< Uruyan Yuhana 5 >

1 Kubi na nyene ucara ulime nlenge na asosin Kutet, kuffa ninyerte kusari kitene nin kades, itursu nin nalap kuzor.
Sa'annan na ga a cikin hannun daman wanda ke zaune a kan kursiyin, na ga littafi wanda ke da rubutu ciki da waje, an kuma hatimce shi da hatimai bakwai.
2 Nyene unnan kadura Kutelle unan likara adin nliru nin liwui kang, “Ghari batin apun kuffa kone na iturse”
Na kuma ga wani kakkarfan mala'ika na shela da murya mai karfi, “Wa ya isa ya bude littafin ya kuma bambare hatimin?”
3 Na umong wa duku kitene kane sa kadas sa nan nya kutyin ule na awasa apuno sa a karanta ba.
Ba wani a sama ko a kasa ko karkashin kasa da ya iya ya bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
4 Meng su kuculu kang bara na iwa se umong ule na abatin apun kuffa sa akaranta kunin ba.
Na yi kuka mai zafi saboda ba wani da ya cancanta da zai bude littafin ko ya karanta abin da ke cikinsa.
5 Bara nani warum nan nya nakune ane worei, “Na uwa su kuculu ba. Yenen! zakki likuran Nyahuda, litino Dauda, nasu unasara, amere batin apun kuffa nin nalop kuzor.”
Amma daya daga cikin dattawan nan ya ce mani, “Kada ka yi kuka. Duba! Zaki na kabilar Yahuza, Tushen Dauda, ya yi nasara. Ya cancanci bude littafin da kuma hatimansa bakwai.”
6 Kiyitik kutet nin kakeke awa nass nan nya nakune, nyene kulara yisin, uwa yene nafo ina mollu. Adinin na wullu kuzor nin niyizi kuzor-ulelere uruhu kuzor un Kutelle ule na ina tu vat inye.
Na ga Dan Rago yana tsaye tsakanin kursiyin da rayayyun halittun nan guda hudu a cikin dattawa. Yana kama da wanda aka kashe. Yana da kafonni bakwai da idanuwa bakwai; wadannan sune ruhohin Allah bakwai da aka aiko zuwa dukan duniya.
7 Ame nya adi yaun kuffe ncara ulime, nlenge na asosin kitene kutet.
Ya tafi ya karbi littafin daga hannun daman wanda ke zaune bisa kursiyin.
8 Kubi na ayauna kuffe, makeke tilai nanas nin nakune akut aba nin nanas tinna inno kutyin nbun kuzara, ko gha min fidowo a kukpanu nazurrfa nin nturari, unere nliran nanit alau.
Lokacin da Dan Ragon ya dauki littafin, rayayyun halittun nan hudu da dattawan nan ashirin da hudu suka fadi har kasa a gaban Dan ragon. Kowannen su na dauke da molo da tasar zinariya cike da kayan kamshi, wadanda kuwa sune addu'o'in masu ba da gaskiya.
9 Inug su avu apese: “Fere batin uyaun kuffa kone nin npunu au nturse. Bara iwa mollufi, nin nmyifere una seru anit vat nakura, tilem, anit, nin nipinpin.
Suka raira sabuwar waka: “Ka cancanta ka dauki littafinka kuma bude hatimansa. Domin an yanka ka, da jininka ka saya wa Allah mutane daga kowacce kabila, harshe, jama'a da al'umma.
10 Una ke nani kipin tigo na priests, isu Kutelle katua, inung ba su tigo nan nya inye.”
Ka maishe su mulki da firistoci su bauta wa Allanmu, kuma za su yi mulki a duniya.”
11 Na nyene nlanza tiwui na nan kadura Kutelle gbardang mine wandi amui amui akalt akut aba nin makeke tilau nan nakune.
Da na duba sai na ji karar mala'iku masu yawa kewaye da kursiyin da rayayyun halitu da kuma dattawa. Jimillarsu ya kai dubbai goma, sau dubbai goma, da dubun dubbai.
12 Ighantina tiwue mi “Unan nbatinu amere kuzara kongo na iboo aseru likara, imon nacara, njinjin, likara, ngongon nin liru.”
Suka tada murya da karfi suka ce, “Macancanci ne Dan Ragon da aka yanka ya karbi iko, wadata, hikima, karfi, girma, daukaka da yabo.”
13 Lanza imon makekeme kitene kani nin kutyin a kurawa kudia nin vat nimon na idi nanya idin bellu udu kiti nle na asosin kitene kutet tigo nin Kukam, liru, uzazunu, ngongon nin likara tigo, sa ligan udu sa ligan.” (aiōn g165)
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn g165)
14 Inawa ntene kawa iworo, “Uso nani!” Akune tunna timuno kutyin itumun-ghe.
Sai rayayyun halittun nan hudu suka ce, “Amin!” dattawan nan kuma suka fadi da fuskokinsu suka yi sujada.

< Uruyan Yuhana 5 >