< Luk'as Dooshishiyo 8 >

1 Maniyere il Iyesus kitwotsnat gál gálotse Ik'i mengsti jango nabfere doo shishiyo keewfere b́beshir, tatse gitwotswere bíntoni botesh.
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
2 Mankoó kim shayirwotsnat bo shodatsnowere kashts máátswots Iyesus shutsatse bo sha'efere botesh. Bowere fo'era shawatwots biatsotse keshtsu Megdelawi datstsu Mariyami eteetsu,
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
3 Herodis mootse alat teshtso Kuz máátsunu, Yohanna, Sosnanat k'oshwots ayuwots fa'ano botesh, máánots Iyesusnat b́ danifwotssh bo gizona bofinefo.
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
4 Ay asho kitwotsitse keshit b́ maants waat ikok kakwe bowtstsok'on Iyesus hank'o ett jewrdek't b́ keew.
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
5 «Goshts iko shooko shookosh dek't b́keshi, b́ shokferowe maay shook ik iko weerindi gúrats fed'at net'eb́gutsi, kaf kafwtswere mec'dek' maabok'r,
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
6 Shook k'oshonwere dats t'orats fed'b́gutsi, b́ bos'tsok'onowere daats shuuk' b́wottsotse bos'ts bos'man shuk'b́gutsi.
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
7 K'osh shookonwere angitsi dagots fed' b́wutsi, angits manwere bínton eent guk' dek' oryib́dek'i
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
8 K'osh shokonmó sheeng datsats fed'at bos' b́gutsi, b́ bos'manwere eent ik ik shiro bal shuwo b́shuwi.» Manats dabt Iyesus, «Shiy waazo detstso k'ewe!» bí eti.
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
9 B́ danifwots Iyesussh, «Ariydek'at nkeewts keewhan biitso eega etee?» ett bo aati.
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10 Iyesuswere hank'o ett boosh bí aaniy «Ik'i mengsti jango dano itsh imeke, k'oshwotsshmó keew jamo jewrone keeweti, ernmó bo be'eftsr t'iwintsratsno, shisho shifetsr nibn bode'awok'oye.»
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
11 Jewuron keewets keewman bitsonúwere hank'oyiye, «Shooko Ik'i aap'oniye»
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
12 Werind gúrats fed'ts shooko ariyetsman b́ kitsir Ik'i aap'o manórush k'ebirwotsi, ernmó bo amanar bokasherawok'o Diyablos waár Ik'i aap'tso bo nibotse k'a'udek'tsonye.
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
13 Dats t'orats fed'ts shooko b́kitsirwo Ik'i aap'o boshishtsok'on gene'on dek'iru ashuwotsiye, bomó boamanit manórusha, s'ap'o bodeshawotse fadewo boats b́ waal manoor bíne bohaaliti.
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
14 Angitsi dagotse fed'tswotsi artso b́kitsir Ik'i aap'o manorush k'ebiru ashuwotsi, ernmó datsanatsi beyosh shiyanonat gaalon, datsatsi sheeng beyo gú'de'er shuwlon boon orib́k'rti.
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
15 Dats sheengats fed'ts shooko artsonmó b́ kitsirwots Ik'i aap'tso shisht nib sheengonat kááwon k'ebdek't kotdek'tswotsi, boowere bíaapts aap'atse kup'at shuu shuwirwotsiye.
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
16 Manatsdabt Iyesus hank'owa bí et, «C'eesho c'eeshde oosho bí ats gup'shfo wee es'ishirots gedfo konwor aaliye, maniyere dab úratse moots kindiru jamwots b́ shááno bobek'etwok'o s'ogatsa b́gedfoni.
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
17 «Mank'owo aatsetso be'erani, aashtso daneeraniye orituwo aaliye.
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
18 «Eshe Ik'i aap'tso it k'ebor it atso korde'ere, detsts ashosh daabde'erni bísh imeti, deshawoshmó dab detsfe bíetirwnor bíatse k'a'uni dek'eti.»
