< Katwa Nono Katwa 7 >

1 Nin nanin ku prist kudawe tirino Istifanu ku,”ilemone na ant alele din belu kite fe kiden are?
Sai babban firist ya tambaye shi ya ce, “Waɗannan zargen gaskiya ne?”
2 Istifanus nin kawa, “Nua nanin a Yahudawa nin na didawe, lanzannin! Kutelle kudewe na tidin ruugye, wa zuru nin cifi bite Ibrahim na wa dutu nanya kusarin Mesopotamia, kafin adak kusarin ka gwirin Haran.
Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
3 Kutelle nin woeo gye, cino mmin mone na uduku nan na iyayife, duku, udu mmin mona ima dursu fi.
Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
4 Amini Abrahem tina acino mmim mone, na Chaldia, amini wa dak Uharan anin soo kikane. Nin kidung ucif me kuu, Kutelle nin belingye anuzu mmimn mone na sosinku.
“Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama.
5 Kubi kone Kutelle wadi asa naa Abraham mmin lisosin me ba. Vat nin nanin Kutelle su gye likawali ama nigye mming mona amasoku nin nisudu me, sa ligan. Nin nanin ma Abraham kubu kone awa dinin nin gono kana ama su ugadu me ba.
Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.
6 Nin bung Kutelle belle Abraham, 'Isudu fe masuo kipin limara. ima suo kikane udu akus akalin anas, lisosin mine kikane lin ma yitu licin ari.
Allah ya yi magana da shi ta haka, ‘Shekara ɗari huɗu, zuriyarka za tă yi baƙunci a wata ƙasar da ba tasu ba, za su yi bauta su kuma sha wulaƙanci.
7 Men ba nani ulada umugunta mine na itaa nono nin son, mba nin nutun min, nin kidun isudu fe madak ida usujaida [lidurun] nan mmin mone.
Amma zan hore ƙasar da suka bauta wa.’ Allah ya ce, ‘Kuma daga baya za su fita daga wannan ƙasa su kuma yi mini sujada a wannan wuri.’
8 Kutelle nin dokace Abraham, asu nono ni lime me[mboo] ukaciya, nanin anit ma yinu inin nono Kutelle ari, Nin mbung ame Abraham se gono lisame Ishaku, kube na Ishaku wa tii ayira kulir, [8days] Abraham su gye ubo[ukaciya] nin mbung ame Ishaku mara gono me lisame Yakubu, Yakubu yita ucif nono likure, alena aYahudawe din yici nanin akune na cif bit.
Sa’an nan ya yi wa Ibrahim alkawari game da kaciya. Ibrahim kuwa ya zama mahaifin Ishaku ya kuma yi masa kaciya kwana takwas bayan haihuwarsa. Daga baya Ishaku ya zama mahaifin Yaƙub, Yaƙub kuma ya zama mahaifin kakanninmu sha biyun nan.
9 Iyiru gono ki kune Yakube laza ayi bara ucifime wa yiru Yusufuku ataa gye kinnayi me. Inanin wa lewu gye nacara nanan kasau, inanin wa yiru gye udu Umasar, kikane amini suo unan licin. Vat nanin Kutelle mini na bung Yusufu ku.
“Domin kakanninmu sun ji kishin Yusuf, sai suka sayar da shi bawa zuwa Masar. Amma Allah ya kasance tare da shi
10 Amini wasugye ukariya kikana anit wani uwahala. Amini wa nigye uhikima kan, amini watii Firaun, ogo Masar, asu umong icine kitenen Yusufu. Nin nanin Firauna nin nin yira gye asu umulki nanya Masar nin yenju kuturan Firauna.
ya kuma cece shi daga dukan wahalolinsa. Ya ba wa Yusuf hikima ya kuma sa ya sami farin jini a wurin Fir’auna, sarkin Masar; saboda haka ya mai da shi mai mulki a kan Masar da kuma dukan fadarsa.
