< Luge 8 >

1 Fa: no hobea, Yesu asili, moilai eno fisili eno doaga: le, agoane asili, Gode Ea Hinadafa Hou Sia: ida: iwane gala olelei. Ea ado ba: su dunu fagoyale gala Ea baligia aligili asi.
Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
2 Uda amola da Ea baligia aligili asi. Amo uda musa: mogili ilia oloi Yesu E uhinisi. Mogili Fio liligi ilia dogo ganodini esalebeba: le, Yesu da fadegale fasi galu. Amo uda ilia dio da Meli (ea dio eno da Ma: gadala) amo ea dogoga Fio liligi fesuale esalu, amo Yesu da fadegale fasi galu.
da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
3 Eno da Youa: na. Egoa dio da Giusa (e da Helode ea diasu ouligisu dunu). Eno da Susa: na amola eno uda bagohame. Ilia da Yesu amola Ea ado ba: su dunu fuligala: musa: asi. Ilia da ilia muni amoga Yesu amola Ea ado ba: su dunu fidi.
Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
4 Dunu bagohame, moilai eno amola moilai eno fisili, Yesuma doaga: i. Dunu bagohamedafa da Ema gilisibiba: le, E da fedege sia: ilima olelei agoane,
Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
5 “Eso afaega, sagai ouligisu dunu da gagoma bugimusa: asi. Hawa: fasilalu, mogili logoga sa: ili, emoga osa: le banenesili, hame dedeboiba: le, sioga na dagoi.
“Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
6 Mogili wadela: i igi magufu da: iya amo osoboga sa: ili, hedolo heda: le, be difi sa: imu hamedeiba: le, amola hano hameba: le, hedolowane bioi.
Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
7 Hawa: mogili da aya: gaga: nomei amola gagalobo sogega sa: ili, heda: le, aya: gaga: nomeiga gigisiba: le, noga: le hame heda: i.
Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
8 Be eno da osobo ida: idafa, amoga sa: ili, heda: le, hawa: afadafa da fage 100 agoane bu legei.” Amalalu, Yesu E amane sia: i, “Ge galea, dilia nabima.”
Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
9 Yesu Ea ado ba: su dunu da Ema amo fedege sia: bai ilima olelema: ne sia: i.
Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
10 Amalalu, E bu adole i, “Gode Ea Hinadafa Hou amo wamolegei dawa: su, Gode da dilima olelesa. Be eno dunu da fedege sia: fawane naba. Amaiba: le, ‘ilia hogolalu hame ba: sa. Ilia da gega naba be hame dawa:’”
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
11 Amo fedege sia: ea bai da agoane diala. Hawa: da Gode Ea Sia:
“Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
12 Hawa: logoga fasi da dunu ilia gega Gode Ea sia: nabi dagoi agoane. Be Sa: ida: ne hedolowane doaga: le, sia: ilia dogo ganodini sali amo bu samogene, ilia da dafawaneyale hame dawa: beba: le, Gode Ea gaga: su hou hame ba: sa.
Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
13 Hawa: magufu osoboga fasi da eno dunu ilia Gode Ea sia: hahawane bagade naba agoane. Be ilia difi sa: imu gogoleiba: le, fonobahadi aligili, ilima dafama: ne ado ba: su hou doaga: sea, hedolowane mugulusa.
Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
14 Mogili da aya: gaga: nomei amola gagalobo sogega fasi da dunu eno ilia naba agoane. Be bu asili, se nabasu amola muni amola hedesu amo osobo bagade hou ilia dogo da amoga gigisiba: le, ilia ha: i manu legei da hame yomu.
Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
15 Be hawa: osobo ida: iwane gala amoga bugi, da dunu ilia Gode Ea sia: nababeba: le, ilia dogo da ida: iwaneba: le, ilia lalegagusa. Amasea, Gode Ea hou mae yolele hamobeba: le, fage ida: iwane legesa.”
Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
16 “Dunu da gamali bugisia, e da ofodoga hame dedebosa, amola hadigi uligima: ne, diaheda: su fafaiha hame wamolegesa. Be amo gamali e da diasuga golili mabe dunu huluane ba: ma: ne, gamali bugisu amo da: iya, hadigi olema: ne ligisisa.
“Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
17 Gode da wamolegei liligi huluane, dunu huluane ba: ma: ne olemu. Amola dedeboi liligi huluane E da hadigiga gaguli misunu.
Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
18 Amaiba: le dawa: iwane nabima. Gagui dunuma, Gode da eno imunu. Be hame gagui dunu adi liligi e da gagui hi dawa: sa, amo Gode da bu samogemu.”
Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
19 Yesu Ea ame amola eyalali da Yesuma doaga: musa: dawa: i. Be dunu bagohame Yesu Ea guba: le aligibiba: le, hamedei galu.
Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
20 Dunu afae da Yesuma amane sia: i, “Dia ame amola dia eyalali dima sia: musa: gadili lelefula.”
Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
21 Be Yesu da bu adole i, “Nowa da Gode Ea sia: nababeba: le, noga: le hamosa, amo ilia da Na ame amola Naeya esala!”
Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
22 Eso enoga, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da dusagai da: iya aligila heda: i. Yesu da ilima amane sia: i, “Hadiga! Ninia waiyabo na: iyado bega: masunu.” Amalalu, asili,
Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
23 Yesu da dusagai ganodini golai. Amalalu, fo gasa bagade misini, hano gafululi, dusagai gigiwigili, hano da a: ina dadafubiba: le, gela sa: imu gadenei ba: i.
Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
24 Amalalu, ado ba: su dunu da Yesuma doaga: le, Ea golai didilisili, Ema amane wele sia: i, “Hina! Hina! Ninia da bogogia: mu galebe!” Yesu da nedigili, fo amola hano gafului amoma gagabole sia: nanu, fo da yolele, hano da bu ida: iwane ba: i.
Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
25 Yesu da ilima amane sia: i, “Dilia dafawaneyale dawa: su hou da habila: ?” Ilia da bagadewane beda: i galu. Fofogadigili, ilia gilisili sia: dasu, “Fo amola hano gafului da Ea sia nababeba: le, goe dunu da nowa dunula: ?”
Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
26 Amalalu, asili, ilia da hano na: iyado bega: doaga: i. Amo soge dio amo Gilasa. Hano na: iyado bega: da Ga: lili soge.
Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
27 Yesu da dusagai fisili, osoboga aligila sa: ili, doulahoasu dunu ea dogo ganodini Fio liligi aligila sa: i, e da Yesuma doaga: i. Eso bagohamewane, e da da: i nabadowane esalu. E diasu ganodini mae golale, bogoi alifaha golasu.
Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
28 E da Yesu ba: beba: le, “a: i” ea gusa: ne, Yesu Ea midadi osoboga gala: lasa: ili, amane wele sia: i, “Yesu! Gode Gadodafa Ea Mano! Di da abuliba: le nama doaga: bela: ? Nama se mae ima!”
Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
29 Yesu da nigima: wadela: i a: silibu, doulasi ea dogo ganodini sali, ilima fadegale fasima: ne sia: i dagoi. (Amo wadela: i a: silibu eso bagohame da dunu ea dogo ganodini ludulalu. Amaiba: le, ilia da amo dunu se iasu diasu ganodini sali. Ea emo amola lobo ilia efega la: gili, be e gasa bagadeba: le, ludubiba: le, efe fili, hedofale fasi. Amalalu, wadela: i a: silibu da dunu ea dogo ganodini nimiwane ludubiba: le, e da dunu hame esalebe sogega hobea: le ahoasu.)
Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
30 Amalalu, Yesu E amane adole ba: i, “Dia dio da nowala: ?” E bu adole i, “Na dio da Wa: i Bagade!” - bai da wadela: i a: silibu bagohame da ea dogo ganodini aligila sa: iba: le.
Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
31 Yesu da ili “Abisi” (wadela: i a: silibu se iasu diasu) amoga mae asunasima: ne, Fio liligi huluane da Yesuma ha: giwane adole ba: i. (Abyssos g12)
Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
32 Goumi la: ididili amoga gebo bagohame ha: i nanebe ba: i. Amalalu, wadela: i a: silibu ilia ha: giwane amane sia: i, “Amo gebo ilia dogo ganodini aligila sa: ima: ne, Dia nini asunasima.” Yesu E da amane hamoma: ne sia: i.
A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
33 Amalalu, wadela: i a: silibu huluane da dunu ea dogoga fadegale fasili, gebo ilia dogo ganodini aligila sa: i. Amalalu, gebo huluane da doulasili, hehenane, gafuluba: le sa: ili, hanoga soagala: le, mogososone gela sa: i.
Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
34 Gebo ouligisu dunu da amo hou ba: beba: le, hobea: le asili, ilia moilai fi amola gadenene fi ilima amo hou olelei.
Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
35 Amalalu, dunu huluane da amo hou ba: musa: , Yesuma doaga: i. Doaga: le, musa: doulasi dunu amo ea dogoga wadela: i a: silibu da fadegale fasi dagoi, e da waha abula ga: le, asigi dawa: su bu ida: iwane hamoi, Yesu Ea emo gadenenewane esalebe ba: i. Ilia da bagadewane beda: i.
Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Dunu da amo hou ba: i, ilia da dunu ea dogo ganodini Fio liligi aligila sa: i, amo ea uhibi hou, ilima olelei dagoi.
Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
37 Amalalu, amo soge fi dunu bagadewane beda: iba: le, Yesu da eno sogega masa: ne sia: i. Amaiba: le, Yesu da eno sogega masusa: , dusagaiga bu fila heda: i.
Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
38 Musa doulasi dunu da Yesuma “Na da ani masa: bela: ?” ha: giwane adole ba: i. Be Yesu da ema mae misa: ne sia: i.
Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
39 Yesu da ema amane sia: i, “Dia moilaiga buhagili, Gode Ea hou ida: iwane dima hamoi, amo dia na: iyado dunuma olelema.” Amalalu, asili, amo dunu da ea moilai ganodini lalu, Yesu Ea ema fidi hou olelelalu.
“Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
40 Yesu da hano bega: doaga: loba, dunu bagohame E doaga: ma: ne ouesalebe ba: i. Ilia da E hahawane gousa: i.
Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
41 Sinagoge ouligisu hina dunu ea dio amo Ya: ilase, Yesuma misini, doaga: le, osoboga diasa: ili, Yesu da ea diasuga misa: ne ha: giwane sia: i.
Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
42 Idiwi afadafa fawane, e da ode fagoyale lalelegei, amo da bogomuba: le, ea diasuga misa: ne sia: i. Yesu da asili, dunu bagohame la: ididili amola eno la: ididili ilia da Yesu Ea da: i guba: le aligili asi.
domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
43 Uda afae da sigi asi. Amo uda da ode fagoyale gala, ea maga: me udigili asili, manoma legesu amoga uhimu da hamedei galu. E da uhima: ne, manoma legesu dunuma ea muni huluane i dagoi, be hamedei.
A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
44 E da Yesuma guba: le aligisu ganodini ahoanu, Ea abula fe fawane digili ba: beba: le, ea maga: me logo hedolodafa hedofai dagoi ba: i.
Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
45 Amalalu, Yesu E amane sia: i, “Nowa da Na digili ba: bela: ?” Dunu huluane da amane sia: i, “Na hame!” Bida e amane sia: i, “Hina! Dunu osia: i da dia da: i guba: le aligi diala.”
Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
46 Be Yesu da bu adole i, “Hame mabu! Dunu afae da Na digili ba: i dagoi. Na da: i amoga gasa bagade da gadili asi dagoi, Na dawa: !”
Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
47 Amalalu, uda da ea hou da wamolegemu hamedei ba: loba, yaguguiwane misini, osoboga diasa: ili, dunu huluane ba: ma: ne, ea digili ba: i hou ea bai, amola e uhi hou olelei.
Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
48 Yesu da ema amane sia: i, “Na diwi! Di da dia dogo ganodini dafawaneyale dawa: beba: le uhi dagoi. Hahawane masa!”
Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
49 E sia: nanoba, Ya: ilase ea diasu fi dunu da ilima doaga: le, Ya: ilasema amane sia: i, “Didiwi da bogoi dagoi. Hamedeiba: le, Olelesu dunu mae misa: ne sia: ma!”
Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
50 Be amo sia: nababeba: le, Yesu da Ya: ilasema amane sia: i, “Mae beda: ma! Di da dafawaneyale dawa: beba: le fawane, didiwi uhibi ba: mu!”
Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
51 Diasuga doaga: loba, Yesu da dunu huluane diasu ganodini mae misa: ne sia: i. Be Bida, Yone, Ya: mese, amola uda mano ea eda amola eme, amo fawane ganodini golili misa: ne sia: i.
Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
52 Dunu huluane gilisi da didigia: lebe ba: i. Be Yesu E amane sia: i, “Mae dima! A: fini da hame bogoi. E da udigili golai diala!”
Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
53 Be ilia da Ema oufesega: su. Bai amo mano da bogoidafa ilia dawa: i galu.
Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
54 Be Yesu da amo a: fini lobolele, ema amane sia: i, “Na mano! Di wa: legadoma!”
Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
55 Amalalu, uda mano ea a: silibu da bu hihima didilisili, e hedolodafa uhini wa: legadoi. Yesu da ema ha: i manu ima: ne sia: i.
Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
56 Uda mano ea eda amola eme ela da baligiliwane fofogadigi. Be Yesu da elama amo hou dunu eno ilima mae olelema: ne sia: i.
Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.

< Luge 8 >