< Luhka 1 >

1 Ka püi Theophiluh aw; ajana thawn khawikia mawng cun, khyang khawjah naw mi ksunga pyena ngthu yu khai hea ana ktha na khawiki he.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Akcüka ana hmu u lü ngthu ana sang khawiki he naw mi veia ami pyen ana yuki he.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Acunakyase nang angvai aw, angsinga ka ngaihkyu käna, acuna mawng cun, angsinga na hama yuk üng daw khaia ngaikyu veng.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Ajana ngthu ami ning mthei he cen ngthungtak ni ti na ksingnak vaia ka yuka kyaki ni.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Judah khawa sangpuxang Herod a bawi kcün üng, ktaiyü Abijaha khuikyawng üngka ktaiyü mat Zakharih ngming naki awmki; acun naw ktaiyüa khuikyawng üngka a khyunak, a ngming cun Elizabeta kyaki.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Ani nghngih Pamhnama mik hmuha akdawa xüngseiki xawi, pyen vai am hlü khaia Bawipa ngthupet la, ngthummkhän avan läki xawi.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Elizabet cingkia kyase am ca ni lü, aktäa xüki xawi.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Mhmüp mat üng Zakharih cun ktaiyüa khüih khawia kba Pamhnama Temple k'uma a khüih k'um üng,
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 ktaiyüa thuma Bawipa Temple k'uma lut lü, ng'uinghnam mkhih khaia xüa kyaki.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Acunüng, ng'uinghnam a mkhih k'um üng khyang he ami van kpunga ktaiyüki he.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Acunüng, Bawipa khankhawngsä mat Zakhariha veia ngdang law lü, ng'uinghnam mkhihnaka kpat lama ngdüi lawki.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Zakharih naw khankhawngsä a hmuh üng kyüh lü ngxetki.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Acunüng, khankhawngsä naw, “Zakharih, ä kyüa, na ktaiyünak ngjak pänga kya ve, acunakyase na khyu Elizabet naw cangpyang mat ca na se, Johana na sui khai.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 Nang jekyai lü na hlim khai, khyang khawjah ania hmi lawa phäha jekyai khai he.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 Ani cun Bawipa ngaiha kyäp khai, ju naki i am ei aw khai. A nua puk k'um üng tün lü ngcimcaihkia ngmüimkhya am be khai.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Acunüng ani naw Isarela ca he khawjah, ami Bawipa Pamhnama veia jah nghlat sak be khai.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 Ani naw pa he la ca he alanga jah lawpüi be lü, am cingcaihki he ngsungpyunak ksingnaka lam üng jah nghlat sak be lü, khyang he Pamhnama phäha jah ngtünngceisak khai, Elijaha ngmüimkhya la khyaihbahnak am Pamhnama maa cit khai,” a ti.
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Acunüng Zakharih naw khankhawngsä üng, “Ikba acun ka ksing vai aw? Kei pakse ni, ka xü pängki, ka khyu pi nukpüi lü, a khawkum xü pängki ni,” a ti.
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 Khankhawngsä naw, “Kei Kabriel, Pamhnama ma ngdüikia ka kyaki, nanga veia hina jekyainaka ngthu lawpüi khaia tüih lawa ka kyaki.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Cunsepi Ngaia, ka ngthu akcün üng kümkawi law khai am na juma phäha, hina ka ngthu am a kümkawi law ham üng am ngthuhei thei lü, na ang khai,” a ti.
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Khyang he Zakharih kpunga ana ngängki he, Temple k'uma a di lawa phäha aktäa cäiki he.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 Acunüng, a luh law be üng ami veia am ngthuhei thei lü, a kut am jah kha hü se, Temple k'uma mdannak hmukia ami ksing.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Acunüng, ktaiyü a binaka kcün ngpäng se a ima cit beki.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Acunkäna a khyu Elizabet m’yai law lü im k'uma khya mhma ngküpki.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 Acunüng Elizabet naw “Khyang hea ami na ksekhanak Pamhnam naw na kpüi lü a na lawhin pet ni,” a ti.
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Acunüng, akhya khyuk üng Pamhnam naw khankhawngsä Kabriel Kalile khaw, Nazareta a tüih.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Acuna nglami cun Davita pakhui üngka, Josep ngming nakia khyu vaia ami mkhyäpa kyaki. Nglamia ngming cun Marih naki.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Acunüng, khankhawngsä naw Mariha veia lut lü, “Pamhnama hlüei la jekyainak, dim’yenak am awma, Pamhnam na veia awm ve, nghnumi he avan üng na josen säih ve,” a ti.
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Acuna khankhawngsäng naw i a ti hlünak am ksing lü aktäa cäi lü kyüki.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Acunüng, khankhawngsä naw, “Marih aw, ä kyüa; Pamhnam na veia dawki ni,
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 m’yai lü, kpamica na ca khai, a ngming Jesuha na sui khai.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 Ani cun kyäpsawk law se, ak'hlüng säiha Capa ti khai he, Bawipa Pamhnam naw a pu Davita mäiha sangpuxanga pawh law khai.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 Ani naw Jakopa mjü he angläta jah uk se, a khaw am düt khai ni,” a ti. (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Marih naw, khankhawngsä üng, “Kei am ka ceimahki hin ikba acunkba kya thei khai aw?” a ti.
