< Uruyan Yuhana 2 >

1 “Udu kiti ngono kadura Kutelle kilari nlira in Afisawa nyertine: 'Uliru nlenge na a min iyini kuzore ncara ulime me. Ule na adin cinu nan nya tica nla nizinariya kuzore nworo nenge,
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Afisa, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi na wannan wanda yake riƙe da taurari bakwai a hannunsa na dama yana kuma tafiya a tsakanin alkukan fitilu bakwai na zinariya.
2 “Meng yiru imon ile na una suu nin katwaa nijasi fe ayi asheu nin teru kibinai fe, ana fe wa sa uso ligowe nin na nan katwaa kananzang ba, uminin na dumun alenge na idin su inung nono kadura, a na nanere yi ta ba, inanin se nani nin kinuu.
Na san ayyukanka, faman aikinka da daurewarka. Na san cewa ba ka iya haƙuri da mugayen mutane, ka gwada waɗanda suke cewa su manzanni ne, alhali kuwa ba haka ba ne, ka kuwa tarar cewa su na ƙarya ne.
3 Meng yiru nsheu nteru kibinai fe, umini na neo kang bara lisa ning, a na una lanza kudirya ba.
Kai kam ka daure ka kuma jimre da wahala saboda sunana, ba ka kuwa gaji ba.
4 Vat nani ndi nin nimon nivira nin fi, bara na una sun usuu nburnu fe.
Duk da haka ina riƙe da wannan game da kai. Ka watsar da ƙaunarka ta farko.
5 Lizino kiti kanga na una diu ku. Suna kulapi fe usu imon ile na una suzu nin burne. A se na ucino likara li nanza fe ba, in wang dak mba da kalu kuca nle kitene.
Ka tuna da matsayinka a dā kafin ka fāɗi! Ka tuba ka kuma yi ayyukan da ka yi da fari. In ba ka tuba ba, zan zo wajenka in ɗauke wurin ajiye fitilanka daga inda yake.
6 Bara na udi nin lele, udin shina nile imon na an Nikolitiya na su, ile wang na meng nari.
Sai dai kana da wannan abu mai kyau. Ka ƙi ayyukan Nikolaitawa da ni ma nake ƙi.
7 Andi udi nin kutuf, lanza imon ile na Uruhu din bellu nilari nliru Kutelle. Ule na a leo likume mba yinunghe ali kucan lai, ko na kudi kipin tigo Kutelle'.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara, zan ba shi ikon ci daga itacen rai, da yake cikin aljannar Allah.
8 “Udu kitin gono kadura Kutelle kilarin nlira in Sumaniya nyertine: Ulelere uliru nlenge na awa di nburnue nin ni maline, ulenge na awa ku amini na ti ulai tutung:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Simirna, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan da yake na Farko da na Ƙarshe, wanda ya mutu ya kuma sāke tashi da rai.
9 “Meng yiru uniu nin likimon fe. (amma udin nin se), nin wulsu na lenge na idininsu innung a Yahudawari (a na naniere ba, ina dii kilarin nlirun Shaitanghari).
Na san wahalarka da kuma talaucinka, duk da haka kai mai arziki ne! Na san ɓata suna da waɗannan suke yi maka waɗannan da suke cewa su Yahudawa ne alhali kuwa ba haka ba ne, su dai majami’ar Shaiɗan ne.
10 Na iw a lanza fiu nile imon na iba niu mung ba. Yenen! Kugwergenue din cinu u tuu among mine nan nya kilari licin inan dumun minu, iba niu nan nya nayiri li kure. Yitan ni nayi a kone uduru ukul, meng ma ni minu Litappa nlai.
Kada ka ji tsoron wahalar da kake gab da sha. Ina gaya maka, Iblis zai sa waɗansunku a kurkuku don yă gwada ku. Za ku sha tsanani na kwana goma. Ka yi aminci ko da za a kashe ka, ni kuwa zan ba ka rawanin rai.
11 Andi udi nin kutuf, lanza imon ile na Uruhu din belu ninlari nliru Kutell. e Ulenge na aleo likumme na ukul nmba ba seghe ba.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara mutuwa ta biyu ba za tă cuce shi ba ko kaɗan.
12 “Cindu udura nikilisiyan Perigamum nyerte: 'Tuo nye re ttigulan nlengee na adi nin kisangali nlikang nasariaba:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Fergamum, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin wannan wanda yake da takobi mai kaifi biyu.
13 “'Myen yiru kika na usosin ku-kika na lichur nshaitan nnghari. Vat nani umiin lisa nighye parrt, na usuu nntala nni kibinai fye nmi ba, wan nin nya nayirin Antipas iyizin yenu ning, unan liyisin nanya ninghe, nai wa mdu nan ninghe, kikanye na shaitan sosinku.
Na san inda kake da zama, inda Shaiɗan yana da gadon sarautarsa. Duk da haka ka riƙe sunana da gaske. Ba ka yi mūsun bangaskiyarka gare ni ba, har ma a kwanakin Antifas, amintaccen mashaidina, wanda aka kashe a birninku, inda Shaiɗan yake zama.
14 Nya nani ndi ning nimon baat ugan ninf: Udi ning namon na imiin gangan madudurzun Balaam, na awa duro Balak ku a filo kutalan tiru nbun nnonon Isruila, unang sye ilyeu imon nli njuju uhem nna kwu tichil inin su nzemzem nmulsu.
