< 2 Samuel 1 >

1 Saul a dueknah hnukah David te Amalek a tloek lamkah ha mael. Te vaengah David te Ziklag ah hnin nit om.
Bayan mutuwar Shawulu, Dawuda ya dawo daga karkashe Amalekawa. Sai ya zauna a Ziklag kwana biyu.
2 Hnin thum a om phoeiah Saul taengkah hlang te caem lamkah tarha ha pawk. A himbai te a pawnsoem la a lu dongkah laipi neh David taengla ha pawk vaengah lai la yalh tih a bawk.
A rana ta uku sai ga wani mutum ya zo daga sansanin Shawulu da yagaggen riga da ƙura a kansa. Da ya zo wurin Dawuda sai ya fāɗi a ƙasa don yă nuna bangirma.
3 Anih te David loh, “Me lamkah lae na pawk,” a ti nah. Te dongah amah te, “Israel caem lamloh ka yong,” a ti nah.
Dawuda ya tambaye shi ya ce, “Daga ina ka fito?” Ya amsa ya ce, “Na tsere ne daga sansanin Isra’ila.”
4 Te dongah anih te David loh, “Olka aka om te kai taengah thui laeh,” a ti nah hatah pilnam te caemtloek lamkah rhaelrham tih pilnam muep a duek te khaw, Saul a duek te khaw, a capa Jonathan a duek khaw a thui pah.
Dawuda ya ce, “Gaya mini, me ya faru?” Sai ya ce, “Mutane sun gudu daga yaƙi, aka kuma karkashe yawancin mutane. Shawulu da ɗansa Yonatan ma sun mutu.”
5 Te dongah amah taengla aka puen cadong te David loh, “Saul neh a capa Jonathan a duek te me tlam lae na ming?” a ti nah.
Sai Dawuda ya ce wa saurayin da ya kawo labarin, “Yaya ka san cewa Shawulu da ɗansa Yonatan sun mutu?”
6 Amah taengla aka puen cadong loh, “Gilboa tlang la ka thoeng rhoe ka thoeng. Te vaengah Saul te amah kah caai dongah hangdang tih leng neh marhang caem boei rhoek loh anih te tarha a cuuk thiluh.
Saurayin ya ce, “Ina kan dutsen Gilbowa a lokacin sai na ga Shawulu jingine a māshinsa. Kekunan yaƙi da mahayansu suna matsowa kusa da shi.
7 Te vaengah a hnukla ha mael tih kai m'hmuh hatah ng'khue tih, 'Kai ni he ue,’ ka ti nah.
Da ya juya ya gan ni sai ya kira ni, na kuwa ce masa, ‘Ga ni?’
8 Te phoeiah kai te, “Nang ulae,” a ti. Te dongah anih te ka doo tih, “Kai Amalek ni,” ka ti nah.
“Ya tambaye ni ya ce, ‘Wane ne kai?’ “Na ce, ‘Ni mutumin Amalek ne.’
9 Te vaengah, “Kai taengah pai lamtah kai he n'duek sak laeh, duekrhui loh kai n'tuuk tih ka khuiah ka hinglu khaw khak om pueng he,” a ti.
“Sai ya ce mini, ‘Matso kusa ka kashe ni! Ina cikin azabar mutuwa, sai dai har yanzu ina da rai.’
10 Tedae a cungku coeng he tah hing mahpawh tila ka ming dongah anih te ka pai tih ka duek sak. Te phoeiah a lu dongkah rhuisam neh a ban dongkah cak te ka loh tih ka boei taengla pahoi kang khuen,” a ti nah.
“Saboda haka na matso kusa da shi na kashe shi, domin na san cewa ba zai yi rai ba, da yake ya riga ya fāɗi. Sai na cire rawanin da yake kansa, na kuma cire warwaron hannunsa, na kuwa kawo maka su duka, ranka yă daɗe!”
11 Te dongah David loh a himbai te a paco tih a phen hatah a taengkah hlang rhoek long khaw boeih a rhoiuh.
Sai Dawuda da dukan mutanen da suke tare da shi suka yayyage rigunarsu.
12 cunghang neh a cungku uh coeng dongah Israel imkhui ham khaw, BOEIPA kah pilnam ham khaw, Saul ham neh a capa Jonathan ham khaw a rhaengsae uh. Rhap uh tih kholaeh duela a yaeh uh.
Suka yi makoki, da kuka, da azumi har yamma saboda Shawulu da ɗansa Yonatan, da saboda sojojin Ubangiji, da kuma gidan Isra’ila, gama an karkashe su a yaƙi.
13 Te phoeiah amah taengla aka puen camoe te David loh, “Nang me lamkah lae,” a ti nah hatah, “Kai tah Amalek yinlai, hlang capa ni,” a ti nah.
Dawuda ya ce wa saurayin da ya kawo labarin, “Daga ina ka fito?” Ya ce, “Ni ɗan wani baƙo ne, mutumin Amalek.”