11 Dana Yusufu wadin su kata kane, iduru kon kubi na umonli wasali nanya mmin Masar nin Kaana, Anit wa di tikanci kan. Kubi kone Yakubu nin nonome na iwa dinin ni mmonli ba
“Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
12 Dana Yakubu lanza imonli lesu din Masar, amini wa tuu nuono me udu Umasarinan di seru imonli li, inanin wa duo idi seru imonli kitin Yusufu, inanin wa yinin Yusufu ku b, inanin wa kpilin kilari.
Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
13 Kubi kona nuona Yusufu duo iseri ni monli unbe kikanere, anin benle nanin ame ari. Nin nanere Firauna nin yino an Yusufu a Yahudaweri, nin anit ale na idaa unuzu Kaana nuona mere.
A ziyararsu ta biyu, Yusuf ya faɗa wa’yan’uwansa wane ne shi, Fir’auna kuwa ya sami sani game da iyalin Yusuf.
14 Nanin nin kidun na Yusufu tuo nuona me kilari, inin benle ucif mine Yakubu Yusuf dinin us me nin iyalime idak Umasar ida suo k. Kubi kone Yakube nin nono me wadi akut kuzor nin kutochin
Bayan wannan, Yusuf ya aika a zo da mahaifinsa Yaƙub da dukan iyalinsa, gaba ɗaya dai mutum saba’in da biyar ne.
15 Dana Yakubu lanza nani, ame nin lilari me yga udu Umasar. Nin kidun Yakube kuu kikane, nin na mong akune bit, nin nono me kuu kikane
Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
16 Inanin wa yiru abi niwo mine idamu kutin bit kikane ikasa nanin kikana ucif bit Abraham naseru nanya kagbirin Shechem.
Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
17 Akune bite taa gbardan kubi kona Kutelle wa dinin su utucu mine kiti na Msrawe, nafo na ana su Abraham ku ualkawali.
“Da lokaci ya yi kusa da Allah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim, sai yawan mutanenmu da suke a Masar ya ƙaru ƙwarai.
18 Umong ugo da a suumulki Umasar, na ame yiru Yusufu ku ba na amere wabun nanin kubikona awadi mulkeba,
Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
19 Ugo ne rusuzonanin kurun asu uzalamci kit na kune bite ana nin uwahalakang. Amini wa tii nanin itusu nono nibebene mine idas ni lari mine inan kuzu.
Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
20 Kubi konere iwa maru Musa k, Kutelle, nin yene gye gono ki gigimeri kan. Nin nanin acif me nashe gye nanya kilai nanya tipui ti tat
“A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
21 Inanin wa ce ghe idas kilare, bara ushonon Ifirauna nan nin seghe ibiu kigawa, amini wa minghe nafo gono mere.
Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
22 Iwa dursuza Muse ku vat ukoyo na ani Masarawe yiru mu, amini wa gunjo asu imong ezikiki kan
Musa ya sami ilimi cikin dukan hikimar Masarawa ya kuma zama mai iko cikin magana da ayyuka.
23 In lonliri kubi kona Musa wa di akus akut kutochin, amini yina kibinai me ama di lisu anit me, a Israila
“Da Musa ya cika shekara arba’in da haihuwa, sai ya yanke shawara yă ziyarci’yan’uwansa Isra’ilawa.
24 Amini wa yene ku Masarawa di fuo ku Israila. Bara nanin amini wa tinin adi buno ku Israila, atina amolo ku Masarawe.
Ya ga ɗayansu yana shan wulaƙanci a hannun wani mutumin Masar, sai ya je ya kāre shi, ya rama masa ta wurin kashe mutumin Masar ɗin.
25 Muse wa suso ku Israila maynnu Kutelle na tuu ghe ada bolu nanin nanya lichin Masaraware. Bara nani ne inin wa yinin ba.
Musa ya yi tsammani mutanensa za su gane cewa, Allah yana amfani da shi don yă cece su, amma ba su gane ba.
26 Nin kuiy, Muse yene ku Israila din fuo atimine. Amini wa cina ukosu nani, Anit, anin na biye li nwana a Israila! Bara yanghari idin fuo ani mine?
