kunnen Haruna na dama, da bisa leɓen kunnuwan’ya’yansa maza na dama, da kan manyan yatsotsin hannuwansu na dama, da kuma a kan manyan yatsotsin ƙafafunsu na dama. Sauran jinin kuwa, sai ka yayyafa shi kewaye da gefen bagaden.
21 Te phoeiah hmueihtuk sokah thii neh koelhnah situi te lo lamtah Aaron so neh a himbai soah khaw, amah taengkah anih koca rhoek so neh anih koca kah himbai soah khaw haeh pah. Te vaengah amah neh a himbai khaw, a taengkah amah koca rhoek neh anih koca rhoek kah himbai te ciim saeh.
Ka ɗibi jinin da yake a kan bagade, da man shafewa, ka yafa a kan Haruna da rigunansa, da kuma a kan’ya’yansa maza da rigunansu. Sa’an nan shi da’ya’yansa maza da rigunansu za su tsarkake.
22 Te phoeiah tu tha neh a kawl, a kotak aka dah a tha neh a thin dongkah thinhnun khaw, a kuel rhoi neh te rhoi dongkah a tha khaw, bantang laeng he khaw tutal dongkah saboi la lo.
“Ka ɗebi kitse daga wannan rago, ka yanke wutsiyarsa mai kitse, ka kuma ɗebi kitsen da ya rufe kayan ciki, da kitsen da yake bisa hanta, da ƙoda biyu da kitsen da yake kansu, da cinyar dama. (Gama rago ne don naɗi.)
23 Kodawn lamkah buh hluem at neh buh tha laep khat neh vaidamrhawm pakhat te BOEIPA mikhmuh ah vaidamding la om saeh.
Daga kwandon burodi marar yisti, wanda yake gaban Ubangiji, ka ɗauki dunƙule ɗaya, da waina da aka yi da mai, da kuma ƙosai.
24 A cungkuem te Aaron kut dong neh anih koca rhoek kut ah tloeng lamtah te te BOEIPA mikhmuh ah thueng hmueih la thueng.
Ka sa dukan waɗannan a hannun Haruna da’ya’yansa maza, su kaɗa su a gaban Ubangiji a matsayin hadaya ta kaɗawa.
25 Te phoeiah amih kut lamkah te lo lamtah BOEIPA mikhmuh kah hmueihtuk ah hmueihhlutnah neh hmuehmuei botui la phum. Te tah BOEIPA taengah hmaihlutnah la om saeh.
Sa’an nan ka karɓe su daga hannuwansu, ka ƙone su a kan bagade tare da hadaya ta ƙonawa, domin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
26 Saboi tu kah a rhang te Aaron ham loh pah lamtah BOEIPA mikhmuh ah thueng hmueih la thueng pah. Te phoeiah nang ham maehvae la om saeh.
Bayan haka, ka ɗauki ƙirjin ragon domin naɗin Haruna, ka kaɗa shi a gaban Ubangiji kamar hadaya ta kaɗawa. Wannan ƙirji zai zama rabonka.
27 Thueng hmueih kah a rhang te a ciim phoeiah tah khosaa kah a laeng te thueng pah. Te te Aaron ham neh anih koca rhoek ham ni saboi tu lamloh a ludoeng pah.
“Ka tsarkake ƙirji na hadaya ta kaɗawa, da cinya ta hadaya ta ɗagawa, waɗanda za a kaɗa a kuma ɗaga na ragon naɗin, wanda yake na Haruna da kuma na’ya’yansa maza.
28 He tah Israel ca rhoek taeng lamloh Aaron ham neh anih koca rhoek ham kumhal khosaa kah oltlueh la om saeh. Te khosaa tah Israel ca rhoek lamloh BOEIPA taengah amih kah khosaa la a nawn rhoepnah hmueih la om saeh.
Wannan zai zama rabon Haruna da’ya’yansa maza daga Isra’ilawa. Gama wannan hadaya ta ɗagawa ce daga cikin hadayu na salama da Isra’ilawa za su miƙa wa Ubangiji.
29 Aaron kah cimcaihnah himbai khaw anih phoeikah amah koca rhoek ham om pah saeh. Te dongah amih te koelh saeh lamtah amih kut te khaw amamih ah cung saeh.
“Keɓaɓɓun tufafin nan na Haruna za su zama na zuriyarsa bayan mutuwarsa. Da tufafin nan ne za a zuba musu mai, a keɓe su.
30 A ca rhoek khui lamloh anih yueng hmuencim ah thotat ham tingtunnah dap khuila aka kun khosoih loh hnin rhih khuiah te te bai saeh.
Ɗan da ya gāje shi a matsayin firist, shi ne zai sa su har kwana bakwai, lokacin da ya shiga Tentin Sujada, don yă yi aiki a Wuri Mai Tsarki.
31 Saboi tu te lo lamtah a saa te hmuen cim ah thong.
“Ka ɗauki ragon naɗi, ka dafa naman a tsattsarkan wuri.