14 Tedae anih te David loh, “BOEIPA kah a koelh te thup hamla kut na hlah te balae tih na rhih pawh?” a ti nah.
Dawuda ya ce masa, “Yaya ba ka ji tsoro ɗaga hannu ka hallaka shafaffe na Ubangiji ba?”
15 Te phoeiah David loh cadong pakhat te a khue tih, “Thoeih lamtah, a cuuk thil,” a ti nah. Te dongah a ngawn tih duek.
Sai Dawuda ya kira ɗaya daga cikin mutanensa ya ce, “Je ka kashe shi!” Haka kuwa ya buge shi, ya kuwa mutu.
16 Anih te David loh, “'BOEIPA kah a koelh te kai loh ka duek sak,’ na ti tih na ka loh namah taengah a phoe coeng dongah na thii khaw namah thii vanbangla namah lu soah tla saeh,” a ti nah.
Gama Dawuda ya riga ya ce masa, “Alhakin jininka yana bisa kanka tun da yake da bakinka ka ce, ‘Ni ne na kashe shafaffe na Ubangiji.’”
17 Saul neh a capa Jonathan te David loh rhahlung neh a rhaengsae.
Dawuda ya rera wannan makoki saboda Shawulu da ɗansa Yonatan.
18 Te dongah Jashar cabu dongkah a daek liva laa he Judah ca rhoek a cang ham a thui.
Ya umarta a koya wa mutanen Yahuda wannan waƙa mai suna Makokin Baka (tana a rubuce a Littafin Yashar),
19 Israel kirhang hlangrhalh nang loh, hmuensang ah balae tih a rhok la a cung uh.
“Ya Isra’ila, an kashe darajarki a kan tuddanki. Ga shi, jarumawa sun fāɗi!
20 Gath ah na puen pawh, Ashkelon tollong ah khaw na phong pawh. Philisti nu loh n'kokhah ve pumdul nu rhoek sundaep uh ve.
“Kada a faɗe shi a Gat, kada a yi shelarsa a titunan Ashkelon, don kada’yan matan Filistiyawa su yi murna don kada’yan matan marasa kaciya su yi farin ciki.
21 Gilboa tlang ah buemtui tla boel saeh, nang soah khotlan khaw bo boel saeh. Saul kah photling, hlangrhalh photling te na tuei dongah khocang hmuen loh situi nen khaw koelh boel saeh.
“Ya duwatsun Gilbowa, kada a sāke yin ruwa ko raɓa a kanku, balle gonakin da suke ba da hatsin hadaya su ƙara bayarwa. Gama a can ne garkuwoyin manyan sojoji suka kwanta, suka kwanta a wulaƙance. Garkuwar Shawulu kuwa, ba za a ƙara shafa mata mai ba.
22 Hlangrhalh tha neh salaem thii he, Jonathan kah liva loh a hnuk la balkhong tak pawt tih Saul kah cunghang khaw kuttling la a mael moenih.
“Daga jinin waɗanda aka kashe, daga tsokar naman jarumi, bakan Yonatan bai juye baya ba, takobin Shawulu bai komo ba tare da gamsuwa ba.
23 Saul neh Jonathan lung uh rhoi. A hing khuiah naepnoi rhoi tih a duek vaengah tuiphih pawh. Aatha lakah yanghoep rhoi tih, sathueng lakah a na rhoi.
Shawulu da Yonatan, a raye ƙaunatattu ne da kuma bansha’awa, a mace kuma ba su rabu ba. Sun fi gaggafa sauri, sun fi zaki ƙarfi.
24 Nangmih a lingdik neh omthennah aka bawn tih, na pueinak dongah sui cangen neh aka cam Israel nu rhoek loh, Saul te rhah uh lah.
“Ya ku’yan matan Isra’ila, ku yi kuka saboda Shawulu, wanda ya suturta ku da jajjayen kayan ado, wanda ya yi wa rigunarku ado da zinariya.
25 Na hmuensang kah Jonathan te, hlangrhalh rhoek loh caemrhal laklo ah a rhok la a cungku sakuh.
“Jarumawa sun fāɗi a yaƙi! Ga Yonatan matacce a tuddanku.
26 Ka manuca Jonathan nang ham kai n'daengdaeh. Kai taengah na hlahmae sut tih, yuu kah lungnah lakah khaw kai ham tah, nang kah lungnah ni khobaerhambae coeng.
Na yi baƙin ciki saboda kai, Yonatan ɗan’uwana; ƙaunatacce kake a gare ni. Ƙaunarka a gare ni abar al’ajabi ce, abar al’ajabi fiye da ta mace.
27 Balae tih hlangrhalh rhoek a cungku uh vaengah, caemtloek kah hnopai khaw a paltham.
“Jarumawa sun fāɗi! Makaman yaƙi sun hallaka!”

< 2 Samuel 1 >