Kashegari, Musa ya sadu da Isra’ilawa biyu suna faɗa. Ya yi ƙoƙari ya sasanta su, yana cewa, ‘Ku mutane, ku’yan’uwa ne, don me kuke so ku cutar da juna?’
27 Ame ulena awa lanza gwana me ukule turno Museku kusari ani benle ''aa ghari taa fi kulauya kiti bit!
“Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
28 Udinin suu umoli nafo na una molu ku Masarawe ilenghe?
Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
29 Dana Musa lanza nanin atin na achino u Masarawe acoo udu mmin Midiniawa. Amini wa ti akus kikane. amini wa suu ilima kikan iwane mara ghe nono niba.
Sa’ad da Musa ya ji haka, sai ya gudu zuwa ƙasar Midiyan, inda ya yi baƙunci, ya kuma haifi’ya’ya biyu maza.
30 lon lir akus akuta nas nin kidun, Kutelle seeghe nanya gono kadura me udu kiti Musa. Ani see Musa ku nanya galtun kushoo kona kuwandin jujuki dawo nanya kushoo kukau ku popo likup.
“Bayan shekaru arba’in suka wuce, sai mala’ika ya bayyana ga Musa cikin harshen wuta a ɗan itace a hamada kusa da Dutsen Sinai.
31 Dana Musa yene nanin asu umamaki, bara ula wadin lii kushe amana kushoo juju kidawo ba, dana ada kupopo kushoo anan yen, amini wa tini alanaza liwui Kutelle yichu ghe,
Sa’ad da ya ga haka, ya yi mamakin abin da ya gani. Da ya yi kusa domin ya duba sosai, sai ya ji muryar Ubangiji ta ce,
32 'Men Kutelleri ulena akunefe na zazu. Men Kutelle Abraham, Ishaku, nin Yakubu na ina zazu. Musa lanza fiu kan atina ketuzu. Alanza fiu yeju kushoo tutun.
‘Ni ne Allahn kakanninka, Allah na Ibrahim, Ishaku, da kuma Yaƙub.’ Sai Musa ya yi rawan jiki don tsoro, bai kuwa yi karambanin dubawa ba.
33 Nanin Kutelle woroghe akala akwatak me auro sa udin daukaki. Bara kika na uduku kiti kilauwari kinaniari.
“Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, ‘Ka cire takalmanka; wurin da kake tsayen nan mai tsarki ne.
34 Imali yenu elemon na ann Masarawa di ni anit nin ti kanci. Ilanza aniti nin kubi kona idin ghilu. men daa ida bolu nanin nachara na Marawa. Nene fita, bara idin chinu utufi nanya Masar,
Tabbatacce na ga wulaƙancin da ake yi wa mutanena a Masar. Na ji nishinsu na kuma sauka domin in’yantar da su. Yanzu ka zo, zan aike ka ka koma Masar.’
35 Musa amere wa bung nono Israila, ulena iwa narighe, inin woro, aa ahri na tifi un kulau kitibit! Musare Kutelle na tuu ghe asu umulki mine ani bolu nanin nanyaa lichin amere ule na gono kadura gye kushe walin ghe suu imene.
“Wannan Musa ɗin da suka ƙi suna cewa, ‘Wa ya mai da kai mai mulki da kuma alƙali?’ Allah da kansa ya aike shi, ta wurin mala’ikan da ya bayyana a gare shi a ɗan itace, yă zama mai mulkinsu, da kuma mai cetonsu.
36 Musa amere wa nutun akunebite in Masar. aamini wa wasu imong eziki gbardan, nanya Masar bara ana dura Kutelle wa di nin ghe, kurawa kku shine nin akus akuta nas anit Israila nadi nanya kushoo.
Ya fitar da su daga Masar ya kuma yi ayyukan da abubuwan banmamaki a Masar, a Jan Teku, da kuma cikin hamada har shekara arba’in.
37 Ule Musare na awa benli anit Israila, 'Ktelle maa dani nin mong nanya na nit mine asuo kuannabit nafo men.
“Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
38 Ule unitere Musa na awadi nanya na Israila na awadi nanghinu nannya kushoo; amere gono kadure Kutelle wadi nin ghe likup Sinai. Amere Musa na Kutelle na nighetidokoki bite, amere ulena abelin akune bite tipipin tona unan kadure wa belin. Amere ulena ana seru tipipin Kutelle udu kiti bite dana tidin belu nari tusu lisosin linsali ligan udu kusari bit.
