< Ludi 4 >

1 Boua: se e sia: sa: imusa: gilisibi sogebi amoga asili amola logo gadenene amogai esalu. Amogai esaloba amola Ilimelege ea gadenene fi dunu (bu bidi lasu fi dunu ilia da sia: su - da: i sia: da ‘kinsman-redeemer) amo mafiadalebe ba: i. Amola Boua: se ea e wele sia: i, “Na na: iyado! Di fila misa. Na da sia: fonobahadi sia: mu gala.” Amalalu, e da misini fi.
Ana cikin haka Bowaz ya haura zuwa ƙofar gari ya tafi ya zauna a can. Sa’ad da dangi mai fansan da ya yi zance ya iso, Bowaz ya ce, “Zo nan abokina ka zauna.” Saboda haka ya ratso ya zauna.
2 Amanoba, Boua: se e bu bidi lasu dunu amo e da musa: sia: i ema amane sia: i, “Di gui fila misa.” Amanoba, e da misini bulagi.
Bowaz kuwa ya kira dattawa guda goma na garin ya ce, “Ku zauna a nan,” suka kuwa zauna.
3 Amalalu, Boua: se da moilai ouligisu dunu nabuane lale, Ilimelege ea bu bidi lasu fi dunu ema amane sia: i, “Na: ioumi da waha Moua: be soge yolesili, misi dagoi. E da ania sosogo fi dunu Ilimelege amo ea soge bidi lamu hanai galebe.
Sa’an nan ya ce wa dangin nan mai fansa, “Na’omi, wadda ta dawo daga Mowab, tana so ta sayar da filin da yake na ɗan’uwanmu Elimelek.
4 Amaiba: le, na dima sia: be goea, be di hanai galea, goe soge di lama. Fada: i dunu nabuane agoane ilia dia sia: nabima: ne sia: ma. Be higa: i galea amo higa: i fawane sia: ma. Bai di da hanai galea, di da lamu defele gala. Be dia higasea, na da lamu defele gala.” Ilimelege ea bu bidi lasu fi dunu e da amane sia: i, “Na da lamu!”
Na ga ya kamata in jawo hankalinka ga batun in kuma ba da shawara ka saye shi a gaban waɗannan da suke zazzaune a nan da kuma a gaban dattawan jama’a. In kana so ka fanshe shi, to, sai ka yi. Amma in ba za ka yi ba, sai ka faɗa mini, don in sani. Gama babu wani mai izinin yin haka sai kai, ni ne kuwa na biye.” Sai ya ce, “Zan fansa.”
5 Boua: se e amane sia: i;, “Defeadafa! Be dia Na: ioumi ea soge lasea, di da Ludi (Moua: be uda didalo) amola bidiga lasa. Amasea, amo soge da bogoi ea sosogo fi amo ganodini dialumu.
Sa’an nan Bowaz ya ce, “A ranar da ka saya filin daga Na’omi da kuma daga Rut mutuniyar Mowab, ka sayi gwauruwar marigayin nan, domin ka riƙe sunan marigayin da kuma kayansa.”
6 Amanoba, bu bidi lasu fi dunu da amane sia: i, “Amai galea, na amola soge agoe bidiga lamu, be amo da agoane, na mano ilia soge hame galumu. Amaiba: le dia lama. Be Na da bu hame lamu.”
Da jin haka, sai dangin nan mai fansa ya ce, “To, ba zan iya fanshe shi ba don kada in yi wa nawa mallakar rauni. Za ka iya fanshe shi wa kanka. Ni dai ba zan iya ba.”
7 Amo esoha ilia da hou agoane hamosu. Isala: ili ilia sia: sa: imusa: o bu afadenemusa: ilia amola da hou agoane hamosu. Dunu afae da ea emo salasu gisa: le, dunu eno igili iasu. Amo hou da Isala: ili fi dunu ilia hou. Ilia da bidi lasu hou ilegema: ne agoane hamosu.
(To, a kwanakin can a Isra’ila, domin a tabbatar da fansa da kuma musayar da mallaka, mutum zai cire takalminsa ya ba wa ɗayan. Wannan ita ce hanyar tabbatar da al’amarin a hukumance a cikin Isra’ila.)
8 Amabeba: le, amola Ilimilege ea bu bidi lasu fi dunu da Boua: se ema amane sia: i, “Di bidiga lama!” E da ea emo salasu gisa: le amola Boua: sema i.
Saboda haka dangin nan mai fansa ya ce wa Bowaz, “Saye shi wa kanka.” Sai ya cire takalminsa.
9 Amalalu, Boua: se e dunu fada: i ilima amola oda esalebe dunu ilima amane adoi, “Dilia huluane ba: ma! Amola waha da na Na: ioumi ea soge amo Ilimelege amola ea mano Gilione amola Malone ilia soge, amo na bidiga lai dagoi.
Sa’an nan Bowaz ya yi shela wa dattawa da kuma dukan mutane, “A yau ku ne shaidu cewa na saya daga Na’omi dukan mallakar Elimelek, Kiliyon da kuma Malon.
