< Olrhaepnah 32 >

1 Vaan nang loh hnatun lamtah ka thui lah eh. Ka ka dongkah ol he diklai nang loh ya lah.
Ku saurara, ya ku sammai, zan yi magana; bari duniya ta ji maganar bakina.
2 Ka rhingtuknah he khotlan bangla tlan saeh. Toian dongkah dotui neh baelhing dongkah mueitui bangla, ka olthui he buemtui bangla cip saeh.
Bari koyarwata tă zubo kamar ruwan sama kalmomina kuma su sauko kamar raɓa, kamar yayyafi a kan sabuwar ciyawa, kamar ruwan sama mai yawa a kan tsirai marasa ƙarfi.
3 BOEIPA ming te ka khue vetih, mamih Pathen kah boeilennah ka paan ni.
Zan yi shelar sunan Ubangiji. Ku yabi girman Allahnmu!
4 Uepomnah Pathen kah longpuei tah boeih tiktam tih, a bisai khaw hmabut a lungpang coeng. Te dongah amah tah dueng tih a thuem dongah, dumlai om pawh.
Shi Dutse ne, ayyukansa cikakku ne, dukan hanyoyinsa kuwa masu adalci ne. Allah mai aminci, wanda ba ya yin rashi gaskiya, shi mai adalci ne, nagari ne kuma.
5 Anih te poci coeng. BOEIPA kah a ca rhoek moenih. Amih te voeldak neh vawva cadil la om tih a lolhmaih la om.
Sun aikata mugunta a gabansa; saboda abin kunyarsu, su ba’ya’yansa ba ne, amma wata muguwar tsara ce, karkatacciya.
6 Pilnam ang neh cueih aka khueh mueh, he tlam a BOEIPA na thuung eh? Anih te nang napa moenih a? Anih long la nang n'lai tih nang n'saii phoeiah khaw n'thoh dae.
Haka za ku biya Ubangiji, Ya ku wawaye da kuma mutane marasa hikima? Shi ba Ubanku ba ne, Mahaliccinku, wanda ya yi ku, ya kuma siffanta ku?
7 Khosuen tue te poek lamtah, thawnpuei neh cadilcahma kah a kum te khaw yakming lah. Na pa te dawt lamtah ha puen bitni. Namah a ham rhoek long khaw nang taengah han thui uh bitni.
Ku tuna da kwanakin dā, ku tuna da tsararrakin da suka wuce tun tuni, Ku tambayi iyayenku, za su faɗa muku, dattawanku, za su kuma bayyana muku.
8 Khohni loh namtom a phaeng vaengah, Adam koca a hoep sak tih, Israel ca kah hlangmi bangla pilnam kah rhilung a ling.
Sa’ad da Mafi Ɗaukaka ya ba da al’ummai gādonsu, sa’ad da ya raba dukan’yan adam, ya kafa iyakoki wa mutane bisa ga yawan’ya’yan Isra’ila maza.
9 A pilnam he BOEIPA kah khoyo la om tih, Jakob khaw amah kah a rho khoyo la om.
Gama rabon Ubangiji shi ne mutanensa, Yaƙub shi ne rabon gādonsa.
10 Anih te khosoek neh rhungnah neh khopong hinghong kho ah a hmuh. A mik dongkah thenhnaih bangla a kueinah dongah, a yakming tih khoep a ku.
A cikin hamada ya same shi, a jeji marar amfani, inda namomi suke kuka. Ya tsare shi, ya kuma lura da shi; ya bi da shi kamar ƙwayar idonsa,
11 A bu dongkah a vaca te atha bangla haenghang. A phae a khong tih a phuel phoeiah, a ca te a loh tih a phaemul soah a ludoeng.
kamar gaggafar da take yawo a kan sheƙarta tana rufe’ya’yanta, ta buɗe fikafikanta don tă kwashe su tă ɗauke su a kafaɗunta.
12 Anih te BOEIPA bueng loh a mawt tih anih taengah kholong pathen loh a om puei moenih.
Ubangiji kaɗai ya jagorance shi; babu wani baƙon gunkin da yake tare da shi.
13 Anih te diklai hmuensang hmuensang ah a ngol sak. Khohmuen paiso khaw a cah tih, thaelpang khoitui, hmailung lungpang dongkah situi neh a khut.
