< 2 Khokhuen 24 >

1 Joash te kum rhih a lo ca vaengah manghai tih Jerusalem ah kum sawmli manghai. A manu ming tah Beersheba lamkah Zihiah ni.
Yowash yana da shekara goma sha bakwai sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi sarauta a Urushalima shekara arba’in. Sunan mahaifiyarsa Zibiya ce; ita daga Beyersheba.
2 Khosoih Jehoiada kah a tue khuiah tah Joash loh BOEIPA mikhmuh ah a thuem a saii.
Yowash ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji duka shekarun Yehohiyada firist.
3 Anih ham te Jehoiada loh yuu panit a paek tih canu capa a sak.
Yehohiyada ya zaɓi mata biyu dominsa, yana kuma da’ya’ya maza da’ya’ya mata.
4 Te dongah a hnuk lamtah BOEIPA im te tlaih ham Joash kah lungbuei ah a om pah.
Wani lokaci daga baya Yowash ya yanke shawara yă gyara haikalin Ubangiji.
5 Te phoeiah khosoih rhoek neh Levi rhoek te a coi tih amih te, “Judah khopuei rhoek la cet uh. Na Pathen im duel hamla kum khat, kum khat a rhoeh la Israel pum taengkah tangka coi uh. Nangmih te a ol bangla na tokthuet uh mai akhaw Levi rhoek tah tok boel saeh,” a ti nah.
Ya tara firistoci da Lawiyawa wuri ɗaya ya ce musu, “Ku je garuruwan Yahuda ku karɓa kuɗin da ya kamata a biya shekara-shekara daga dukan Isra’ila, don gyaran haikalin Allahnku. Ku yi haka yanzu.” Amma Lawiyawa ba su yi haka nan da nan ba.
6 Manghai loh boeilu Jehoiada te a khue tih a taengah, “Olphong dap dongkah hamla BOEIPA kah sal Moses neh Israel hlangping kah buham te, Judah lamkah neh Jerusalem lamloh khuen ham te balae tih Levi taengah na toem pawh?
Saboda haka sarki ya kira Yehohiyada babban firist ya ce masa, “Me ya sa ba ka bukaci Lawiyawa su kawo harajin da Musa bawan Ubangiji ya ce a biya daga Yahuda da Urushalima da kuma taron Isra’ila domin Tentin Sujada Shaida ba?”
7 Halangnu Athaliah kah a ca rhoek loh Pathen im te a muk uh coeng. BOEIPA im kah hnocim boeih khaw Baal hamla a saii uh,” a ti nah.
Yanzu’ya’ya muguwar macen nan Ataliya maza sun fasa zuwa cikin haikalin Allah, suka kuma yi amfani da kayayyaki masu tsarki ma wa Ba’al.
8 Te dongah manghai loh a ti bangla thingkawng pakhat a saii uh tih BOEIPA im poeng ben vongka ah a khueh uh.
Bisa ga umarnin sarki, aka yi akwati aka sa a waje, a mashigin haikalin Ubangiji.
9 Te phoeiah ah tah khosoek kah Israel taeng lamloh Pathen kah sal Moses buham te BOEIPA taengla khuen ham te Judah ah khaw Jerusalem ah ol a paek uh.
Aka yi umarni a Yahuda da Urushalima cewa ya kamata suka kawo wa Ubangiji harajin da Musa bawan Allah ya bukaci daga Isra’ila a hamada.
10 Te vaengah mangpa boeih neh pilnam boeih khaw a kohoe uh. Te dongah a khuen uh tih a thingkawng dongah a bae la a sang uh.
Dukan hafsoshi da dukan mutane suka kawo nasu kuɗin da aka sa musu da farin ciki, suna zuba su cikin akwatin sai da ya cika.
11 A tue a pha vaengah tah thingkawng te Levi kut lamloh manghai kah cawhkung taengla a khuen. Amih loh tangka muep a hmuh vaengah tah manghai kah cadaek neh khosoih boeilu kah hlangtawt te ha pawk. Te vaengah thingkawng te a kong uh tih a khuen uh. Amah a hmuen la a mael puei uh tih a hnin, hnin ah te tlam te a saii uh dongah tangka khaw a cung la a tung uh.
