< Lucas 21 >

1 Y sinando diando, dicó os balbales sos bucharaban desquerias ofrendas andré a jestari e manchin.
Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
2 Y dicó tambien yeque piuli chorori, sos chibelaba dui cales chinores.
Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
3 Y penó: Aromali sangue penelo, que ocona chorori piuli ha chibado butér que sares os avéres.
Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
4 Presas sares ocolas terelan bucharado somía ofrendas de Debél, de ma les sobresarela: Tami ocona de desqueri erdicha terela chibado saro o jayere sos terelaba.
Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
5 Y rudeló á yeques, sos penaban de la cangri, que sinaba chiti de barias pacuarias, y de diñipenes:
Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
6 Oconas buchias sos diquelais, abillarán chibeses, pur na sinará mequelada bar opré bar, sos na sinará demolida.
“Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
7 Y le puchabáron, y penáron: ¿Duquendio, pur sinará ocono? y que simache sinará, pur ocono comenzáre á sinar?
Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
8 O penó: Diquelad, que na sineleis jongabados: presas baribustres abillarán andré minrio nao, penando: Menda sinelo, y o chiros sinela sunparal: garabelaos pues de chalar palal de junos.
Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
9 Y pur junelareis chingaripenes y jestias, sangue na cangueleis: presas jomte que ocono anaquele brotoboro, tami na sinará yescotria a anda.
Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
10 Entonces les penaba: Se ardiñará sueti contra sueti, y chim contra chim.
Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
11 Y sinará bares jolili-motos por os gaues, y salipénes, y boquises y sinará buchias espantosas, y barias simaches e Charos.
Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
12 Tami anglal de saro ocono sangue ustilarán, y plastañarán, entregisarando sangue á as Synagogas, y á os estaripeles, y lliguerarán sangue á os Crallises, y á os Poresqueres, por minrio nao:
“Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
13 Y ocono sinará sasta machiria á sangue.
Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
14 Terelad yeque buchi silni andré jires carlés, o na penchabar anglal ma terelais de rudelar.
Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
15 Presas menda diñaré sangue mui y chaneleria, al que n’astisarelarán resistir, ni contrapenar sares jires daschmanuces:
Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
16 Y sinareis entregados de jires batuces, y plalores, y rati, y monrés, y querelarán merar a yéques de sangue.
Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
17 Y sares aborrecerán á sangue pre minrio nao.
Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
18 Tami na se najabará yeque bal de jires jerés.
Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
19 Sat jiri paciencia listrabareis jirias ochias.
Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
20 Pues pur dicáreis á Jerusalém pandada al crugos de jundunares, entonces chanelad que sun najipen sinela sunparal.
“In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
21 Entonces junos sos sinelan andré la Judéa, najalelen á os bures: y junos en medio de siró se sicobelen abrí; y junos andré os bures na chalen andré de siró.
A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
22 Presas oconas sinelan chibeses de venganza, somia se perelalen sarias as buchias, sos sinelan libanadas.
Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
23 Tami ysna de las cambrias, y de ocolas sos diñelan de mamisarar andré ocolas chibeses! Presas sinará bari apretura opré a pu, y ira para ocona sueti.
Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
24 Y perarán á filo e estuche: y sinarán lliguerados utildes á sares os chimes, y Jerusalém sinará hollada de los Busnés: disde que se perele o chiros es Busnes.
Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
25 Y terelará simáches Cam, y andré a Chimutra, y andré as cherdillas; y andré la pu tráqui es manuces pre a confusion sos querelara a chumas e moros, y de sus panias.
“Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
26 Sinando os manuces yertos por o dal y canguelo es buchias, sos opre abillaran á sari a sueti: presas as silas e Tarpe sinarán conmovidas:
Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
27 Entonces diquelarán al Chaboro e manu abíllar opré yeque paros sat ezor baro y chimusolano.
A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
28 Pur comenzaren pues á perelarse oconas buchias, diquelad, y ardiñelad jires jeres; presas sunparal sinela jire mestepé.
Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
29 Y les penó yeque semejanza: Diquelad a carschta-heila, y sarias as carschtas.
Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
30 Pur bucharelan ya abrí de sí o mibao, jabillais que sunparal sinela o canriano.
A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
31 Andiar tambien sangue, pur dicalareis querelarse oconas buchias, chanelad que sunparal sinela o chim de Debél.
Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
32 Aromali sangue penelo, que na nacará ocona generacion, disde que sarias oconas buchias sinarán quereladas.
“Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
33 O Charos y la pu nacabarán: tami minrias vardas na nacarán.
Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
34 Diquelad pues por sangue, na sinele que jires carlés se carguisarelen de glotoneria y de matipen, y de las gramias de ocona chipen: y que abillele de repente opré sangue ocola chibes.
“Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
35 Presas andiar sasta yeque maluno abillará opré sares sos sinelan opré a chichi de sari a jolili.
Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
36 Pues sinelad de vela manguelando á Un-debél andré saro chiros, somia que sineleis cabalicos de najar sarias oconas buchias, sos jomte sinar, y de sinar andre pindré, anglal e Chaboro e manu.
Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
37 Y sinaba bedando andré a cangri: ta arachis chalaba abrí, y lo nacaba andré o bur, araquerado e Urucal.
Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
38 Y sari a sueti se ardiñeló de clarico, somia abillar, a junarle andré a cangri.
Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.

< Lucas 21 >