Ya sa shi ya hau ƙwanƙolin dutse ya ciyar da shi da amfanin gona. Ya shayar da shi da zuma daga dutse, da kuma mai daga dutsen ƙanƙara,
14 Vaito suknaeng neh boiva kah suktui nen khaw, tuca tha nen khaw, Bashan ca rhoek tutal nen khaw, kikong kah a kuel a pang, cang neh yucang misur thii khaw na ok.
da kindirmo da madara daga shanu da tumaki da ƙibabbun tumaki da awaki, da zaɓaɓɓun ragunan Bashan da kuma ƙwayoyin alkama mafi kyau. Ka sha ruwan inabi ja wur mai kumfa.
15 Tedae Jeshurun te tha putsut tih, na tha te na saibawn atah na talaeh. Anih aka saii Pathen te a phap tih khangnah lungpang vik te a hnoo sut.
Yeshurun ya yi ƙiba, ya yi kauri; cike da abinci, ya zama da nauyi, ya kuma zama sumul. Ya yashe Allahn da ya yi shi, ya ƙi Dutse Cetonsa.
16 Amah te kholong rhoek nen khaw, tueilaehkoi nen khaw a thatlai uh thil tih, amah te a veet uh.
Suka sa shi kishi saboda baƙin allolinsu, suka husata shi da gumakan banƙyamarsu.
17 Rhaithae rhoek te Pathen pawt mai ah a nawn uh. A thai la aka phoe paek pathen rhoek te na pa rhoek loh a ming noek moenih. A rhih khaw a rhih uh moenih.
Suka yi hadaya ga aljanu, waɗanda ba Allah ba, ga allolin da ba su sani ba, ga allolin da aka shigo da su daga baya, allolin da kakanninku ba su ji tsoronsu ba.
18 Nang aka sa lungpang te na hmaai tih nang aka poe sak Pathen te na hnilh.
Kuka rabu da Dutsen da ya zama mahaifi gare ku; kuka manta da Allahn da ya haife ku.
19 BOEIPA loh a hmuh ngawn dae, a capa neh a canu kah a konoinah dongah yah a bai.
Ubangiji ya ga wannan ya kuma ƙi su, domin’ya’yansa maza da mata sun husata shi.
20 A cadilcahma loh calaak uh tih, a ca rhoek khaw a khuiah oltak a om pawt dongah, ka maelhmai he ka thuh saeh lamtah, amih hmailong khaw ka so dae eh.
Ya ce, “Zan ɓoye fuskata daga gare su, in ga ƙarshensu; gama su muguwar tsara ce,’ya’ya ne marasa aminci.
21 Pathen pawt nen khaw amih loh kai n'thatlai thil uh tih a honghi neh kai m'veet uh. Te dongah pilnam pawt nen khaw amih te ka thatlai thil vetih, aka ang namtom neh ka veet ni.
Sun sa ni kishi ta wurin abin da ba allah ba, suka kuma husata ni da gumakansu na wofi. Zan sa su yi kishi ta wurin waɗanda ba mutane ba; zan sa su yi fushi ta wurin al’ummar da ba ta da sani.
22 Ka thintoek te hmai la ka hlae vetih Saelkhui laedil la ung kangna saeh. Diklai neh a cangpai khaw ung saeh lamtah tlang yung khaw hlawp kangna saeh. (Sheol h7585)
Gama fushina ya kama wuta, tana ci har ƙurewar zurfin lahira. Za tă cinye duniya da girbinta, tă kuma sa wuta a tussan duwatsu. (Sheol h7585)
23 Amih te kamah kah boethae thaltang neh ka khoengvoep sak vetih, amih te ka khah ni.
“Zan tula masifu a kansu in kuma gama kibiyoyina a kansu.
24 Khokha loh a thah vetih rhaekhmai loh a dom ni. Lucik khahing neh rhamsa no te amih taengah ka tueih pah vetih, kosi neh laipi dongah kawl uh ni.
Zan aika da yunwa mai tsanani a kansu, zazzaɓi mai zafi da muguwar annoba; zan aika da haƙoran namun jeji a kansu, da dafin mesa masu ja da ciki.
25 Kawtpoeng ah cunghang loh n'cakol sak vetih, imkhui ah mueirhih loh tongpang neh oila khaw, cahni neh tongpa sampok khaw a ngawn ni.
Waɗanda suke a waje, takobi zai kashe su, a cikin gidajensu kuma tsoro zai mamaye su.’Yan maza da’yan mata za su hallaka, haka ma jarirai da maza masu furfura.