Duk sa’ad da Lawiyawa suka fito da akwatin zuwa ga hafsoshin sarki, suka kuma ga cewa akwatin yana da kuɗi mai yawa, sai magatakardan fada da hafsan babban firist su zo su juya kuɗin daga akwatin su mai da shi wurinsa. Sun riƙa yin haka kullum suka tara kuɗi mai yawa.
12 Te te manghai neh Jehoiada loh BOEIPA im kah thothuengnah bitat aka saii taengah a paek tih BOEIPA im a tlaih vaengkah lungto aka dae neh kutthai rhoek, BOEIPA im a duel vaengkah thi neh rhohum kutthai rhoek ham khaw a paang nah la om.
Sarki da Yehohiyada suka ba da shi ga mutanen da suka yi aikin da ake bukata don haikalin Ubangiji. Suka ɗauki masu gini da kafintoci don su gyara haikalin Ubangiji, da kuma ma’aikatan ƙarafa da tagulla don su gyara haikalin.
13 Aka saii rhoek loh bitat a saii uh van dongah amih kut dongkah bitat tah sading la cet. Pathen im te a lan a tang bangla a thoh uh tih a duel uh.
Mutanen da suke lura da aikin natsattsu ne, kuma gyare-gyaren suka ci gaba a ƙarƙashinsu. Suka sāke gina haikalin Allah bisa ga ainihin fasalinsa suka ƙara masa ƙarfi.
14 A khah uh phoeiah tah tangka coih te manghai neh Jehoiada mikhmuh la a khuen uh. Te te BOEIPA im kah hnopai la, thohtatnah hnopai la a saii tih yakbu, sui neh cak hnopai khaw a khuen. Te dongah Jehoiada tue khuiah tah BOEIPA im ah hmueihhlutnah aka khuen khaw phueih om.
Da suka gama, suka kawo sauran kuɗin wa sarki da Yehohiyada, da su ne kuwa aka yi kayayyaki domin hidima da kuma domin hadayun ƙonawa, haka kuma kwanoni da sauran kayayyakin zinariya da azurfa. Muddin Yehohiyada yana raye, aka riƙa kawo hadayun ƙonawa a haikalin Ubangiji.
15 Jehoiada te patong tih a khohnin khaw cup coeng. A dueknah te khaw kum ya sawmthum a lo ca vaengah duek.
Yanzu Yehohiyada ya tsufa kuma cike da shekaru, ya kuwa mutu yana da shekara ɗari da talatin.
16 Anih tah Israel khuiah khaw Pathen ham neh a im ham a then a saii dongah David khopuei ah manghai rhoek taengah a up uh.
Aka binne shi tare da sarakuna a cikin Birnin Dawuda, saboda kirkin da ya yi a Isra’ila wa Allah da haikalinsa.
17 Tedae Jehoiada a dueknah hnukah tah Judah mangpa rhoek te cet uh tih manghai taengah bakop uh. Te vaengah manghai loh amih taengkah te a hnatun.
Bayan mutuwar Yehohiyada, hafsoshin Yahuda suka zo suka yi mubaya’a wa sarki, ya kuma saurare su.
18 A napa rhoek kah Pathen BOEIPA im te a hnoo uh tih Asherah neh muei taengah tho a thueng uh. Amih kah dumlai kongah Judah neh Jerusalem soah thinhulnah om coeng.
Suka yashe haikalin Ubangiji Allah na kakanninsu, suka bauta wa ginshiƙan Ashera da kuma gumaka. Saboda laifinsu, fushin Allah ya sauko a kan Yahuda da Urushalima.
19 Amih te BOEIPA taengla mael puei ham amih taengah tonghma rhoek a tueih tih amih te a rhalrhing sak uh akhaw hnatun uh pawh.
Ko da yake Ubangiji ya aiki annabawa zuwa wurin mutane don su dawo da su gare shi, kuma ko da yake sun ba da shaida a kansu, ba su saurara ba.