Ya kasance a cikin taron nan a hamada, tare da mala’ikan da ya yi magana da shi a Dutsen Sinai, da kuma tare da kakanninmu; ya kuma karɓi kalmomi masu rai don yă miƙa mana.
39 Vat nin nani akune bite wa nari lanzu Muse k, inani wa nari asuo nani udia mine, inani wa dinin suu i kpilin udu Masarawa.
“Amma kakanninmu suka ƙi yin masa biyayya. A maimakon haka, sai suka ƙi shi a cikin zuciyarsu kuwa suka koma Masar.
40 Bara nani inani wa beli yayame Haruna, 'kele nari kudodo kono kuma suo nari kutelle ayiru nari udu Umasar. Bara ame Muse na tiyiru yeri se ghe ba.
Suka ce wa Haruna, ‘Ka yi mana allolin da za su yi mana jagora. Game da wannan Musa ɗin wanda ya fitar da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba!’
41 Inani wa kee kutelle kaluka. inani wa nakpiza tihadayu mine mbung kaluke inan zazin kudode, inani wa suu afu nin niwawa bara ilemong na inin kele.
A lokacin ne suka ƙera gunki mai siffar ɗan maraƙi. Suka kawo masa hadayu suka kuma yi bikin girmama abin da suka ƙera da hannuwansu.
42 Bara nani Kutelle tina chino ukelu nani. Amini chino nani isuu uwui, upoi nin niyin, kitene kitene kane usujaida. ulele di daidai nin tipipi too umong ku uan liru nuu Kutelle n yertin: Kutelle na belin, Anun anit Israila, kubi kona na iwa libun molsu ina nin nakpizu tihadaya mine nanya akus akut anas na iwadi nanya kushoo, inani wa nakpiza meghari ku tihadaye?
Sai Amma Allah ya juya musu baya ya kuma ba da su ga bautar abubuwan da suke a sararin sama. Wannan ya yi daidai da abin da yake a rubuce a cikin littafin annabawa cewa, “‘Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in cikin, hamada, ya gidan Isra’ila?
43 Bada nanin iwayiru kudaga udu niniti kona kuwa di nin aloli kutelle Molech inani wa suu ghe usujaida. Inan tutun iwa yiru usufa fiyin ulena iwa yichu ghe Rephan. alelere akunki alena iwa kiye inani wa suu manin usujaida na menba. bara nani ima tii ida yiru nilari pii udu kankagbiri dana kadi pii dana ka ta Ubabila.
Kun ɗaukaka gidan tsafin Molek, da tauraron allahnku Refan, gumakan da kuka ƙera don ku yi musu sujada. Saboda haka zan aike ku zuwa bauta’ gaba da Babilon.
44 Kube na achif biteiwa di nanya kushoo, inani wa suu Kutelle ku usujaida nanya kudaga nafo awadi nanghinu. Inani wa kiye kudaga nafo na Kutelle na belin Muse ku. kuwa di nafo kona Muse wa yene kitene likupe.
“Kakanni-kakanninmu suna da tabanakul na Shaida tare da su a hamada. An yi shi bisa ga yadda Allah ya umarci Musa, bisa ga zānen da ya gani.
45 Udak kidun, ukon kunebit ayira kutent kone kubi kona Joshua wa dak nin ghinu nanya mminghe. Kubi konere iwa bolu mmin mone, kubi kona Kutelle wa nutun anite alena iwa di nanya mminmone, att nain inuzu. Bara nani Israila kifo mmin moneiman taa min mine, Kudanaghe wadi nanya mine ni duu ayiri ugo Dauda.
