< 2 Manghai 8 >

1 Elisha loh a capa aka hing huta te a voek tih, “Thoo lamtah namah neh na imkhui te cet uh laeh. Na bakuep nah noek ah bakuep mai. BOEIPA loh khokha ham a khue dongah khohmuen ah he kum rhih khuiah pai pueng ni,” a ti nah.
To, Elisha ya riga ya ce wa matan da ya tā da ɗanta daga matattu, “Ki kwashe iyalinki ku tafi duk inda za ku tafi na ɗan lokaci, domin Ubangiji ya sa a yi yunwa na shekara bakwai a ƙasar.”
2 Te dongah huta te thoo tih Pathen hlang kah ol bangla a saii. Amah neh a imkhui te a caeh puei tih Philisti khohmuen ah kum rhih bakuep.
Sai macen ta yi kamar yadda mutumin Allah ya faɗa. Ita da iyalinta suka tafi ƙasar Filistiyawa suka zauna shekara bakwai.
3 Kum rhih kah a bawtnah a pha vaengah tah huta te Philisti khohmuen lamloh mael. Te vaengah cet tih amah imkhui ham neh a khohmuen ham te manghai taengah pang.
A ƙarshen shekara bakwai ɗin sai ta dawo daga ƙasar Filistiyawa, ta kuma tafi wajen sarki ta roƙa a mayar mata da gidanta da filinta.
4 Manghai loh Pathen hlang kah tueihyoeih Gehazi te a voek tih, “Elisha loh hno len cungkuem a saii te kai taengah tae laeh,” a ti nah.
Sarki kuwa yana magana da Gehazi bawan mutumin Allah, ya ce masa, “Ba ni labarin dukan abubuwan banmamakin da Elisha ya yi.”
5 Te dongah aka duek tangtae a hing sak tih a capa koep aka hing huta loh a imkhui ham neh a khohmuen ham manghai taengah a pang te khaw manghai taengah a tae pah. Te phoeiah Gehazi loh, “Ka boei manghai aw, he huta he ni a capa Elisha loh a hing sak pah.
A sa’ad da Gehazi yana cikin ba shi labarin yadda Elisha ya tā da matacce ke nan, sai ga macen da aka tā da ɗanta daga matattu ta shigo don tă roƙi sarki yă mayar mata da gidanta da filinta. Gehazi ya ce, “Ranka yă daɗe, ai, ga macen, ga kuma ɗan da Elisha ya tā da daga matattu.”
6 Manghai loh huta te a dawt tih a taengah a tae pah vaengah tah manghai loh anih ham te imkhoem pakhat a khueh pah tih, “Khohmuen a hnoong khohnin lamloh tahae hil khohmuen kah a vueithaih cungkuem te anih taengah boeih mael laeh,” a ti nah.
Sarki ya tambayi macen game da al’amarin, ita kuwa ta faɗa masa. Sa’an nan ya sa wani hafsa yă dubi damuwarta ya kuma ce masa, “Ka mayar mata kome da yake nata, haɗe da dukan kuɗin da aka samo daga filin, daga ranar da ta bar ƙasar har yă zuwa yanzu.”
7 Elisha te Damasku la a caeh vaengah Aram manghai Benhadad te ana tlo. Te dongah a taengla a puen pah tih, “Pathen kah hlang he la ha pawk,” a ti nah.
Sai Elisha ya tafi Damaskus, Ben-Hadad mutumin Aram kuwa yana ciwo. Sa’ad da aka faɗa wa sarki, “Mutumin Allah ya hauro tun daga can zuwa nan,”
8 Manghai loh Hazael te, “Na kut dongah khocang khuen lamtah Pathen kah hlang doe hamla cet laeh. Anih lamloh BOEIPA te dawt lah, he tloh lamloh ka hing venim?' dawt lah,” a ti nah.
sai ya ce wa Hazayel, “Ɗauki wannan tare da kai ka tafi ka taryi mutumin Allah. Ka nemi nufin Ubangiji ta wurinsa; ka tambaye shi, ‘Zan warke daga ciwon nan?’”
