< Luge 1 >

1 Amo sia: , na da di Diobalase, dima dedei. Ninima masu hou olelema: ne, dunu bagohame da logo hogoi helele, dedei.
Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
2 Am hou musa: ba: su dunu amola Gode Ea sia: olelesu dunu amo ilia adoi, ilia dedei.
kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
3 Amaiba: le, amo hou ea bai na musa: amola fa: no hogoi helebeba: le, na da sia: moloiwane dima dedemusa: dawa: i galu.
Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
4 Amo hou huluane dia nabi, amo di noga: le dawa: ma: ne, na da amo meloa dedesa.
don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
5 Yudia soge hina bagade dunu, ea dio amo Helode, amo dunu esalebe galu, gobele salasu dunu fi Abaidia amo ganodini, gobele salasu dunu ea dio amo Segalaia esalu. Ea uda ea dio amo Ilisabede. Amo ea fi da Elane gobele salasu fi.
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma’yar zuriyar Haruna ce.
6 Ela da Gode ba: ma: ne, eso huluane hou ida: iwane hamosu. Gode Ea Sema huluane ela nabawane hamosu.
Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
7 Ilisabede da aligimeba: le amola ela da da: i hamoiba: le, ela da mano hame galu.
Sai dai ba su da’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
8 Eso afaega, Abaidia fi ilia Debolo ouligisu hawa: hamonanu. Segalaia da ea ilegei esoha amoga gobele salasu hawa: hamonanu.
Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
9 Gobele salasu hina dunu da ema ilegeiba: le, e da oloda da: iya gabusiga: manoma gobemusa: , Hina Gode Ea Debolo Diasu ganodini golili sa: i.
sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
10 Dunu bagohame da gabusiga: manoma gobele salasu dawa: ma: ne, gadili sia: ne gadosa lelefulu.
Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
11 Amalalu, Gode Ea a: igele dunu misini, gobele salasu oloda ea lobodafa la: didili amoga dafulili lelebe ba: i.
Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
12 Segalaia da a: igele dunu ba: loba, fofogadigili, bagadewane beda: i.
Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
13 Be a: igele da ema amane sia: i, “Segalaia! Di mae beda: ma! Gode da dia sia: ne gadoi nababeba: le, Ilisabede da dunu mano lalelegemu. Ema Yone dio asulima.
Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
14 E da lalelegesea, di da hahawane bagade ba: mu. E lalelegebeba: le, dunu bagohame da nodone sia: mu.
Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
15 E da Hina Gode ba: ma: ne, gasa bagade hamomuyo. E da adini amola wadela: i hano hamedafa manu. E lalelegesea, hedolowane Gode Ea A: silibu amoga ea dogo da nabaiwane ba: mu.
gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
16 Ea sia: nababeba: le, Isala: ili fi dunu bagohame ilia sinidigili, ilia Hina Godema buhagimu.
Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
17 E da Hina Godema bisili masunu. E da Elaidia ea gasa bagade hou agoane hamomuyo. Isala: ili eda amola ilia mano da ea sia: nababeba: le bu gousa: mu. Hame nabasu dunu da moloidafa dawa: su logoga buhagimu. Hina Gode da misunu. Amaiba: le, Yone da Gode Ea fi dunu Ema hahawane gousa: musa: , e da ili momagemu.”
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
18 Segalaia da a: igele dunuma amane sia: i, “Amo sia: da dafawaneyale na da habodane dawa: ma: bela: ? Na amola na uda, ani da da: i hamoi wea!”
Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
19 A: igele da bu adole i, “Na dio da Ga: ibeliele. Na da Gode midadi Ea hawa: hamosa lela. E da amo sia: dima olelema: ne, na asunasi.
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
20 Gode da amo sia: Ea ilegei eso dafawane hamomu. Be amo sia: di da dafawaneyale hame dawa: i. Amaiba: le, di da wali sia: hamedei esalumu. Di da ouiya: le esalu, na dima ilegei sia: i da dafawane doaga: sea fawane bu sia: baoumu.”
Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
21 Amalaloba, gadili esafulu dunu huluane, Segalaia bu misa: ne bagadewane ouesalebeba: le, e da Debolo Diasu ganodini abuliba: le bagadewane esalala: ? ilia agoane dadawa: lalu.
Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
22 E da ganodini ga ahoanebe ba: loba, sia: hamedei ba: beba: le, e da ganodini musa: hame ba: su liligi ba: i, ilia dawa: i galu. Sia: hamedeiba: le, e da ilima ea loboga fawane ado boba: su.
Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
23 Ea Debolo Diasu hawa: hamosu dagoloba, Segalaia da ea diasuga buhagi.
Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
24 Amalalu, fa: no ea uda Ilisabede da abula aguni, oubi biyale gala ea diasu mae fisili, ganodini esalu.
Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
25 E amane sia: i. “Hina Gode da na noga: le fidi. Na da aligimeba: le, gogosia: i, be Hina Gode da na gogosia: i fadegai dagoi.”
Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
26 Ilisabede da abula aguni, oubi gafeyale esaloba, Gode da a: igele dunu Ga: ibeliele amo Ga: lili soge moilai Na: salede, amoma asunasi.
A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
27 Amo moilaiga, a:fini dunuga hamedafa dawa: digi, ea dio amo Meli, esalu. Meli da Yousefe, (Da: ibidi aowa) ema sia: sili esalu. A: igele dunu da amo a: finima sia: musa: misi.
gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
28 Doaga: le, e da Melima amane sia: i, “Olofosu da dima diala! Gode da di noga: le ouligisa! E dima hahawane hou bagade iaha.”
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
29 Amo sia: nababeba: le, Meli da fofogadigili, beda: iwane amo sia: ea bai dawa: lalu.
Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
30 Be a: igele dunu da bu adole i, “Meli! Mae beda: ma! Gode da dima hahawane hamoi dagoi.
Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
31 Di da abula aguni, dunu mano lalelegemu. Di da amo manoma Yesu dio asulimu.
Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
32 E da gasa bagade hamomuyo. E da Gode Gadodafa Ea Egefedafa Dio lamu. Hina Gode da Ema Hina Bagade Hou, Ea siba osobo bagade fi eda Da: ibidi ea hou agoane, Ema imunu.
Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
33 E da eso huluane mae fisili, Ya: igobe egaga fi, ilima Hinawane esalumu. Ea Hinadafa Hou da hamedafa dagomu.” (aiōn g165)
zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.” (aiōn g165)
34 Be Meli da bu adole ba: i, “Abolebela: ? Na da dunu hame fiba: le, na da habodane mano lama: bela: ?”
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
35 A: igele dunu da bu adole i, “Gode Ea A: silibu Hadigidafa da dima misini, di da Gode Ea gasa bagade hou dawa: mu. Amasea, mano dudubu dia hagomo ganodini hamoi da lalelegesea, ilia da Ema Gode Egefedafa dio asulimu.
Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
36 Diaba Ilisabede dawa: ma. E da aligime, amola mano lamu hamedei ilia sia: daha. Be e da wali oubi gafeyale gala abula agui ba: i dagoi.
’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
37 Liligi afae Gode da hahamomu hamedei da hamedafa gala.”
Gama ba abin da zai gagari Allah.”
38 Amalalu, Meli da amane sia: i. “Na da Hina Gode Ea hawa: hamosu a: fini. Dia sia: i defele amo nama doaga: mu da defea.” Amalalu, a:igele dunu da fisili, asi.
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
39 Fonobahadi ouesalu, Meli da ea liligi momagele, moilai amo da Yudia goumi soge ganodini galu amoga asi.
A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
40 Segalaia ea diasuga doaga: le, ganodini golili sa: ili, e da Ilisabede gousa: le nonogoi.
inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
41 Meli ea asigi sia: nababeba: le, mano dudubu Ilisabede ea hagomo ganodini dialu da liligilalebe ba: i. Gode ea A: silibu Hadigidafa da Ilisabede ea dogo nabala misi.
Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
42 Ilisabede da ha: giwane wele sia: i, “Di da eno uda ilia hahawane hou baligi dagoi. Dia mano lalelegemu da hahawane bagade.
Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
43 Na Hina Gode Ea eme nama gousa: la misunu, na da defele hame galebe.
Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
44 Be dia asigi sia: na nababeba: le, mano dudubu na hagomo ganodini diala da hahawaneba: le liligilalebe ba: i.
Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
45 Gode Ea dima sia: i da dafawane ba: mu. Dia amo dafawaneyale dawa: beba: le, di da hahawane bagade uda!”
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
46 Meli e amane sia: i, “Na asigi dawa: su amoga na da Godema nodosa.
Sai Maryamu ta ce, “Raina yana ɗaukaka Ubangiji
47 Gode na Gaga: su Dunu na dawa: beba: le, na a: silibu da hahawane bagade.
ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
48 E da na, Ea fonoboi hawa: hamosu uda dawa: iba: le, na da hahawane bagade. Waha winini dunu huluane da na da hahawane bagade, ilia da sia: mu.
gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa. Daga yanzu nan gaba dukan zamanai za su ce da ni mai albarka,
49 Bai Gasa Bagadedafa Gode da nama gasa bagade hou hamoi dagoiba: le. Gode Ea Dio da Hadigidafa.
gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa, sunansa labudda Mai Tsarki ne.
50 Musa dunu fi bogole, eno fi dialu, dunu fi huluane Ea hou ilia nodone hamosea, ilima E da Ea gogolema: ne olofosu hou olelesa.
Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa, daga zamani zuwa zamani.
51 Ea lobodafa molole, E da gasa fi dunu huluane eno sogega sefasi dagoi.
Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa; ya watsar da waɗanda suke masu girman kai a zurfin tunaninsu.
52 E da gasa fi hina dunu banenesi dagoi. Be hou fonoboi dunu E da gaguia gadoi.
Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu amma ya ɗaukaka ƙasƙantattu.
53 Dunu ha: i ilima E da ha: i manu ida: iwane iasu. Be bagade gagui dunu amo E da da: i nabadowane hamone, sefasi.
Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa amma ya sallami mawadata hannu wofi.
54 Ninia aowalali ilima E da hahawane dogolegele imunusa: sia: beba: le, amo hahawane hou huluane E da hahamoi dagoi. E da Ea hawa: hamosu fi Isala: ili amo fidimusa: misi dagoi.
Ya taimaki bawansa Isra’ila, yana tunawa yă nuna jinƙai
55 E da A: ibalaha: me amola ea fi huluane ilima Ea asigi amola gogolema: ne olofosu hou olelei. Amo hou E da mae fisili, eso huluane hamonanumu.” (aiōn g165)
ga Ibrahim da zuriyarsa har abada, kamar yadda ya faɗa wa kakanninmu.” (aiōn g165)
56 Meli da Ilisabede ea diasuga oubi udianawane ouesalu, ea diasuga buhagi.
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
57 Amalalu, Ilisabede ea mano lamu eso doaga: beba: le, e da dunu mano lalelegei.
Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
58 Ilisabede ea fi amola na: iyado da Hina Gode Ea ema fidisu hou nababeba: le, ilia da huluane gilisili nodoi.
Maƙwabtanta da’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
59 Mano da lalelegele, hi afae aligili, ilia amo mano ea gadofo damuni fasimusa: misi. Ilia ea eda dio (Segalaia) amo ema asulimusa: dawa: i galu.
A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
60 Be ea ame amane sia: i, “Hame mabu! Ninia Yone dio ema asulimu.”
amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
61 Ilia bu adole i, “Abuliga! Dia fi amo ganodini, dunu amo da Yone dio asuli da hamedafa.”
Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
62 Amalalu, ea eda da ema dio asulima: ne, ilia loboga adole ba: i.
Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
63 Amalalu, Segalaia da ilima meloa lale ima: ne ado ba: i. Amoga e amane dedei, “Ea dio da Yone!” Ilia bagadewane fofogadigi.
Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
64 Dedenanu, Segalaia da ea sia: hedolowane bu lale, Godema nodone sia: i.
Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
65 Ilia na: iyado dunu huluane da bagadewane beda: i. Amo mabe hou huluane, Yudia goumi soge ganodini fi esalu dunu da bagadewane sia: dasu.
Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
66 Amo hou nabi dunu huluane dawa: lalu, gilisili sia: dasu, “Amo mano da adi hou hamoma: bela: ?” Bai Hina Gode Ea gasa bagade hou da amo mano fidibiba: le, ilia noga: le ba: i dagoi.
Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
67 Yone ea eda Segalaia da Gode Ea A: silibu Hadigidafa amoga nabaiba: le, Gode Ea sia: ne iasu amane ba: la: lusu sia: i,
Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
68 “Ninia Hina Gode, Isala: ili fi ilia Godema nodone sia: ma! Bai E da Ea fi dunu fidimusa: , amola bu bidi lamusa: misi.
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, domin ya zo ya kuma fanshe mutanensa.
69 E da gasa bagade Gaga: su dunu ninima i. Amo da Ea hawa: hamosu dunu Da: ibidi egaga fi.
Ya tā mana ƙahon ceto a gidan bawansa Dawuda
70 E da hemonega, Ea balofede dunu ilia lafidili amane ilegele sia: i, (aiōn g165)
(yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki), (aiōn g165)
71 ‘Na da dilia ha lai dunu amo ilia dilima mae hasalima: ne, Na da dili gaga: mu.’
cewa zai cece mu daga abokan gābanmu daga kuma hannun dukan waɗanda suke ƙinmu
72 E da ninia aowalali dunu ilima gogolema: ne olofosu hou imunu sia: i. Amola E da Ea sema Gousa: su hamoi amo hame gogolemu sia: i.
don yă nuna jinƙai ga kakanninmu, yă kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Ninia siba eda A: ibalaha: me ema E da sia: dafawane ilegele sia: i,
rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
74 amane, E da ninia ha lai dunu nini mae medoma: ne, E da nini gaga: mu, amola ninia da mae beda: iwane Ea hawa: hamonanuma: ne logo doasima: ne sia: i.
don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu, yă kuma sa mu iya yin masa hidima babu tsoro,
75 Amasea, ninia da Ea midadi hou ida: iwane amola hadigiwane hamosa, fifi ahoanumu.
cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
76 Di, na mano, di da Gode Gadodafa amo Ea balofede dunu amo ea dio lamu. Di da Hina Gode bisili, Ea logo fodomusa: masunu.
“Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki; gama za ka sha gaban Ubangiji don ka shirya masa hanya,
77 Di da Ea dunu fi ilima ilia wadela: i hou gogolema: ne olofomusa: , Gaga: su dunu ilia ba: mu, di da olelemu.
don ka sanar da mutanensa ceto, ta wurin gafarar zunubansu,
78 Ninia Gode da olofoiwane, asigiwane esalebeba: le, Ea Gaga: su hou da hehebolo mabe defele ninima doaga: mu.
saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna, hasken nan na ceto zai ɓullo mana daga sama,
79 Amo hadigi da Hebene amoga misini, dunu fi amo da gasi ganodini amola bogosu baba amo ganodini esalebe, ilima hadigimu. Amo hadigi da olofosu logo ninima noga: le olelemu.”
don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu, da kuma cikin inuwar mutuwa, don yă bi da ƙafafunmu a hanyar salama.”
80 Yone da asigilalea, ea da: i amola ea a: silibu da gilisili asigilalu. E da dunu hame esalebe hafoga: i soge amo ganodini esalu, amoganini e da Isala: ili dunu ilima olelemusa: misi.
Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.

< Luge 1 >