20 Te vaengah Pathen kah Mueihla loh khosoih Jehoiada capa Zekhariah te a thing. Te dongah pilnam te a taengah a pai thil tih amih te, “Pathen loh he ni a thui. Balae tih BOEIPA kah olpaek te na poe. Te dongah na thaihtak uh mahpawh. BOEIPA te na hnoo uh dongah nangmih khaw n'hnoo van coeng,” a ti nah.
Sai Ruhun Allah ya sauko a kan Zakariya ɗan Yehohiyada firist. Ya tsaya a gaban mutane ya ce, “Ga abin da Allah ya ce, ‘Me ya sa ba ku yi biyayya da umarnan Ubangiji ba? Ba za ku yi nasara ba. Domin kun yashe Ubangiji, shi ma ya yashe ku.’”
21 Te dongah anih te a taeng uh tih manghai olpaek bangla BOEIPA im kah vongup ah lungto neh a dae uh.
Amma suka yi masa maƙarƙashiya, kuma ta wurin umarnin sarki suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu a filin haikalin Ubangiji.
22 Zekhariah napa Jehoiada loh Joash taengah a tueng sak sitlohnah te manghai Joash loh a poek moenih. Tedae a capa te a ngawn pah tih a duek thuk vaengah tah, “BOEIPA loh hmu saeh lamtah toem nawn saeh,” a ti.
Sarki Yowash bai tuna da alherin da Yehohiyada mahaifin Zakariya ya nuna masa ba, sai ya kashe ɗansa, wanda ya ce yayinda yake mutuwa, “Bari Ubangiji yă dubi wannan yă kuma sāka maka.”
23 Kum te a thoknah a pha vaengah tah Aram caem loh anih taengla cet. Judah neh Jerusalem te a kun thiluh. Te vaengah pilnam lamkah pilnam mangpa boeih te a phae uh tih amih kah kutbuem boeih te Damasku manghai taengla a pat uh.
Da shekara ta kewaye, mayaƙan Aram suka yi gāba da Yowash suka kai hari wa Yahuda da Urushalima suka kuma kashe dukan shugabannin mutane, suka aika da dukan ganima zuwa ga sarkinsu a Damaskus.
24 Aram caem te hlang a yol neh cet dae, tatthai cungkuem aka yet bangla BOEIPA loh amih kut ah a paek. A napa rhoek kah Pathen BOEIPA te a toeng uh dongah Joash soah tholhphu a suk.
Ko da yake mayaƙan Arameyawa sun zo da mutane kaɗan kawai, Ubangiji ya sa suka ci nasara a kan sojojin Yahuda mafi yawa, don mutanen Yahuda sun rabu da Ubangiji Allah na kakanninsu, aka kuma hukunta Yowash.
25 Anih taeng lamloh a khoe uh vaengah anih te boengha boengha hoeng la hnoo uh. Khosoih Jehoiada koca rhoek kah thii kongah anih te a sal rhoek loh a taeng uh tih a baiphaih dongah amah la a ngawn uh. A duek vaengah anih te David khopuei ah a up uh. Tedae manghai phuel ah a up moenih.
Sa’ad da Arameyawa suka janye, suka bar Yowash da mummunan rauni. Hafsoshinsa suka haɗa baki a kansa saboda kisan ɗan Yehohiyada firist da ya yi, suka kashe shi a kan gadonsa. Ta haka ya mutu aka kuma binne shi makabartan sarakuna.
26 Anih aka taeng rhoek tah Ammoni Shimeath capa Zabad, Moab Shimrith capa Jehozabad.
Waɗanda suka haɗa bakin kuwa su ne Zabad ɗan Shimeyat wata mutuniyar Ammon da Yehozabad ɗan Shimrit wata mutuniyar Mowab.
27 Anih koca rhoek neh a cungkuem dongah anih kah laipuei olrhuh khaw, Pathen im a phueng te khaw, manghai rhoek kah cil neh cabu khuiah a daek uh ne. Te phoeiah a capa Amaziah te anih yueng la manghai.
Labarin’ya’yansa maza, annabce-annabce masu yawa game da shi, da tarihin gyaran haikalin Allah suna a rubuce a rubuce-rubuce a littafin sarakuna. Amaziya ɗansa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 2 Khokhuen 24 >