9 Te dongah anih doe hamla Hazael te cet tih a kut dongah khocang neh Damasku kah thennah cungkuem te kalauk sawmli phueih la a khuen. Cet tih a mikhmuh ah a pai vaengah tah, “Na capa Aram manghai Benhadad loh kai he nang taengla n'tueih, 'He tloh lamloh ka hing aya?' a ti,” a ti nah.
Sai Hazayel ya tafi taryen Elisha, ya ɗauka kyauta na kowane irin kaya masu kyau na Damaskus tare da shi a raƙuma arba’in. Ya shiga ya tsaya a gaban Elisha ya ce, “Ɗanka Ben-Hadad na Aram ya aike ni in tambaye ka, ‘Zan warke daga ciwon nan?’”
10 Elisha loh anih te, “Cet lamtah amah taengah, 'Na hing rhoe na hing ni, 'ti nah. Tedae BOEIPA loh kai n'tueng coeng dongah duek rhoe duek ni,” a ti nah.
Elisha ya amsa ya ce, “Je ka ce masa, ‘Ba shakka za ka warke’; ammaUbangiji ya nuna mini cewa ba shakka zai mutu.”
11 Te phoeiah tah a maelhmai te a khueh, a khueh tih a yah hil Pathen kah hlang te a rhah pah.
Sai ya zuba wa Hazayel ido har sai da Hazayel ya ji kunya. Sa’an nan mutumin Allah ya fara kuka.
12 Te vaengah Hazael loh, “Ka boeipa balae tih na rhah,” a ti nah hatah, “Israel ca rhoek taengah boethae na saii ham khaw, amih kah hmuencak te hmai neh na hlae ham khaw, amih kah tongpang rhoek te cunghang neh na ngawn ham khaw, amih kah camoe rhoek te na til ham khaw, aka vawn te na boe ham khaw ka ming dongah,” a ti nah.
Hazayel ya ce masa, “Me ya sa ranka yă daɗe yake kuka?” Elisha ya amsa, “Domin na san illar da za ka yi wa Isra’ilawa. Za ka ƙona biranensu masu katanga, ka karkashe majiya ƙarfinsu da takobi, ka fyaffyaɗe ƙananan yaransu da ƙasa, ka tsattsage matansu masu ciki.”
13 Tedae Hazael loh, “Na sal ui loh metlam hno len a saii eh?” a ti nah. Elisha loh, “Aram soah na manghai ham te BOEIPA loh kai n'tueng coeng,” a ti nah.
Hazayel ya ce, “Yaya bawanka, wanda yake kare kawai, zai iya aikata wannan irin abu?” Elisha ya ce, “Ubangiji ya nuna mini cewa za ka zama sarkin Aram.”
14 Elisha taeng lamloh nong tih a boei taengla a pawk vaengah anih te, “Elisha loh nang taengah balae a thui,” a ti nah. Te vaengah, “Kai taengah tah, ' Na hing rhoe na hing ni, ' a ti,” a ti nah.
Sai Hazayel ya rabu da Elisha ya koma wurin maigidansa. Da Ben-Hadad ya yi tambaya, “Me Elisha ya ce maka?” Sai Hazayel ya amsa, “Ya faɗa mini cewa tabbatacce za ka warke.”
15 Tedae a vuen pha vaengah himbai thah a loh tih tui khuila a nuem phoeiah manghai kah maelhmai te a dah pah. Te vaengah manghai te duek tih Hazael te anih yueng la manghai.
Amma kashegari sai ya ɗauki tsumma mai kauri, ya jiƙa shi, ya rufe fuskar sarki da shi, har sai da sarki ya mutu. Sai Hazayel ya gāje shi a matsayin sarki.
16 Israel manghai Ahab capa Joram kah a kum nga dongkah, Judah manghai Jehoshaphat phoeiah tah, Judah manghai Jehoshaphat capa Jehoram te manghai.
A shekara ta biyar ta mulkin Yoram ɗan Ahab, sarkin Isra’ila, sa’ad da Yehoshafat yake sarautar Yahuda, Yoram ɗan Yehoshafat, ya fara mulkinsa a matsayin sarkin Yahuda.
17 Kum sawmthum kum nit a lo ca vaengah anih te manghai tih Jerusalem ah kum, kum rhet manghai.
Yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki na tsawon shekara takwas a Urushalima.
