< Luk'as Dooshishiyo 5 >

1 Ik aaw Iyesus Genseret' aats k'ari gúratse need' dek't b́ befere ay ashuwots b́ maants t'int Ik'i aap'tso k'ebosh bo gifniyefere bo teshi.
Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
2 Bí aats k'ari gúrats t'iindek't need'iru jelb gitwotsi bek'b́k'ri, mus' detsirwotsmó jelbwotsitse kesht bo mus'i kambwotsi bo mashfera botesh.
sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
3 Iyesus jelbwotsitsi iku, Simoonk wottsuts b́ kindi. Simonshowere «Jelbani datsatse aats k'aromaants aab taash t'intswe» bí et. Maniye okoon jelbú'ats bedek't ash asho b́ daniyiri b́ tesh.
Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
4 B́ keewrwo b́ ishyakon Sim'onsh, «Jelbu ay dek't k'arts aats k'aromaants wokide'er neenat n tohuwotsn mus' detsosh juwore, » b́ et.
Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
5 Sim'onwere «Danifono! t'ú jamo maawron gatsaat eegor deshatsone, nee ni'etihakonmó, hambe! mus'i kambo shap'etwone, » bí et.
Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
6 Mus'i kambman bo shap'tsok'on kambo b́ gad'efetso weeralo ayts mus'o detsbodek'i.
Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
7 Mansh k'osh jelbutse fa'a bo tohuwotsi kolon waar boosh geetso bo dabitwok'o bo s'eeǵ, boowere waat git jelbuwots limosh muk'i boborfetsosh mus'on s'eents bok'r.
Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
8 Simon P'et'ros man bek'b́k'rtsok'on Iyesus shinats tuk'umalgutsat, «Doonzono, Taa morretsk t wottsotse t maants t'ink'aye!» bí et.
Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
9 Han bíettsonwere bínat bínton teshts b́ tohjamwots bo detsts mus'i aytsatse tuutson ayidek't adt boteshtsotsna.
Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
10 Mank'o Sim'on tooh wottswots Zebdiwos nanawots Yak'obnat Yohansń adtni botesh. Iyesus Simonsh «Shenono shatk'aye, Haniyehakon ash detsetwo wotitune» bí et.
Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
11 Bowere jelbuwotsi aats gúúrats bot'intsi hakon jam keewo k'azk'rat Iyesus shuuts shoydek't botuwi.
Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
12 Ik aaw Iyesus kit ikutse b́befere bíatso een shodon detsetso, eenshodonwere bí ats jamats keshutstso ash iko b́ maants b́ waa, Iyesusi b́ bek'ktsok'on b́ baron datsats gúp'gup'dek't t doonzo «Ni eekiyal taan s'ayintso falfne, » et bín b́ k'oni.
Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
13 Iyesuswere b́ kisho jargdek' bín shuu'at «Eekere! s'ayine!» bí et. Ashmanwere manoor b́ een shodatse s'ayin b́wutsi.
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
14 Manats dabt hank'o ett bí azazi «Keewan konshor nkewrawok'owa, ernmó niamtsok'on n tooko kahniwotssh kitswe, ash jamosh gaw b́wotitwok'owa n s'ayintsi jango Muse b́ azaztso woshoono t'intswe.»
Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
15 Iyesus shútso iki k'oshortsoniyere bogo shiye b́guuts, ay ashuwotswere b́keewo k'ebonat boshodotse kashosh geeyat bo kakuwefo.
Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
16 Bímó ash aalok k'ayamrni Ik'o b́ k'onfo.
Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
17 Ik aaw Iyesus daniyoke b́befere ferisawi eteetswotsnat Muse nemo danifwotsn b́ganoke bedek'tni bo tesh, bo Gelilnat Yihud gál jamotse Iyerusalem kitotsnowere watswotsu fa'ano botesh. Iyesus shodetswotsi b́ kashiru doonzo ango bíntoni b́tesh.
Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
18 Ash dúr iko es'oń kur dek'ts ash ashuwots Iyesusmaants dek't bowaa, Iyesus bítse b́ beyiru moots kindsh de'er b́shinats beezo geyatni bo tesh,
Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
19 Ernmó asho bí'aytsatse tuutson durman moots kindsho bomaaw, mansh máá tookats dek' bokesh, máá tokono wogdek't máá maac'ots bí'es'onton Iyesus shinats orshdek't gedebok'ri.
Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
20 Iyesuswere bo aman amano b́bek'tsok'on durosh, «Ashono neena! n morro niatse sholbazere, » bí et.
Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
21 Nem danifuwotsnat ferisawino etefwotsn «Kone bíwo Ik'o c'ashirwani? Ash morro oorowe etosh falitwo Ik'oniye okoon k'osho kone fa'oni?» ett bo gitsotse bo gawfera botesh.
Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
22 Iyesuswere bo bogawirman dank'rat boosh hank'o bíet, «It nibotse eegoshe hank'o it gawiri?
Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
23 B́woteferemó ‹N morro neesh oorowe› etonat, ‹Tuur amee!› etotse aaw ketefa?
Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
24 Ernmó ash na'o datsatse morro oorowe etosh alo b́detstsok'o dano itsh geyife» ett ash durmansh, «Ashono neena tuuwe, ni es'o kur de'er n galomand amee!» bí eti.
Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
25 Dúronwere manoor ash ashuwots shinatse tuut, bíats k'eedek't b́teshts es'o kurdek't, Ik'o údefere b́ galomand bí ami.
Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
26 Manoke fa'a ash jamwotswere ayidek't adfetst, shatoon «Hambets adits keewo bek'rone, » etfetst Ik'o bo údi.
Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
27 Maniyere il Iyesus manoke kesht bíamfere Lewi eteetso t'ilish ko'ifo t'ilish b́dek'foke b́befere bek'krat «T shuutso wowe» bí et.
Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
28 Lewi were jobk' ett jamó k'azk'rat b́ shuutso bíami.
Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
29 Maniye il Lewi b́mootse Iyesus mangosha ett een wotts móónat úshon k'aniyi b́k'ri, b́ k'anits móónat úshono t'ilish kakuf ayuwotsnat k'oshwotsu ay ash ashuwotsu datseyatni botesh.
Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
30 Ferisawi eteefwotsnat bo jir wotts nem danifwots «T'ilish ko'ifwotsntonat morrotswotsnton maat b́ úshiri eegoshe?» ett Iyesus danifuwots aats bo mumund.
Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
31 Iyesus hank'o et boosh bí'anyi, «Shodtswotssha bako jeenwotssh atetso geyiratse,
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
32 Taa t wáá morretswots naandrone bo etetwok'o s'eegosha bako kááwwotsi s'egoshaliye.»
Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
33 Ik ik ashuwots Iyesussh, «Yohansnat ferisawiwotsn bo danifwots ayoto s'oomefno, Ik'ono k'onfnere, n danifwots jam aawo máát bo'úshir eegoshe?» ett bín boaati.
Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
34 Iyesuswere hank'o ett boosh bí aani, «Guuyo bonton b́befere guuy jishfwots bo s'oomo boosh geyitwe etatnya it gawiri?
Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
35 Ernmó guuyo booke k'a'údek'et aawo weetwe, manoor s'oomitúne.»
Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
36 Manatse tuut Iyesus jewrdek' boosh ik keewo b́keewi, «Shemi handri but'o shemi nataats shipfo konwor aaliye, mank'o b́k'aliyalmó shemi handro gad'ni b́k'riti, but'i handronwere shemi natosh woteratse.
Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
37 Mank'o weyni biri arwi natots weyni biri handro gas'fo aaliye, gas'eyalmó weyni biri handrman aruman t'up'inibk'riti, weyni birmanwere kud'ni b́gutsiti, arwonwere finats jinatse.
Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
38 Mansh weyni handr biro arwi handrots gaas'o geyife,
A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
39 Weyni biri kats úshtso weyni biri beno úsho geeratse, ‹Ja'atso weyni biri katso k'anefe, › bí eteti.»
Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”

< Luk'as Dooshishiyo 5 >