< Ibraniyawa 12 >

1 Bara nani tunda nati kilin nin gbardang ligozi niyizu inba, nati filin vat nimon igetek ile na iba ti nari tisu kulapi, seng kunodino nari, na tisu ucum nin nshau kibinai ile na ina ceo nbun bite.
Saboda haka, da yake muna kewaye da irin wannan taron shaidu mai girma, sai mu yar da duk abin da yake hana mu da kuma zunubin da yake saurin daure mu, mu kuma yi tseren da aka sa a gabanmu da nacewa.
2 Na ti ceo iyizi bite kitin Yesu, unan kelu nin ti nlau nyinnu sa uyenu bite, ulenge na ulanzu nmang iwa ceo nbun mye, a tere kibinai nin niu, uraini nin nlanzu ncinn, amini wa so ncara uleme kuteet tigo Kutelle.
Bari mu kafa idanunmu a kan Yesu, tushe da kuma kammalar bangaskiyarmu, wanda ya jure kunyar gicciye da aka yi masa, domin ya san cewa daga baya zai yi farin ciki ya yi haka. Yanzu kuma yana zaune a hannun dama na kursiyin Allah.
3 Bara iwa yeneghe ulenge na awa teru kibinai nin nliru unanzang kiti nanan kulapi udu litime, sa nworu uwa dira sa kibinai tifi tenene.
Ku lura da wannan wanda ya jure da irin hamayyan nan daga masu zunubi, don kada ku gaji, har ku fid da zuciya.
4 Fe udak nene usa nari sa usu nnono nin kulapi udu kubi na uba gutunu nmii.
Cikin famanku da zunubi, ba ku yi tsayayya har ga zub da jininku ba tukuna.
5 Fe umini nshawa ukpinu nagang uta munu nafo nono, “gono nigh na uwa yassu uhoro Kutelle ba, sa kidowo kuffi kubi na utana amini nkele fi”
Kun kuma manta da kalmar ƙarfafawan nan da tana ce da ku’ya’ya, “Ɗana kada ka rena horon Ubangiji, kada kuma ka fid da zuciya sa’ad da ya kwaɓe ka,
6 Bara Kutelle din su uhoro nlenge na adinin su mye, akuru a kpizo gono kanga na ki sereghe.
domin Ubangiji yakan hori waɗanda yake ƙauna, yakan kuma hori duk wanda yakan karɓa a matsayin ɗa.”
7 Tere kibinai nin dumunu nafo uhorori, Kutelle din su nin ghinu nafo nono mye, bara kame gonari duku ulenge na ucif mye din sughe uhoro ba?
Ku jimre shan wahala a matsayin horo; Allah yana yi da ku kamar’ya’ya. Gama wane ɗa ne mahaifinsa ba ya horonsa?
8 Bara asa idi sa uhoro, ulenge na vat bite ba se nanye, anug ba lawa nono nihem ana nin mye ba.
In ba a hore ku ba (kowa kuwa yakan sami horo), to, ku shegu ne ba’ya’yan gida ba.
9 Ukpinue ku, tidinin nacif nanya inyulele idin su nari uhro tinani di dortu nani, na tiba durtu ucif bite kang unan nfip nin nlai ya?
Ban da haka ma, dukanmu mun kasance da ubannin jiki waɗanda suka hore mu muka kuma yi musu ladabi. Ashe, bai kamata mu yi wa Uban ruhohinmu biyayya mu kuwa rayu ba!
10 Bara acif bite asa usu nari uhoro kubi baat, nafo na uso nani gegeme, bara Kutelle asa asu nari uhoro tinana yita gegeme, tinan koso nlai ligowe.
Ubanninmu sun hore mu na ɗan lokaci yadda suka ga ya fi kyau; amma Allah yakan hore mu don amfaninmu, domin mu sami rabo cikin tsarkinsa.
11 Na adin lanzu nmang nhoro ba kube ba, bara nani udin konu, vat nin nani udu nbune asa uda nin nsheu, a kiden kiti nalenge na ina dursuzo nani.
Babu horon da yake da daɗi a lokacin da ake yinsa, sai dai zafi. Amma daga baya waɗanda suka horu ta haka sukan sami kwanciyar rai wadda aikin adalci yake bayarwa.
12 Bara nani ghantinan acara mine ale na adira, allung mine na ata yototo, kpinan anin agang tutun.
Saboda haka, sai ku ƙarfafa raunanan hannuwanku da gwiwoyinku marasa ƙarfi!
13 Taan tibau nabunu mine ddrt, bara vat nlenge na adi ugurgu na iwa tighe alasin ba, bara nani ashin.
“Ku shirya hanyoyi marasa gargaɗa saboda ƙafafunku,” don kada guragu su daɗa gurguntawa, sai dai su warke.
14 Suun lisosin lisheu nan nanit vat, ikuru iso lau, twa dira nlau, na bi bayenu ciklare ba.
Ku yi iyakacin ƙoƙari ku yi zaman lafiya da kowa, ku kuma zama masu tsarki; gama in ban da tsarki ba babu wanda zai ga Ubangiji.
15 Suun seghe bara na ina kalla among nanya nse naliheri Kutella ba, nin wonu na iwa so litino ngwagwai nayi na liba bamum tinanzang, nin bunkurunu gbardang.