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 Khankhawngsä naw msang lü, “Ngmüimkhya Ngcim na khana pha law se, hlüng säihkia johit naw ning hlawp tawm law khai, acunakyase hmi law khaia khyang ngcim pi Mhnama Capa ti khai he.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Acunüng ngaia, cingki ami ti khawi na püi Elizabet pi a xü käna kpamica m’yai na se atuh khya khyuk law pängki.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Pamhnama am a ti thei i am awm naw,” a ti.
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Marih naw, “Kei Bawipa ana m’ya nu ni, na ngthua kba ka khana kya kawm,” ti se, acunüng khankhawngsä naw a ceh tak.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Acunüng, Marih tho law lü, angxita mcunga awmkia mlüh, Judah khawnu mata cit lü,
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Zakhariha ima lutki naw, Elizabet a hnukset.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Acunüng, Elizabet naw Marih a hnukset a sim la, a puk k'uma naca ngsün law se, Elizabet ngmüimkhya Ngcim am be law lü,
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 angsanga, “Nghnumi he avan üng na jo sen säih ve, na canak vai pi a jo sen ve!
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Ka Bawipaa nu, ka veia na lawnak sen vaia ta ia ngjo ni?
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Na na hnuksetnak ka hnga üng a luh la hnasen jekyai lü ka k'uma ngsün ve.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Jumeikia nghnumi pi a jo sen ve, isetiakyaküng a veia Bawipa naw ngthu a pyen he cun kümkawi law khai hea akya phäha kyaki” a ti.
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Acunüng Marih naw, “Ka mlungmthin naw Bawipa mküimto ve;
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 ka ngmüimkhya pi na küikyankia Pamhnama khana aktäa jekyai ve,
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 a na m'yanua hnemnak hmu lü, na süm ve; atuh üng tün lü, khyang avan naw a jo senki na ti na khai he.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Akyan säih naw ka khana akyäp säih na pawh pe ve, A ngming pi, ngcimcaiki ni;
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 A m’yeneinak cun angsawn täh se amät kyühki hea khana awmsaki.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 “A ban am a kyannak mdang lü, khyang awhcaki he cun ami ngaikyunak am akcea a jah ngtaisak.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 “Ami bawingawhnak üng ngawki hea bawi he a hnemnaka jah khya lü, ami mlung hnemsaki he a jah mhlünmtai.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 “Ami ei cawiki he, akdaw am jah kphü lü, bawimangki he, ami kut xawnga a jah tüih.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 “Mi pupa he, a jah na khyütamnakpüi kümkawisak lü, a m'ya Isarel he jah kpüi khaia law ve.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 A jah m'yeneinak Abraham la a ngsawn hea veia angläta süm ve” a ti. (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Acunüng Marih, Elizabeta veia khya kthum awm lü a ima cit beki.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Elizabet na a hmi vai kha law se, kpamicaa caki.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 A impeiloceng he la, a paca he naw, Pamhnam naw a m'yenei ni ti ksing u lü, aktäa ami jekyaipüi.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Acunüng pat mat küm se, naca a vun mawih vaia law u lü, a ngming a pa ngminga kba Zakhariha sui vaia ami bü.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Acunüng a nu naw, “Ka! Johana sui vai,” a ti.
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Acunüng amimi naw, “Na ngsawn, na khui üngka, acunkba ngming naki u am ve khawi naw,” ami ti.
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Acunüng a pa ami kut am, “A ngming ua sui üng daw khai aw?” tia ami kthäh.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Zakharih naw, a yuknak vai lungphek kthäh lü, “A ngming Johan,” ti lü yu se, ami van cäi lawki he.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Acunüng angxita ngthuhei law be thei lü Pamhnam mküimto lawki.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Acunüng, ami van cäicah lawki he. Acuna mawng cun Judah khaw avan üng ngthang hüki.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Acun ngjaki avan naw, ami mlung k'uma ta u lü, “Acuna hnasen cun ia mäih vai ni?” ami ti. Ani cun Pamhnam naw a johit am awmpüiki tia ami van naw ksingki he.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Johana pa Zakharih cun ngmüimkhya Ngcim am be lü,
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Isarel hea Bawipa Pamhnam cun mi mhlünmtai vai, a khyang he jah law si lü, jah mhlät be ve,
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 A m'ya Davita ngsawn he ak'hlüngtaia Küikyan bawi jah pe ve,
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 Acun cun a sahma ngcim he üng ajana a jah na khyütamnaka kba, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 mi ye he la jah hnengkiea kut üngka naw la küikyan khaia,
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 mi pupa hea veia m'yeneinaka ngthumkhän ana tak a kümsak vai la, a khyütam ngcim a sümnak vaia,
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 mi pa Abrahama veia a khyütamnaka kba,
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 mi ye hea kut üng mi lät lü, am kyü u lü,
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 mi xüna küt üng ngcimcaihnak la, ngsungpyunak am a ma a khut mi pawhnak vaia,
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 nang ka ca, Bawipa a lam pyang khaia na cit ma khaia kyase, ak'hlüng säih Mhnama sahma ning ti na khai he,
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 ami katnak he jah mhlätnak am, küikyanak, a khyang he üng jah ksingsak khai,
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 mi Pamhnam cun m'yeneinak la hniphnawinak am bebang lü mi khana küikyanaka nghngi vai law sak khai,
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 a nghmüpnak la, thihnaka k'uma awmki he, akvai jah pe khai la, mlung üpnaka lama jah cehpüi khai” a ti.
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Acunüng, a nghmaw cun ngbaü law lü, a mlung ngaihnak kyan law ksetam lü, Isarel hea veia am a ngdang law hama üng khawkhyawng khawa awmki.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luhka 1 >