26 Amih te ka phaek saeh lamtah, hlanghing lamkah amih poekkoepnah he ka toeng mai eh ka ti coeng.
Na ce zan watsar da su in sa a manta da su a tunanin’yan adam.
27 Thunkha kah konoinah dongah ka bakuep sak pawt akhaw a rhal hmat uh lah ve. “Mamih kut a pomsang vetih, BOEIPA loh he he boeih saii mahpawh,” ti uh lah ve.
Amma ina tsoron tsokanar abokin gāba, don kada abokan gāba su kāsa ganewa har su ce, ‘Hannunmu ne ya yi nasara; ba Ubangiji ne ya aikata dukan wannan ba.’”
28 Namtom tah a cilsuep moelh tih, a lungcuei neh om pawh.
Al’ummai ne marasa azanci, babu ganewa a cikinsu.
29 Cueih uh koinih lungming la om uh vetih, a hmailong khaw a yakming uh suidae.
A ce su masu hikima ne har su gane wannan su gane abin da ƙarshensu zai zama!
30 Pakhat loh thawngkhat metlam a hloem vetih, panit loh thawngrha a rhaelrham sak eh. Amih kah lungpang te yoih pah pawt cakhaw, amih te BOEIPA loh khoep a khaih van coeng.
Yaya mutum guda zai kore dubu, mutum biyu su sa dubu goma su gudu, sai ko Dutsensu ya sayar da su, sai ko Ubangiji ya bashe su.
31 Amih kah lungpang te, mamih kah lungpang bangla a om pawt dongah, n'thunkha rhoek khaw rhokhan a khueh pah.
Gama dutsensu ba kamar Dutsenmu ba ne, abokan gābanmu sun san da haka.
32 Amih kah misur tah, Sodom misur neh Gomorrah lohmali lamloh ha thoeng dongah, a misurthaih khaw anrhat misur khahing thaihsu la poeh.
Kuringarsu ta fito daga kuringar Sodom ne, daga gonakin Gomorra kuma.’Ya’yan inabinsu dafi ne, nonnansu masu ɗaci ne.
33 A misurtui tah tuihnam sue neh minta sue bangla muen.
Ruwan inabinsu dafin macizai ne, mugun dafin gamshaƙa ne.
34 Hekah he kamah taengah ka tung pawt tih, ka thakvoh dongah miknoek ka daeng moenih a?
“Ban jibge wannan a ma’ajiya na kuma yimƙe shi a taskokina ba?
35 Amih kho loh a paloe tue vaengah, he phulohnah neh laisahnah khaw kamah hut ni. Amih kah rhainah khohnin loh yoei coeng tih, amih taengah a coekcoe la tawn uh coeng.
Sakayya nawa ne, zan kuwa ɗau fansa. A cikin lokaci, ƙafarsu za tă yi santsi; ranar masifarsu ta yi kusa hallakarsu kuma tana gaggautawa a kansu.”
36 BOEIPA loh a pilnam kah lai a tloek pah vetih, a sal pum dongkah a kut a khawk dongah a khaih banlak tih, a tlo-oeng te a hmuh vaengah hal bitni.
Ubangiji zai shari’anta mutanensa yă kuma ji tausayin bayinsa sa’ad da ya ga ƙarfinsu ya ƙare babu kowa kuma da ya rage, bawa ko’yantacce.
37 Te dongah, “Amih kah pathen tah melae, mekah lungpang khuiah lae a ying uh,” a ti bitni.
Zai ce, “To, ina allolinsu, dutsen da suka yi mafaka a ciki,
38 Amih kah hmueih tha aka ca tih, a boeimang misurtui aka o rhoek te thoo uh saeh lamtah, nangmih aka bom neh nangmih ham hlipyingnah la om saeh.
allolin da suka ci kitsen hadayunsu suka kuma sha ruwan inabin hadayunsu? Ku sa su tashi su taimake ku mana! Bari su ba ku mafaka!
39 Kai kamah tah amah moek la ka om tih, kai phoeiah pathen tloe a om pawt he hmu uh lah. Kai loh ka duek sak tih ka hing sak. Ka phop tih kamah loh ka hoeih sak. Te dongah kai kut dong lamloh aka lat thai u pakhat khaw a om moenih.
“Ku duba yanzu cewa ni ne Shi! Ba wani allah in ban da ni. Nakan kashe in kuma rayar, nakan sa rauni in kuma warkar, ba wanda yake da iko yă cece wani daga hannuna.
