< Ukolosiya 3 >

1 Andi Kutelle wa fiu munu nin Kristi Piziran imon kitene kani, ki nkanga na Kristi sosin ku ncara ulime un Kutelle.
Da yake an tashe ku tare da Kiristi, sai ku sa zukatanku a kan abubuwan da suke sama, inda Kiristi yake zaune a hannun dama na Allah.
2 Kpilizan Kitene nimon ile na idi kitene kani na kitene nile na idi inye ba.
Ku sa hankulanku a kan abubuwan sama, ba kan abubuwan duniya ba.
3 Bara una icu, ulaife nyanshin kitin Kristi nya Kutelle.
Gama kun mutu, ranku yanzu kuwa yana ɓoye tare da Kiristi a cikin Allah.
4 Kubin dak Kristi ulai fe iwa puun umini ba kuru ipuunfi nin Kristi nanya ngongon me.
Sa’ad da Kiristi, wanda shi ne ranku, ya bayyana, ku ma za ku bayyana tare da shi cikin ɗaukaka.
5 Mollon, bara nani, iiti nibinai nalapi mine inye-kulapi zina, usalin lau, ntuturi, uciu kibinai nimon, inazan, nkot, unere udurtu ncil.
Saboda haka, sai ku fid da duk wani abin da yake kawo sha’awa a zukatanku, fasikanci, ƙazanta, sha’awa, muguwar sha’awa, da kuma kwaɗayi wanda shi ma bautar gumaka ne.
6 Udi barananere tinanayi Kutelle wa dak kiti nono salin durtu nliru.
Gama fushin Allah zai sauko a kan masu aikata waɗannan.
7 Udi nanya nile imonere anung wang wandi ncinu kubi na iwa sosin nanghinu.
Dā kun yi waɗannan abubuwa, sa’ad da rayuwar tana cikin duniya mai wannan hali.
8 Bara nene nyan piit kitene nile imone -tinana ayi, ayi ananzan, unityi unanzan, tizogo nin nimon incing, na iwa nuzu nanya tinu mine b.
Amma yanzu dole ku raba kanku da dukan ire-iren abubuwan nan. Ku daina fushi, ku daina ƙiyayya da ƙeta. Ku bar ɓatan suna da kuma ƙazamar magana daga leɓunanku.
9 Na iwa ati mine kinu ba, bara ina nutun minu kitin nit ukuse nin nadadume.
Kada ku yi wa juna ƙarya, da yake kun tuɓe tsohon halinku tare da ayyukansa
10 Ina ni nati annit apese ilenge na ina kusunannya nyiru kuyeli mye, kuyeli nlenge na ana kele minu apese.
kun ɗauki sabon halin nan da ake sabuntawa ga sani, bisa ga kamannin Mahaliccinsa.
11 Nanya nle uyiruwe na ku Yahudawe sa ku Hiliniyawe duku ba sa unan kalu kucuru sa unan salin nkale asa unit uhem nnanndiru litii, kucin ilenge na adi licin ba bara nani Kristi amere imon vat nanya nimon vat.
A wannan sabuwar rayuwa babu bambanci ko kai mutumin Al’ummai ne ko mutumin Yahuda, mai kaciya ne ko marar kaciya, baƙo, baƙauye, bawa ne ko’yantacce, gama Kiristi shi ne kome, kuma yana cikin kome.
12 Taan atimine nafo alenge na Kutelle na fere naninanya nlau nin su linwana kibinai kunekune ayi ashau unonku kibinai.
Da yake Allah ya mai da ku zaɓaɓɓu, tsarkaka, ƙaunatattu, sai ku dinga jin tausayin juna, kuna yin alheri, kuna nuna tawali’u da sauƙinkai da jimrewa.
13 Tizan nibinai nishau nin linwana, ishawa kulapi linwana asa umon dinin tinanzan nin nmong shawan nafo na Cikilare na shawa nin nalapi mine.
Ku riƙa yin haƙuri da juna kuna kuma gafarta wa juna duk wani laifin da wani ya yi muku. Ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarce ku.
14 Kitene nile imone vat yitan nin unnere ukuluna nimon vat.
Fiye da waɗannan duka, ku yi ƙaunar juna, gama ƙauna ce take haɗa kome gaba ɗaya.
15 Na lisosin limang Kristi suo nanya nibinai mine nanya lisosin limang lolere iwa yicila minu mu kidowo kirum, son anangodiya.
Ku bar salamar Kiristi tă yi mulki a zukatanku, da yake a matsayin gaɓoɓin jiki ɗaya an kira ku ga salama. Ku zama masu godiya.
16 Na liggbulang Kristi suo nanya mine gbardang vat nin kujinjin, dursuzu inizu atimine ushawara nin naleli Nruh, suun alalin godiya nanya nibinai mine vat udu kiti Kutelle.
Ku bar maganar Kiristi ta zauna a cikinku a yalwace yayinda kuke koya, kuna kuma yi wa juna gargaɗi da dukan hikima, da kuma yayinda kuke waƙoƙin zabura, waƙoƙi da waƙoƙin ruhaniya tare da godiya a zukatanku ga Allah.
17 Vat nile imon na uba su-nanya ligbulang sa katwa-suun vat nanya lissa Ncikilari Yesu nin godiya kiti Kutelle udu Ucif nanya Yesu.
Kuma ko mene ne kuke yi, ko cikin magana ko cikin ayyuka, ku yi shi duka a cikin sunan Ubangiji Yesu, kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
18 Awani toltunon ati mine kiti nales mineile imon na iciuari une kiti Kutelle.
Mata, ku yi biyayya ga mazanku, yadda ya dace cikin Ubangiji.
19 Anung ales taan usu na wani mine, na iwa naniza ayi nin ghinu ba
Maza, ku ƙaunaci matanku kada ku nuna musu hali marar tausayi.
20 Non, dorto anan macu mine nanya nimon vat ule imon nyinuari kitin Chikilari.
’Ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku cikin kome, gama wannan yakan gamshi Ubangiji.
21 Anung Acif, na iwa jottu ayi nono mine nin liru ba, bara nibinai mine wati camcam.
Ubanni, kada ku matsa wa yaranku lamba, don kada su fid da zuciya.
22 Anung acin, durton an cikilari mine nidowo nanya nimon vat, na bara uyenju nizi nanit ba, bara nin kibinai kirum kin fiu Ncikilari.
Bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya cikin kome; kada ku yi aikin ganin ido kamar masu neman yabon mutane, sai dai ku yi aiki tsakaninku da Allah, kamar masu tsoron Ubangiji.
23 Vat ni lemong na idinsu, suun nin kibinai krum nafo udu Ncif na nafo udu nanit ba
Kome kuke yi, ku yi shi da dukan zuciyarku, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba ga mutum ba.
24 Iyiru iba seru kiti Ncikilari ugadu ulenge na udi un minere, idin suu Ncikilari Kristi katwa.
Kun san cewa zai ba ku gādo a matsayin ladanku. Ubangiji Kiristi ne fa kuke bauta wa.
25 Ame ulenge adin suu imon inanzang iba tunughe nin nimong inanzang ile na adin suu, na iba tunughe mun ba.
Duk wanda ya yi laifi, za a sāka masa don laifinsa, babu sonkai.

< Ukolosiya 3 >