10 Amola na da sia: fonobahadi sia: mu gala. Na agoane dawa: Ludi e da na uda esalumu da defea. Ludi amo uda da Moua: be dunu fi amola Malone ea lai galu, be Malone e bogobeba: le yolesi. Na da Ludi lamu hanai galebe, amola Malone ea sosogo fi da ea soge gaguiwane dialumu. Amola egaga fi da ea fidafa amola ea moilaidafa amo ganodini fifi lamu. Amola amo hou hahamoi amo dili huluane ba: i ama.
Na kuma ɗauki Rut mutuniyar Mowab, gwauruwar Malon a matsayin matata domin sunan mamaci da kuma mallakarsa yă ci gaba, domin kada sunansa yă ɓace daga cikin iyali ko daga tarihin gari. A yau ku ne shaidu!”
11 Dunu huluane ilia amane sia: i, “Defea! Amo ilegele hou ninia da ba: i dagoi.” Amola fada: i dunu huluane da amane sia: i, “Goe uda waha dia diasu ganodini misi, amo da Hina Gode amo Hi fawane da La: isele amola Lia elea esoa: fi Isala: ili fi ganodini hamoi defele ema hamomu. Ela da Ya: igobema mano bagohame lai. Ludi da ela defele hamomu da defea. Amola difawane da liligi bagade gagui agoane hamoma. Efala: de fi amo ganodini amola di da Bedeleheme moilai fi ganodini fada: i dunu agoane esaloma.
Sai dattawan da kuma dukan waɗanda suke a ƙofar suka ce, “Mu shaidu ne. Bari Ubangiji yă sa macen da take zuwa cikin gidanka ta zama kamar Rahila da Liyatu, waɗanda tare suka gina gidan Isra’ila. Bari ka sami martaba a cikin Efrata ka kuma zama sananne cikin Betlehem.
12 Amola dia sosogo fi da bagadewane heda: mu da defea. Di da amo a: fini didalo lasea, Hina Gode da alima mano bagohame imunu da defea. Amasea, dia sosogo fi da Yuda amola Da: ima elea mano Bilese amo ea sosogo fi hamoi amo defele ba: mu.
Ta wurin’ya’yan da Ubangiji zai ba ka ta wurin wannan mace, bari iyalinka yă zama kamar na Ferez, wanda Tamar ta haifa wa Yahuda.”
13 Amanoba Boua: se ea Ludi lale, ea diasuga oule asi. Be Hina Gode da ema hahawane dogolegele amola asigili hamobeba: le, e abula agui ba: i amola dunu mano lalelegei.
Sai Bowaz ya ɗauki Rut ta kuwa zama matarsa. Sa’an nan ya kwana da ita, Ubangiji kuma ya sa ta yi ciki, ta haifi ɗa.
14 Uda ilia da misini, Na: ioumima amane sia: i, “Hahawane Hina Godema nodoma! E da waha dia aowa lalelegei amo da di ouligima: ne. Amola amo mano da Isala: ili fi amo ganodini gasa bagade esaluma: mu.
Mata suka ce wa Na’omi, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda a wannan rana bai bar ki ba tare da dangi mai fansa ba. Allah yă sa yă zama sananne a dukan Isra’ila!
15 Disoa: ea amola da dima asigisa amola ea dima fidisu hou da dunu mano fesuale gala ilia fidisu hou baligi dagoi. Amola e da wali dima aowa i dagoi. Amo da dia da: i hamobe amo ganodini e da di noga: le ouligimu.”
Zai sabunta rayuwarki yă adana ki a tsufanki. Gama surukarki wadda take ƙaunarki wadda kuma take mafi kyau gare ki fiye da’ya’ya maza bakwai, ta haife shi.”
16 Na: ioumi ea mano amo seba: le, amola noga: le fofoi.
Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
17 Amola uda gadenene fi misini, mano ea dio Oubede asuli. Ilia dunu huluane ilima adoi, “Na: ioumi e da dunu mano lalelegei dagoi!” Amola Oubede da asigilale amola mano ea dio amo Yesi lai. Yesi da Da: ibidi lalelegei.
Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
18 Goe da Bilese ea sosogo fi asili Da: ibidima doaga: i hou. Bilese amo da Heselone ea ada, Heselone e da Lame ea ada, Lame da A: minada: be ea ada, A:minada: be e da Nasone ea ada, Nasone da Sa: lamone ea ada, Sa: lamone da Boua: se ea ada, Oubede da Yesi ea ada, amola Yesi e da Da: ibidi ea ada. Amo fi da amane fifi misi goa. Sia: ama dagoi
Ga asalin zuriyar Ferez. Ferez shi ne mahaifin Hezron,
Hezron ya haifi Ram, Ram ya haifi Amminadab,
Amminadab ya haifi Nashon, Nashon ya haifi Salmon,
Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,
Obed ya haifi Yesse, Yesse kuwa ya haifi Dawuda.

< Ludi 4 >