< Uruyan Yuhana 15 >

1 Nming yene nkun kulap kitene kani, kudya nin nimon iziklli: Anankadura kulenlle wa duku lluzur nin nimon kuzu inanzang, ile na inane in lizang (bara na ning ninere tinana nayi Kutelle nkulo).
Sai na ga wata alama cikin sama, babba mai ban mamaki: Akwai mala'iku bakwai rike da annobai bakwai, wadanda sune annobai na karshe domin da su ne fushin Allah zai cika.
2 In wa yene unan ile na i masin fo kurawa kudya in munu nin nla, na i wa yisin ngau kurawa kudiya we ale na ina kata likara finawan tene nin kuyele mye, nin ligang nale na iyisin, nin usamye. I wa mien idowo na Kutelle wa ni nani.
Na ga wani abin da da ya bayyana mai kama da tekun gilashi mai haske garwaye da wuta. Tsaye a gefen tekun sune wadanda suka ci nasara a kan dabban da siffarsa, da kuma lambar da ke wakiltar sunansa. Suna rike da molayen da Allah ya ba su.
3 I wa di na lalin Musa, ku cin Kutelle, nin nalacin Gonee: “Katwa fe ka diya wari nin zikiki, ucif Kutelle, ule na a di tigo vat, tibau kedegen ani nin dert, ugo timin timin nyii.
Suna rera wakar Musa, bawan Allah, da wakar Dan Rago: ''Ayyukan ka manya ne da ban mamaki, Ubangiji Allah, Mai iko duka. Adalci da gaskiya hanyoyinka ne, Sarkin al'ummai.
4 Cilari na a ma lanzu fiyu fe ba, ucif, anin zasu fi li sa fe? Bara na fere cas di lau nmzein vat ba dak ida tumunfi bara na katwa kacime fe iyimo kanin”
Wanene ba zai ji tsoron ka ba, Ubangiji, ya kuma daukaka sunanka? Domin kai kadai ne mai tsarki. Dukan al'ummai za su zo su yi sujada a gabanka domin an bayyana ayyukan ka na adalci.”
5 Banin nile imone in yene, nin kiti kilau vat, kikaa na kutet niyizi iba duku, ki wa pon nan nya kitene kani.
Bayan wadannan abubuwa na duba, kuma aka bude haikalin alfarwar shaida a cikin sama.
6 Nan nya kiti kilau ule anang kadura Kutelle inun kuzur wa nuzu nin nimon inanzan kuzur, iwa shown imon na itene nigure mene.
Daga wuri mafi tsarki mala'iku bakwai masu rike da annobai bakwai suka zo. Suna sanye da tufafi masu tsabta, da lallausar linin mai haske, suna kuma da damarar zinariya a kirjinsu.
7 Umong nan nya nale na iwadi nin laii nan nya nanasse nakpa kuzere kishik ni zenariya na ka wa kullun nin tinana nayi Kutelle ule na adi saligang. (aiōn g165)
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
8 Kiti kilauwe vaat wa kula nin cin nnuzun nruu Kutelle nin nan nya likara mye. Na umon wasa a pira ba andina imon inanzan nono katwaa Kutelle kuzure nkulu ba.
Haikalin ya cika da hayaki daga daukakar Allah da kuma ikonsa. Ba wanda ya iya shigarsa har sai da annoban nan bakwai na mala'ikun nan bakwai suka cika.

< Uruyan Yuhana 15 >