18 Anih khaw Israel manghai rhoek kah longpuei ah pongpa. Ahab canu te anih yuu la a om dongah Ahab imkhui kah a saii bangla BOEIPA mikhmuh ah boethae a saii.
Ya bi gurbin sarakunan Isra’ila, yadda gidan Ahab ta yi, gama ya auri’yar Ahab. Ya yi mugunta a gaban Ubangiji.
19 A sal David amah taengah a thui bangla anih ham neh a ca rhoek ham hnin takuem hmaithoi a khueh pah ham dongah ni BOEIPA loh Judah te phae a ngaih pawh.
Duk da haka, saboda bawansa Dawuda, Ubangiji bai ragargaza Yahuda ba. Ya riga ya yi alkawari zai bar wa Dawuda magāji har abada.
20 Anih tue vaengah ni Edom loh Judah kut hmui lamkah boe a koek tih amamih ham manghai a manghai sak.
A kwanakin Yoram, Edom ta yi wa Yahuda tawaye, ta naɗa wa kanta sarki.
21 Joram te amah taengkah leng boeih neh Zair te a paan. Khoyin ah thoo tih Edom te a tloek. A kaepvai te amah neh leng mangpa rhoek loh a dum vaengah pilnam tah amah dap la rhaelrham coeng.
Saboda haka Yehoram ya tafi Zayir da dukan kekunan yaƙinsa. Sojojin Edom suka kewaye shi a can, amma da dare sai Yoram ya ɓarke ya gudu, sojojinsa kuma suka watse zuwa gidajensu.
22 Edom tah tahae khohnin duela Judah kut hmui lamloh boe a koek. Libnah khaw te vaeng tue ah boe a koek coeng.
Har yă zuwa yau, Edom tana yi wa Yahuda tawaye. A lokaci ɗaya ne Libna ma ta yi tawaye.
23 Joram kah ol noi neh a saii boeih te khaw Judah manghai rhoek kah khokhuen olka cabu dongah a daek uh moenih a?
Game da waɗansu abubuwan da suka faru a zamanin Yoram, ba suna a rubuce a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda ba?
24 Joram te a napa rhoek taengla a khoem uh vaengah David khopuei ah a napa rhoek taengah a up. Te phoeiah a capa Ahaziah te anih yueng la manghai.
Yoram ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Dawuda. Sai Ahaziya ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
25 Israel manghai Ahab capa Joram kah kum hlai nit kum vaengah Judah manghai Jehoram capa Ahaziah te manghai van.
A shekara ta goma sha biyu ta Yoram ɗan Ahab, sarkin Isra’ila, Ahaziya ɗan Yehoram, sarkin Yahuda ya fara mulki.
26 Ahaziah he kum kul kum nit a lo ca vaengah manghai tih Jerusalem ah kum khat manghai. A manu ming tah Israel manghai Omri canu Athaliah ni.
Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara ɗaya. Sunan mahaifiyarsa Ataliya, jikanyar Omri, sarkin Isra’ila.
27 Anih he Ahab imkhui loh a cava nah dongah Ahab imkhui kah longpuei ah pongpa tih BOEIPA mikhmuh ah Ahab imkhui bangla boethae a saii.
Ya bi gurbin gidan Ahab, ya yi mugunta a gaban Ubangiji yadda gida Ahab ta yi, gama yana da dangantaka ta aure da gidan Ahab.
28 Ahab capa Joram neh Ramothgilead kah Aram manghai Hazael te caem la a paan vaengah Arammi loh Joram te a ngawn.
Ahaziya ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab don su yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
29 Te dongah manghai Joram khaw Aram manghai Hazael a vathoh thil vaengkah Ramah ah Arammi loh a ngawn. Te hmasoe te hoeih sak ham Jezreel la mael. Tedae anih te a nue coeng dongah Judah manghai Jehoram capa Ahaziah khaw Ahab capa Joram te sawt hamla Jezreel la suntla.
saboda haka Sarki Yoram ya koma zuwa Yezireyel don yă yi jinyar raunin da Arameyawa suka ji masa a Rama a yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sai Ahaziya ɗan Yehoram, sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel yă dubi Yoram ɗan Ahab domin an yi masa rauni.

< 2 Manghai 8 >