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
19 Iyesus indnat bí eshuwotsn b́ maants bowaa, ernmó ash aytsatse tuutson bín daatsratsno.
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20 Mann, «Hambne! nindnat n eshuwotsn úratse need' dek't neen bek'o geefne.» ett ashuwots bísh bokeew.
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21 Iyesuswere «Ik'i aap'o k'eb́dek't finats jitsitu jamwots bona tindu ti eshuwotsiye.» bí et.
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
22 Ikaw Iyesus b́ danifwotsnton jeelobuts kind dek't «Bak'ets kimone» bí et, boowere amoosh botuu.
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
23 Aatsk'ari abaatse jookdek't bo kimfere Iyesus tokrb́gutsi, manoor kup' eguraho aats k'armanatse tuub́wts, atsonwere jelbuts s'enfere b́waare shatbowtsi.
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
24 B́ danifwotswere, «Age danifono! danifono! s'uuroone!» eton Iyesusi tuzbodek'i. Bíwere manoor tuut jongonat angnon giwu wutsts aatso b́ hadi, jongonat angi eenon giwuts aatso manoor need' bowutsi, manye il jamkeewo ayidek' s'ik etb́wutsi.
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
25 Maniye il Iyesus b́ danifwotssh, «Aawne it amantsoni?» bí et. Boomó ayidek't adt shatt, boatsatsewo, «Jongonat angi eenon giwuts aatsonor ale bíaliri, boowere bíshe boaleyiri, ashaan kone bí?» bo et.
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
26 Aats k'aro kimt Geliliye bak'etse fa'a Gergesenoni am bobodi,
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
27 Iyesus jelbutse dats b́ oot'tsok'on fo'erawo bíatsots s'eents ash iko kitotse kesht bín gonkb́dek'i, ashman araatson b́ beyihakon aydúro teshka, b́befonwere doow doowi beyoka bako mootsali,
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
28 Iyesusi b́ bek'tsok'on b́ kuhi, Iyesus shinatsowere dats diht b́k'aaro eenshdek't, «Nee jamoniyere damb bogts Ik'o naay Iyesuso, ti atse eege ndetsi? oona neesha taan gondo bek'shk'aye, » bí et.
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
29 Man bí'etwere Iyesus kim shayirmansh asho atsotse b́keshetwok'o bí azaztsotsna. Maniye shinon kim shayironwere ashmanatse ayota b́ tuufo, muk'onat habliyon tifderni kotefo, ernmó habliyono b́k'ut'fo, muk'ono b́titsfoni. Fo'erawonwere bín joohde'er woruwotsa b́ damfo.
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 Iyesuswere «N shúútso kone?» ett bí aati, bíwere ay fo'erawwots bí'ats oot'dek't́ b́teshtsotse «T shúútso Legiyoniye» ett bíaaniy.
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
31 Manoor fo'erawonwere «Oona neesha ayidek't dashan gop'ts gop'ots noon damik'aye» eton bín bok'oni. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
32 Gohi gúúratse jiniru guritsi s'eeno fa'e b́tesh, fo'erawotswere, «Guritswotsits nokindish noosh eekowe» ett Iyesusi bok'oni, bí were boosh «Kindwere» bí eti.
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
33 Mann fo'erawwots ashmanitse kesht Guritswotsts bokindí, Guritswots gohatse t'olefere bo'ot', aats k'arots kindt limbowtsi.
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
34 Gurits jinirwotswere wottsman bobek'tsok'on shatoon k'azbowos'i kit kitonat gál gáltse keewman shishiy.
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
35 Ash ashuwotswere wotts keewman s'ilosh bo maa mootse kesht Iyesus maants boweyi, fo'erawwots bíatsotse keshts ashonwere bíatso dandek't taho tahdek't Iyesus tufishirotse b́ befere bek't shatbowts.
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Áawon bek'tswotswere fo'erawwotsn detseyat teshts ashman awuk'on b́kashtsok'o bokeewi.
