< Ibraniyawa 3 >

1 Bara nani nuwana nilau, anan munu nati nanya nyicillu kitene, yenen Yisa ku, unan kadura nin pirist ule na tiba diu nghe kutyin.
Don haka yanuwana tsarkaka, a bokan kira a samaniya. Yi la'akari da Yesu. wato Manzo da babban firist na shaidar bangaskiyarmu.
2 A wandi nin kirki, kiti Kutelle, ulenge na awa ferenghe, Musa wandi nin kirki kilari Kutelle vat,
Shi amintacce ne na Allah, wanda ya bashi hidima, kamar yadda Musa ya kasance amintacce a gidan Allah.
3 bara iwa yene Yisa katin Musa ku nin ngongon, bara ulengye na ke kilari, akatin kilaree litime.
Gama Yesu ya cancanci daukaka mafi girma fiye da ta Musa. Domin wanda ya gina gida, ya fi gidan nan daukaka.
4 Ko kiyeme kilari unitari na ke kinin, vat ulengye na ana ke imon Kutelle ari.
Gama kowane gida, akwai wanda ya gina shi, amma mai ginin komai shine Allah.
5 Musa fa wadinin kirki nafo kucin kilari Kutelle, vat, a niza uluru umang nimon ulle na iba bellu nin du nbun.
Musa hakika amintaccen bawa ne a gidan Allah, yana ba da shaidar abubuwan da za su faru a nan gaba.
6 Bara Kristi ari udina wari kilari Kutelle, assa timono nin likara uciu kibinayi nin nfo figiri bite kitime.
Amma Almasihu shi Da ne mai mulki a gidan Allah. Mu ne gidansa idan mun rike begenmu da dukkan zuciyarmu.
7 Bara nani, una so nafo na uruhu ulau na bellin “kitimone asa ulanza liwui me,
Saboda haka, kamar yadda Ruhu Mai Tsarki ya fadi: ''Yau, Idan kun ji muryarsa,
8 na uwa ti gbas nin nibinayi mine ba, nafo na an Isiraila nanyan kugbas mine, kubi na iwa dumun nani nanya kusho”.
kada ku taurare zuciyarku kamar yadda 'ya'yan isra'ila suka yi cikin tawaye a lokacin gwaji a jeji.
9 Nanere wandi, kubi na ankah mine wa dumuni kubi na kus akut anas, iwa yene adadu ni nghe,
A lokacin nan ne kakanninku suka yi mani tawaye, ta wurin gwada ni, bayan shekara arba'in suna ganin ayyukana.
10 Bara nani na nwa lanza nmang kuji kone ba, 'nmini wa bellin, ko kome kubi idin lasuzunu nanya ibinai mine, na inug yiru tibau nighe ba.
Saboda haka na yi bakin ciki da wannan tsarar, sai na ce,' Kullum suna yawan bijirewa a zukatansu. Basu san tafarkuna ba.'
11 Udi nafo na nwansu isilin nanya tinana nayi nighe, na iba piru nanya nshinu nighe ba”.
Don haka na yi rantsuwa a cikin fushina, ba za su shiga cikin hutuna ba.”
12 Sun seng, linuana, bara iwa lawa nin nayi ananzang an salin yinnu nanya mine, kibinayi ka naki ba kpilliu minu kiti Kuttele nlai.
Ku yi hankali 'yan'uwa kada a tarar da mummunar zuciya marar bangaskiya a tsakaninku, zuciya wadda ke juyawa daga Allah mai rai.
13 Nin nani tan atimine agang nibinayi ko lome liri, nin ndandaunu nafo na idin yicu kitimone, bara na warum mine was yita gbas bara karusuzo kulapi.
Maimakon haka, ku karfafa juna a kowacce rana, muddun muna cikin wannan rana kada wani cikinku ya taurare zuciyarsa saboda yaudarar zunubi.
14 Bara arike tiso anan munu nati in Kristi, tiwa min uciu nibinayi bite gangang. kiti me unuzun nburne udu imalline.
Gama mun zama abokan aiki da Almasihu, idan mun rike begenmu cikinsa da karfi, daga farko zuwa karshe.
15 Kitene nilele, ina bellin, “kitimone, assa ulatisa liwui me yenje uwati kugbas nin kibinayi fe, nafo na an Isirala was nanya kugbullu”.
Game da wannan, an fadi “Yau idan kun saurari muryarsa, kada ku taurare zuciyarku, kamar a kwanakin tawaye nan.”
16 Ame ghari ule na awa latiza Kutelle asu Kugbullu? na inughere alenge na Musa wa nutun nani nanya Masare?
Su wanene suka ji muryar Allah suka yi tawaye? Ba wadanda Musa ya yi masu jagora daga Masar ba ne?
17 Nin naya ghari Kutelle wa nana ayi udu akus akut anase? Na nin nalelere na iwa su alapi, inughe na abi mine wa nnon nanya kushoe?
Kuma da su wa Allah ya yi fushi shekara arba'in? Ba da wadanda suka yi zunubi ba ne, wadanda gawawwakinsu suka warwatsu a jeji?
18 Udu kiti naya ghari Kutelle wa sillo, na inghe ba piru nanya nnshinu me ba, andi na alenge na isalin ndortu nghe ba?
Da su wa Allah ya rantse ba za su shiga hutunsa ba? In ba wadanda suka yi masa rashin biyayya ba?
19 Tina yene nworu na iwase upiru nanya nshinu me bara usalin nyinnu mine.
Mun kuma gani cewa basu iya shiga hutunsa ba saboda rashin bangaskiyarsu.

< Ibraniyawa 3 >