Ku lura fa kada wani yă kāsa samun alherin Allah, kada kuma wani tushen ɗacin rai yă tsira har yă kawo rikici, yă kuma ƙazantar da mutane da yawa.
16 Suun seghe na iwase unan nzina, sa unan sali ndortu Kutelle nafo Isuwa, ulenge bara imonli awa lewu ugadu ngono nfari.
Ku lura kada wani yă zama mai fasikanci, ko marar tsoron Allah kamar Isuwa, wanda saboda ƙwaryar abinci ɗaya tak ya sayar da gādonsa na ɗan fari.
17 Bara inung yiru nin woro uka kidughe, kubi na awa ti kibinai nworu ase ugadu nmare, iwa nazughe mun, bara na awa se kubi nworu adiu ucife kutyin ba, vat nin woru awa pizuru kang nin nmizin.
Daga baya, kamar yadda kuka sani, sa’ad da ya nemi yă gāji wannan albarka, aka ƙi shi. Bai sami zarafin tuba ba, ko da yake ya nemi albarkan nan da hawaye.
18 Bara na anug wa dak likup na isa idudo, likup nlii nlah, nsirti, bibit nin ngurzunu.
Ba ku zo ga Dutsen Sinai wanda ana iya taɓawa ba, ko ga wuta mai ci sosai, ko ga duhu baƙi ƙirin, ko
19 Na anug wa dak inan pee awulu/Alantun sa tigbulang nanya liwui, na tiba ti alenge na idin latizu linin isu kucikusu, nworu na awa kuru abellin nani ntong tigbulan nlira ba.
ko busar ƙaho, ko ga irin wata murya mai magana da kalmomin da masu jinta suka yi roƙo kada su ƙara ji,
20 Bara na iwanya ilatiza uleli uduka ba, “Assa ko finawa ntene nduldo likuppe, iba filisu fi nin natala.
domin ba su iya jimrewa da abin da aka umarta cewa, “Ko da ma dabba ce ta taɓa dutsen, dole a jajjefe ta da duwatsu.”
21 Bara imon fiu wari wadi na Musa wa woro “meng fiu wadai ntunna nketuzu.
Ganin wannan abu da matuƙar bantsoro yake, har Musa ya ce, “Ina rawar jiki don tsoro.”
22 Nin nani iwa dak litala Nurushalima, nin ndu kagbir Kutelle nlai, Urushalima kitene kani, a nono kadura Kutelle amui likure di nanya nbuki.
Sai dai kun zo ne ga Dutsen Sihiyona, ga Urushalima ta sama, birnin Allah mai rai. Kun zo ga dubu dubban mala’ikun da suke cikin taron farin ciki,
23 Ina ni na dak kiti nzuru vat nono npari na tisaa mine di kitene kani, kiti Kutelle unan nwucu kidegen vat, a udu nfip nanit alau alenge na idi dedei.
kun zo ga ikkilisiyar ɗan fari, waɗanda sunayensu suna a rubuce a sama. Kun zo ga Allah, alƙalin dukan mutane, kun kuma zo ga ruhohin mutane masu adalci da aka mai da su cikakku.
24 Inani na dak kiti Yesu ule na adi kiyitik nalikwali apese, nin nzamunu nmii mongo na midi nliruwe katin unmii Habila.
Kun zo ga Yesu, mai yin sulhu na sabon alkawari, da kuma ga jinin da aka yayyafa wanda yake magana mafi kyau fiye da jinin Habila.
25 Yenjen iwa nari ulenge na adi nliruwe, bara asa na isorto ba kubi na inari ulenge na idin gbaru munu nanya inye, arike kidegen na tiba sortu ba tiwa kpilin nin kidung kiti nlenge na adi kitene kani.
Ku lura fa kada ku ƙi wanda yake magana. Gama in su ba su tsira sa’ad da suka ƙi wanda ya gargaɗe su a wannan duniya ba, to, ƙaƙa mu za mu tsira, in mun ƙi jin wannan da yake yi mana gargaɗi daga Sama?
26 Nkoni kube liwui mye ba zillinu uye, bara nene ame nasu nari alikawali a woro “udak nene meng ba zillinu na uye cas ba, tutun nin kitene kani”.
A lokacin nan muryarsa ta jijjiga duniya, amma yanzu ya yi alkawari cewa, “Har wa yau sau ɗaya tak zan ƙara jijjiga ba duniya kaɗai ba, amma har ma da sammai.”
27 Tigbulang tone “tukunna ukpinne ku” ndursu ukalla nimon ile na idin zilluwe, ilenge imone na ina ke ininin, bara ilenge imone na ina zillin inin ba ilawa ku.
Wannan magana “sau ɗayan nan” sun nuna, kawar da abin da za a iya jijjigawa, wato, ƙirƙiro abubuwa, saboda abubuwan da ba a iya jijjigawa, su kasance.
28 Bara nani, useru kpin tigo kanga na kiwasa kizillino ba, na arike su ugodiya, nin nanya nani ti tumuzun Kutelle nin nyinnu nin fiu a uni ndia.
Saboda haka, da yake muna karɓar mulkin da ba ya jijjiguwa, sai mu yi godiya, ta haka kuwa mu yi wa Allah sujada yadda ya kamata, tare da bangirma da kuma tsoro,
29 Bara Kutelle bite ulari un kileo.
gama “Allahnmu wuta ne mai cinyewa.”

< Ibraniyawa 12 >