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
37 Maniye il Gergesenon dats ash jamwots Iyesus bo datsatse k'aybíametwok'o bok'oni. Man bo etirwere ayi dek't shat t botehstsotsna, mansh Iyesus jlbots kínd dek't b́ waats datsomand aanat k'azbíami.
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
38 Fo'erawo bíatsotse keshts ashman Iyesussh «Oona neesha n shuutso sha'ona, » ett b́k'on. Iyesusmó hank'o ett jami b́k'ri.
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
39 «N galomand amr Ik'o neesh b́ k'alts jamo keewwe» ashmanwere Iyesus bísh b́k'alts keewi eenman kit jamotse keewfere bí ami.
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
40 Ash jamo bí b́kotirwotse Iyesus aanat b́waatsok'on jametso gene'ona bín bodek'i.
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41 Manoor Ayhudi Ik' k'oni maatse naash wottso Iya'irosi eteets asho b́waeyi, Iyesus tufi shirots diht, «Oona neesha t gal wowe, » ett b́k'oni.
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42 Han bí'etirwe tatse git nat wottsu b́ na'a ik s'uzu shodat k'irosh biettsotsna. Iyesus bínton towat bíamfere b́shutsatse bín shoydek't amiru ash ay boatsatseya bo gifniyfera botesh.
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
43 Mááts iku tatse git nat jamo s'atso kud'at need'o b́k'aye ayi dek'at kic'iru fa'a btesh, b detsts gizo jamo atetswotssh im ishat boyitse konwor bin kashiyo falratse.
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
44 Biwere Iyesus maants wáat b́shutsatse bíyok t'iinat b́ shemi jilo b t'awi, manoor b s'atsi kuud'o ned'b́wts.
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
45 Iyesuwere «Kone tiats bodtsoni?» ett bí aati. Jametswots «Noo niats boratsonee» boeti, P'et'roswere «Danifono, ash asho neen gifnit nshuutso b́ sha'efere bek'fetsatniya kone tiats bodi nietiri?» bíet.
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
46 Iyesusmó «Ango ti atsotse b́keshtsok'o tdantsotse arikon ash iko tiats bodre, » bí et.
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
47 Máátsmanwere ááshar b oorerawok'o bdantsok'on k'ewefetsat Iyesus maants waat b́tufishirots b dih, maniye il eegosh bín bt'awitsok'onat manoor bkashtsok'o ash jami shinatse kish b́ keewi.
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
48 Iyesuswere «T ni'e, n aman amano neen kashire, jamon amee!» bí et.
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
49 Iyesus man keewoke b́ befere ash iko ayhudiyots Ik' k'oni maa naasho mootse kesht «N na'ú k'irgutseraniye, eshe danifo datsmec'ro shambik'aye!» bí et.
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
50 Iyesusmó han shisht Iya'irossh, «Shenono shatk'aye, amanowe bako, n na'ú kashitwaniye, » bíet.
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
51 Iyesus Iya'iros mook b́bodtsok'on P'et'rosiye, Yohansiye, Yak'obiye, na'ú nihnat indna boko k'osho konwor bínton gitsomaand b́ kindrawok'owa bí eti.
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
52 Manokno fa'a ash jamwots na'ú jangosh eepfetst, indowe indowe boetfera botesh. Iyesusmó, «Eepk'ayere, na'ú tokra btokri bako k'irratsaniye, » bí et.
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
53 Boomó na'ú bk'irtsok'o bo dantsotse bo jamets bíatsa bomis'i.
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
54 Iyesus na'ú kisho dets dek't, «T ni'e, tuuwe!» bí et.
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55 Bíwere b kasho bíatsots bí'aanere manoor jobk' etaat b tuwi, Iyesuswere «Bmetwo bísh imere!» ett b́ keewi.
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56 Na'ú nihonat indun ayidek't bo adi, bímó wotts jamo konshor bo kewrawok'owa ett boosh b́keewi.
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< Luk'as Dooshishiyo 8 >