Duk da haka, ina da abubuwa kima game da kai. Kana da mutane a can waɗanda suke riƙe da koyarwar Bala’am, wanda ya koya wa Balak yă ja hankalin Isra’ilawa su yi zunubi ta wurin cin abincin da aka miƙa wa gumaka hadaya, su kuma yi fasikanci.
15 Libau lirumere, i di ning na le wan na imiin gangan madudursuzu na Nikolainiyawa.
Haka ma kana da waɗanda suke riƙe da koyarwar Nikolaitawa.
16 Kwilzinan, nanere! An nanari ba, mba dak nfi dyedei, mba dak nin su likum kitenye minye ning kisangali na ki nuzu nanya nnuu ning.
Saboda haka ka tuba! In ba haka ba, zan zo wajenka ba da daɗewa ba in yaƙe su da takobin bakina.
17 Asa udi nin kutuf, lanza imeile na unangwaru din belu ikilisiyai. Cindu nlengyye na a lyeu, mba nyinghe ummong u manna nau nyeshin, nning ninghye litala libau ning lisa lipesye na i nyertinye kutalye, lisa lo na umon yiru ba nngiwaa unan serye rye yiru.
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi. Duk wanda ya ci nasara zan ba shi kaɗan daga cikin ɓoyayyiyar Manna. Zan kuma ba shi farin dutse tare da sabon suna a rubuce a bisansa, sananne kawai ga mai karɓan dutsen.
18 “Cindu udura ilisiyan Thyatira nyertine: 'Alenge nye rye agwulan Nsaun Kutelleh, ulenge na iyizi mye di fuo lilyem nnla nin nabunu nafuo ikoroishine na, na weltin:
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Tiyatira, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin Ɗan Allah, wanda idanunsa suna kama da harshen wuta wanda kuma ƙafafunsa suna kama da tagullar da aka goge.
19 “'Nyire imoilee na umai ti. Usuu fye nin ntikibinai nin katwa nin terun nkotunu, wan nin nimoile na una worin nsu ikata in cizinue.
Na san ayyukanka, ƙaunarka da bangaskiyarka, hidimarka da daurewarka, kuma cewa kana yin abubuwa a yanzu fiye da abin da ka yi da farko.
20 Nin nyanani ndi nin nimon nnari kitene fye: U yinna nin wani unye Jezebel, na adinsu amye uwa nanan nyenju nimon nchinu. Nnya madursudurzu mye, adin rusuzu a cin nnin isuu nzemnzen nmulsu nin nnli nimonnli nainakwa tichil.
Duk da haka, ina da wannan game da kai. Kana haƙuri da matan nan Yezebel, wadda take kira kanta annabiya. Ta wurin koyarwarta tana ɓad da bayina ga yin fasikanci suka kuma ci abincin da aka miƙa wa gumaka.
21 Nna nnighye kubi a kwilin, na a yinna a kwilin ba a suun nzemzem nye ba.
Na ba ta lokaci tă tuba daga fasikancinta, amma ba ta da niyya.
22 Yenje! Menba filu nnghe unonku ro nkonu, nin na lenge na ichindin nmolsu nanghe cin piru nijasi idya, ankuru na i kwilla nnuzu nimon nsu mye ba.
Don haka zan jefa ta a kan gadon wahala, zan kuma sa waɗanda suke zina da ita, su sha azaba ƙwarai, sai dai in sun tuba daga hanyoyinta.
23 Mbaa dazunu nonomye ikuzu, vat niklisiyai ba nin yinnu ning woru myeri din piziru nibinai nin na nyanti nimon. Mba nnyi vat nlenge na asuu imon ile na unit risuu.
Zan kashe’ya’yanta. Sa’an nan dukan ikkilisiyoyi za su san cewa ni ne mai bincika zukata da tunani, zan kuwa sāka wa kowannenku gwargwadon ayyukansa.
24 Nanyere kagisin minye nnyan Thyatira, cindu vat na lye na isali sa u minnu madursuzu ma nye, inin tani imoile na idinsu muun imon ichancham nshaitan-udu nnghinu ndinsu, 'Na myen ba kwin minu nmong nugetyek ku ba.'
Yanzu, ina ce wa sauranku da kuke a Tiyatira, ku da ba ku riƙe da koyarwarta ba kuma ba ku koyi abin da suke kira zurfafan asiran Shaiɗan, ‘Ba zan ƙara muku wani nauyi ba.
25 Sa isu nnyiziari, uba minuarye part uchicha cin dak nin.
Sai dai ku riƙe abin da kuke da shi har sai na zo.’
26 Ulenge na alyeu nin iye na suu imoilye na myen nsuu cindu liganghe, cindu nghe mba nyi likalin kityenye timinn.
Gare shi wanda ya ci nasara ya kuma aikata nufina har ƙarshe, zan ba shi iko a kan al’ummai.
27 'Amye ba sun tigo kityeneminye nin ncha fikoro, fuo a dul tiwing a baa puchua ni chinchwun.
‘Zai yi mulki a kansu da sandar sarauta ta ƙarfe, zai farfashe su, kamar tukwanen yumɓu’kamar yadda na karɓi iko daga Ubana.
28 Na fuo na nsere kitin Ncif nin, mme wang ba nnighe fibir.
Zan kuma ba shi tauraron asubahi.
29 Asa u di nin kutuf, lanza imoile na unangwaru din bellu Iklisiyai.'
Duk mai kunnen ji, yă ji abin da Ruhu yake faɗa wa ikkilisiyoyi.

< Uruyan Yuhana 2 >