40 Ka kut he vaan la ka phuel tih, kamah ka mulhing he kumhal ah ka thui.
Na ɗaga hannu sama na kuma furta. Muddin ina raye har abada,
41 Ka cunghang te khopha bangla ka tah coeng. Ka kut dongkah laitloeknah loh pha koinih, phulohnah khaw ka rhal soah ka thuung sui tih, ka lunguet taengah ka sah sue.
sa’ad da na wasa takobi mai walƙiya hannuna kuwa ya cafke shi don yin hukunci, zan ɗau fansa a kan abokan gābana in sāka wa waɗanda suke ƙina.
42 Ka thaltang khaw thii ka rhuihmil sak vaengah, ka cunghang loh hmalaem thii neh, thunkha tawnlo lu lamkah tamna saa te hlap pah saeh.
Zan sa kibiyoyina su bugu da jini, yayinda takobina yana cin nama, jinin kisassu da na kamammu, kawunan shugabannin abokan gāba.”
43 A pilnam te namtom rhoek loh tamhoe puei saeh. A sal rhoek kah thii phu te loh vaengah, phulohnah neh a rhal rhoek te a thuunh vetih, a pilnam khohmuen te a dawth pah ni.
Ku yi farin ciki, ya ku al’ummai, tare da mutanensa, gama zai rama ɗau fansar jinin bayinsa; zai ɗau fansa a kan abokan gābansa yă kuma yi kafara domin ƙasarsa da mutanensa.
44 Te phoeiah Moses te halo tih, hekah laa lung he a pilnam neh Nun capa Hosea kah hna kaepah boeih a thui pah.
Sai Musa ya zo da Yoshuwa ɗan Nun suka faɗa dukan waɗannan kalmomi wannan waƙa a kunnen mutane.
45 Moses loh Israel pum taengah hekah olka cungkuem a thui te a khah.
Sa’ad da Musa ya gama karanta waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila,
46 Te phoeiah amih te, “Tihnin kah nangmih taengah kan rhalrhing sak bangla olka boeih he na thinko ah khueh uh. He olkhueng ol boeih he ngaithuen ham neh vai hamla na ca rhoek taengah khaw uen uh.
ya ce musu, “Ku riƙe dukan kalmomin da na furta muku a yau, don ku umarce’ya’yanku su lura, su yi biyayya da dukan kalmomin wannan doka.
47 He nangmih ham a hong ol pawt tih he ni na hingnah. He ol nen ni khohmuen ah hinglung a vang eh. Te te pang ham pahoi ni Jordan te na kat uh,” a ti nah.
Ba kalmomi kurum ba ne dominku, amma har ranku ma. Ta wurinsu za ku yi tsawon rai a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
48 Tekah khohnin tuung dongah Moses te BOEIPA loh a voek tih,
A wannan rana Ubangiji ya ce wa Musa,
49 Jerikho imdan Moab kho kah Abarim tlang, Nebo tlang la luei lamtah kai loh Israel ca rhoek taengah khohut la ka paek Kanaan kho te so lah.
“Ka hau Duwatsun Abarim zuwa Dutsen Nebo a Mowab, tsallake daga Yeriko, ka hangi Kan’ana, ƙasar da nake ba wa Isra’ilawa gādo.
50 Na maya Aaron loh Hor tlang ah duek tih a pilnam taengah a khoem uh bangla nang khaw tlang la na luei tih na duek vaengah na pilnam taengla khoem uh van laeh.
A can kan dutsen da ka hau za ka mutu a kuma tara ka ga mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya mutu a Dutsen Hor aka kuma tara shi ga mutanensa.
51 Zin khosoek, Meribah Kadesh tui taengkah Israel ca rhoek lakli ah kai taengla boe na koek. Israel ca rhoek lakli ah kai nan ciim pawh.
Wannan kuwa domin ku biyu kun fid da aminci gare ni a gaban Isra’ilawa a ruwan Meriba ta Kadesh, a Hamadar Zin kuma saboda ba ku riƙe tsarkina a cikin Isra’ilawa ba.
52 Te dongah khohmuen te a hla lamloh na hmuh vetih Israel ca rhoek taengah ka paek khohmuen la na kun mahpawh,” a ti nah.
Saboda haka, za ka ga ƙasar daga nesa kawai; ba za ka shiga ƙasar da nake ba wa mutanen Isra’ila ba.”

< Olrhaepnah 32 >