< Luk'as Dooshishiyo 16 >

1 Ando aani Iyesus b́ danirwotssh hank'o bíeti, «Gaalets ash iko b́ mootse b́ detsts giz jamo bísh k'eezitu jints iko detsfe b́tesh. Ashuwots ‹N meyitsi jintsan n gizo bad'iye b́ badiyri› ett gaaltsmansh bo numi.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Galetsmanwere jints man s'egiit ‹N jangosh t shishiruwan eebi b́naroni? Haniye okoon t mootse jints wotosh n falrawotse jinosh n dek'ts t gizonat k'ac'on taash aab t'ntsuwe› bíet.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Jintsmanwere bí nibots hank'o ett b́ gawi, ‹aak'o t k'ale k'una k'aniti taasha? Goshosho ango deshatse, falratse, k'onoshowere taane b́ jiitsiti,
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Bete! taa t k'alituwo danfee, t jinf finanatse taan gishewor, bo moots taan bezit jaguwotsi kishde'na.›
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 «Mann b́doonzatse giz gushts jamwotsi ik ikon s'egdekt, shintsosh ‹T doonzsh n dashetuwo gusho ambtse ni atse fa'oni?› ett bíaati.
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Bíwere ‹Bal kor zeyito gusho tiatse fa'e› bí et, jintsmanwere, ‹N faramtso wuliyo hambe kaari waa bede' balk'ats kora err guud'e› bíet.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Gitlono s'eegdek't, ‹ni'atse fa'o gusho ambtse?› bí et. Bí were ‹Bal arw sndeye tiatse fa'oni› ett bíaaniy. Jints manuwere ‹Hambe nfaramats wuliyoni! habi gita err guud'e› bí et.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 B́ doonzwere amaneraw jintsman s'eko bek't bín b́údi. Manuwere Ik'i ashuwotsiyere datsatsi ashuwots bo datsatsi beyosh s'ek bowotoniye b́kitsiri. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 «Manshe datsanatsi gondon ko'iyets gizone jago kishde'ere etiruwe itsha, man it k'aliyale it gizo b́ s'uure kish basho it oror it jag manots dúre dúrosh bo beyiru mootse iten dek'etúne. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 Muk' keewwatse amanets asho een keewatsnowere amaneke b́wotiti, múk' keewatse amanerawonwere een keewatse amaneratse.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Eshe datsnatsi gaalo k'eezosh amaneratste wotiyal arik wotts gaalatsnmo kone amanar itsh imeti?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Ando k'osh ash gizatse amaneratste wotiyalmó itsh wotituwo detso kone itsh imeti?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 «Ash iko iknon git doonzwotssh keeweyo falratse, man b́wotiyalmo, iko shid'r ikoni b́shuneti, iko mangiyir iko gac'ituwe, mank'o Ik'onat gizonsh keeweyo falratste.»
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Ferisawiya eteefuwots giz shunk bowottsotse, Iyesus keewutsman shisht bí keewo bogac'i.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Bímó hank'wa boosh bíet, «It it tooko ash shinatse kááw it wottsok'owa it ariyri, Ik'onmó it nibitstso danfee, ash shinatse mang detsts araat be'eyiruwo, Ik'i shinatse shit'eke.»
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Iyesus b́ keewmaanats dabt hank'o bíet, Nemonat nebiyiwots mas'afwots Gupfo Yohansok b́borfetsosh keewefera botesh, maniye hakono keeweyiruwo Ik'i mengsti misiraci jange, ash jamonwere mengst manits kindosh kup'at b́ finiri.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Wotowa eree, Muse nemotse dab k'op' iku b t'afoniyere daronat datson bo besho ketefe.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 «B́ máátsu fakshr k'osh maatsu dek'etuw jamo gobetsiye. mank'o b́ kenihatse faksheets maatsu dek'etuwo gobetsi bwotiti.»
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Manats dabt Iyesus hank'o etre, «Gizi shaawon keewets tahi biro tah dek'ts gaalets iko fa'e b́tesh, bíwere aaw aawon beyi sheengo b́befoni.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Bíats jamó gaawu wottso Alazari eteetso t'oowo ando gaaletsman máá fengeshatse b́k'eefoni,
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 T'owmanwere, gaaletsman mishi maratse fed'iru mishi fed'man moosh b́joolfo, kanwotswere waar b́ gawo bolep'efoni.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 «Maniyehako t'owman k'irb́wutsi, melakiwotswere Abraham ganok dek't boami, ando gaaletsman b́ k'irre dukeyi.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 Siolitsnowere b́ kic'efere, b́ tooko dambaan kááwdek't́ b́s'ilfere Abrahamnat b́ ganoke fa'o Alazari wokoon b́k'b́k'ri. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 B́ k'áárono eenshdek't hank'owa bíet, ‹Niho Abrahamo! oona neesha! taash maac'o keewowe! taw lalwanitsne aydek'at tkic'iruwotsene b́ kishi jaabo aatsots gufde'er ti albero bíak'itwok'o Alazari tmaants woshdyiwe!›
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 «Abrahammó hank'owa bísh bíet, ‹T naayo, nee datsatse n kashon n beets dúron ay sheeng beyo daatsat n gene'útsok'o gawude'e, Alazarmo gond bek'owotse b́teshi, manshe hanoke bí and b́ genee'úwor nemon n kic'iri.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Jamanatsnmó itnat noon dagotse gohi eeno fa'ee, mansh nomande it maants, it maantse nomand kímo falituwo konuwor aaliye.›
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Galetsonwere hank'o bíet, Nihono, bere oona Alazari tnihi mook n woshituwok'o neen k'oniruwe,
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Oke uts eshuwo detsfe, ando manots kic'anok kindosh bowarawok'o amr boosh keewwe.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Abrahammo ‹Musenat nebiyiwots mas'afwots boosh fa'ane, boon k'ewune› bí eti.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Ash gaaletsmanuwere ‹Woteratse! niho Abrahamo, ik asho k'irotse tuur amr b́keewink'e goyinar nandrone etank'ne› bí et.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Abrahamuwere ‹Musenat nebiywots mas'fwots bo etiruwo k'ewatsno wotiyalmá ik asho k'irotse tuur b́keewiyalor amaneratsne› bí eti.»
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Luk'as Dooshishiyo 16 >