32 Aaron neh anih koca rhoek loh tingtunnah dap thohka kah tu saa neh kodawn dongkah kah buh te ca saeh.
A ƙofar Tentin Sujada, Haruna da’ya’yansa maza za su ci wannan rago da burodin da yake cikin kwandon.
33 Te dongah te te amih a dawth tangtae tih ciim hamla a kut aka cung long tah ca saeh. Tedae te te a cim dongah kholong loh ca boel saeh.
Za su ci abubuwan nan da aka yi kafara da su a lokacin tsarkakewarsu da keɓewarsu. Ba wanda zai ci, sai su kaɗai, gama abubuwan nan tsarkaka ne.
34 Tedae saboi maeh neh buh te mincang duela a coih atah a coih te hmai neh hoeh laeh. Te tah a cim dongah ca uh boel saeh.
In naman ragon naɗi ko wani burodin ya ragu har safiya, a ƙone shi, kada a ci gama tsarkake ne.
35 Te dongah nang kang uen boeih te Aaron ham neh anih koca rhoek ham saii lamtah amih kut te hnin rhih khuiah cung sak laeh.
“Ka yi wa Haruna da’ya’yansa maza duk abin da na umarce ka, ka ɗauki kwana bakwai don naɗinsu.
36 Dawthnah ham hnin at ham boirhaem vaito nawn lamtah te ham na dawth nen te hmueihtuk dongah ciim sak. Te phoeiah hmueihtuk te ciim hamla koelh.
Ka miƙa bijimi ɗaya kowace rana domin hadaya don zunubi ta yin kafara. Ka tsarkake bagade ta wuri yin kafara dominsa, ka shafe shi da mai don ka tsarkake shi.
37 Hmueihtuk ham hnin rhih khuiah dawth pah lamtah ciim. Te daengah hmueihtuk te a cim kah a cim koek la om vetih hmueihtuk neh aka ben uh boeih khaw a ciim eh.
Kwana bakwai za ka yi kafara saboda bagaden, ka kuma tsarkake shi. Sa’an nan bagaden zai zama mafi tsarki, kuma duk abin da ya taɓa bagaden zai tsarkaka.
38 Hmueihtuk soah na nawn te tah kum khat tu ca vetih hnin at ham pumnit yoeyah saeh.
“Ga abin da za ka miƙa a bisa bagaden kowace rana.’Yan raguna biyu masu shekara ɗaya-ɗaya.
39 Tuca pakhat te mincang ah nawn lamtah tuca pabae te kholaeh ah nawn.
Ka miƙa ɗaya da safe, ɗaya kuma da yamma.
40 Bunang pali la a sui situi neh a thoek vaidam doh, misurtui bunang pali neh tuca pakhat te tuisi la doeng.
Haɗe da ɗan rago na farkon, ka miƙa mudun gari mai laushi wanda an gauraye da kwalaba ɗaya na tataccen mai zaitun, da kwalaba ɗaya na ruwan inabi don hadaya ta sha.
41 Tuca pabae te tah kholaeh ah mincang khosaa neh tuisi la nawn. Te nen te BOEIPA taengah hmuehmuei botui hmaihlutnah la saii.
Ka miƙa ɗaya ragon da yamma, tare da hadaya ta gari da hadaya ta sha kamar aka yi ta safe, mai daɗin ƙanshi, wato, hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
42 Na cadilcahma ham khaw tingtunnah dap thohka kah BOEIPA mikhmuh ah hmueihhlutnah la om yoeyah saeh. Te ah nang te pahoi voek ham namah pahoi kan tuentah bitni.
“Wannan za tă zama hadaya ta ƙonawar da za a dinga yi kowace rana, daga tsara zuwa tsara. Za a yi ta miƙa hadayar a ƙofar Tentin Sujada a gaban Ubangiji. A can zan sadu da kai, in yi magana da kai;
43 Israel ca te khaw pahoi ka tuentah bal vetih ka thangpomnah loh a ciim ni.
a can kuma zan sadu da Isra’ilawa, in kuma tsarkake wurin da ɗaukakata.
44 Tingtunnah dap neh hmueihtuk te ka ciim tangloeng vetih Aaron neh anih koca rhoek te kamah taengah khosoih sak ham ka ciim ni.
“Ta haka zan tsarkake Tentin Sujada da bagaden, in kuma tsarkake Haruna da’ya’yansa maza su yi mini hidima a matsayin firistoci.
45 Israel ca rhoek lakli ah kho ka sak vetih amih taengah Pathen la ka om ni.
Sa’an nan zan zauna a cikin Isra’ilawa, in kuma zama Allahnsu.
46 Te vaengah Egypt kho lamloh amih aka khuen, amih kah Pathen Yahweh kamah he a ming uh bitni. Amih lakli ah kai Yahweh ni amih kah Pathen la ka om eh.
Za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar saboda in zauna a cikinsu. Ni ne Ubangiji Allahnsu.

< Sunglatnah 29 >