Bayan sun gāji tabanakul nan, kakanninmu a ƙarƙashin jagorancin Yoshuwa suka kawo shi tare da su, lokacin da suka ƙwace ƙasar daga al’umman da Allah ya kora a idanunsu. Tabanakul ɗin ya kasance a ƙasar har zamanin Dawuda,
46 Duda taa ayi Kutelle man amini wa tirin Kutelle ku sa akeeghe kilari kika na ame nin vat anit Israila ima suu ghe sujaida.
wanda ya sami tagomashi daga Allah, ya kuma nemi yă yi wa Allah na Yaƙub wurin zama.
47 Bara nani Kutelle nin woro Dauda ku uson fere Sulaimanu ma keyi kilari kika na anit ma suu usujaida.
Amma Solomon ne ya gina masa gida.
48 ''Bara nani, iyiru kitele katin likara koyan. Na awngya asuo kilari kana ani kiye ba. nafo na Ishaya una liru nuu Kutelle wa nyertin:
“Duk da haka, Mafi Ɗaukaka ba ya zama a gidajen da mutane suka gina. Kamar yadda annabi ya faɗi cewa,
49 Kutelle woro ''kitene ukursiyi nighari, kutin tutun kiti patilu nin ghari musu kiyapin kilari imaa keyi mugha? Men litini ina kie imong vat kitene nin kutin.
“‘Sama ne kursiyina, duniya kuma wurin ajiye tafin ƙafata. Wane irin gida za ka gina mini? Ko kuwa ina wurin hutuna zai kasance? In ji Ubangiji.
50 Bara anun anit ari iwaya kelai kilari kana men wanya isuu nanya kinin ba?
Ba hannuna ne ya yi dukan waɗannan abubuwa ba?’
51 Anun anit atimine di gagan kitime! idi nafo akune minere! iani naru Ufunu lauwe, nafo na ini suu!
“Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
52 akune mine watii anan liru nuu Kutelle ti kanchi kan. Inani wa molu alena iwa beli ubelen dakin Kristi, amere ma chas ana nonko kibinai Kutelle man. Kristi une na malin dak! Amere ule na na ina kpilin nanan ni vira meinani na yisi imolughe!
An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi
53 Anughere anite na ina seru tidokoki Kutelle. Too tidokore Kutelle nani gono kadura me ani acif bite, vat nanma na ina durtu ti dokokeba.
ku da kuka karɓi dokar da aka sa a aiki ta wurin mala’iku amma ba ku yi biyayya da ita ba.”
54 Kube na anan ma wucuwucu na Yahudawe nin saure lanza vat elemon na Istifanus benle, inani wa lanza ayii ka. Inani wa din talu na yini mine bara ilemong na Istifanu benle nanin!
Da membobin Sanhedrin suka ji haka, sai suka yi fushi suka ciji haƙoransu.
55 bara nani Ufunu ulau tin nonko kibinai Istifanus. Amini tii iyizime kitene kane atina ayene ikanan laa Kutelle. Amini wa yene Yesu ku yisin mbung chara ulime Kutelle.
Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
56 ''Yene,''aworo'' iyene kutenle puno, imini yene gono nit yisin kusari chara ulime Kutelle
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
57 Dana anan ma wucuwucu na Yahudawe nin usaura mine lanza. inani watii inteed kan. Inani wa tursu atuf mine ninna chara bara na iwa lanza ghe ba, sa umolukubi itinna imuna tii kiti me.
Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
58 Inani iwa wunun gh udu udas kagbire Urshalima tina tauzu ghe nin na tala. Anit alena iwa suu kinu kitene me itina kala alituk mine ichau kupopo ko kunyana lisamw Shawulu amini wa suu uhaa nalituk ke.
Suka ja shi zuwa bayan birnin suka kuma yi ta jifansa da duwatsu. Ana cikin haka, shaidun suka ajiye tufafinsu a wurin wani saurayi mai suna Shawulu.
59 Dana ilau ubun tauzu ghe nin natale, Stifanus taa nlira,''Ucikilari nin Yesu sere ifip nighe!
Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
60 Nin nani Stifanus tin na adeu kitin ani jartin, Cikilari, na uwa kifo nani kulapi kona ba! Nin kidun na benle nani, atina kuu.
Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.

< Katwa Nono Katwa 7 >