< Katwa Nono Katwa 6 >

1 Nanya kubi, anit gbarda wa yininsa uyenu. Alena na Ayahudaweri ba tin na kugbunlu nin na lena ina mari nanin Israila. Bara na awani alena alesu mine nakuu imonle wadaci kitimine kole me liri.
A wadannan kwanaki, yawan almajiran ya ci gaba da ribanbanya, sai Yahudawan da suke zama a kasar Helanawa suka fara gunaguni game da Yahudawan Isra'ila, domin basu damu da gwamrayensu, wajen raba abinci da ake yi kullum.
2 Nin nani, nin kidung nono kadure lanza ilemong na iwadin bele, inanin wa pitirin anite vat kitikirum nanya Urshalima “na tima su gigime ba andi ti cino kata dursuzu nin nunu Uliru Kutelle ti nin kifo ukosuzu ni monli kiti nanit.
Manzannin nan sha biyu suka kira taron almajiran suka ce masu, ''Bai kamata mu bar maganar Allah mu shiga hidimar rabon abinci ba.
3 Bara nanin linuana na tifere anit kuzor anan Ufunu Ulau, anan nibinai ni lau nin nanan yinu kang. Ninnanin, ti dursu nanin usu kata kane.
Don haka ku zabi 'yan'uwa maza daga cikinku, mutane bakwai wadanda a ke ganin su da daraja, cike da Ruhu da kuma hikima, wadanda za mu zaba suyi wannan hidima.
4 Bara arik ma su anfani ni kubi kone ti liiubung usun lira nin dursuzu anit uliru kitene Yesu.
Mu kuwa mu ci gaba da da addu'a da kuma hidimar kalmar.''
5 Ilemong na anan nono kadure benle annyinusa uyenu yina mung. Bara nanin itin na ifere Istifanus ku unit ulena anayinannin Kutelle kan, ulena Ufunu Ulau di nanya kang. inani wa fere Philibus nin Porokorus nin Nikolas, Timon nin Pamilas nin Nikolas. Ulena iwadi ka gbirin Antiok. Nikolas wa yinin nin na dini na Yahudawa kafin anin yinin nin Yesu.
Maganar su kuwa ta farantawa dukan jama'a rai sosai. Sai suka zabi Istifanus, shi kuwa mutum ne cike da bangaskiya kuma da Ruhu Mai Tsarki da Filibus, da Birokoros, da Nikanar, da Timan, da Barminas, da kuma Nikolas, mutmin Antakiya wanda ya yi tuban Yahudanci.
6 Ananyinu sa uyenu tin na inutun anit kuzor taa nanin lira nin taa nanin tarda acara mine kite na timine kogya anan su kata kane.
Masu bin kuwa suka gabatar da wadannan mutanen a gaban manzannin, su kuwa suka yi masu addu'a suka kuma dora hannuwansu a kansu.
7 Bara nani ananyinu sauyenu tin na ilau ubun dursuzu nanit uliru Kutelle. Ingbardan nana yinu sa uyenu nanya Urshalima kpina ka. Nanya mine among aYahudawe a Prist yina nin liru itin yina nin Yesu.
Sai maganar Allah ta yawaita; yawan almajiran kuwa ya rubanbanya matuka a Urushalima; firistoci da yawa na Yahudawa suka bada gaskiya.
8 Kutelle wa ni Istifanus ku likara anan su kata ka zikiki nanya nanite anna nuna iliru kitene Yesu.
Sai Istifanus, cike da alheri da iko, ya rika yin ayyukan ban mamaki da alamu a cikin jama'a.
9 nin nanin wan among wa yinin nin Istifanu ku ba. Iwa di lipin na Yahudawari iwa di ligowe nin na iwa yicu nanin Freed man kitin lira nin tutu anit unuzu kusari Siriya nin Alazandara nin kusari Silisiya au Asiya inin tin na su magazan nin Istiufanus ku.
Amma sai ga wadansu mutane daga wata majami'a da ake kira majami'ar Yantattu, wato su Kuramiyawa da Iskandariyawa, da kuma wasu daga kasar Kilikiya da Asiya. Wadannan mutanen kuwa suna muhawara da Istifanus.
10 Vat nin nanin na iwa yinin usu unasara ningye b, bara Ufunu Ulau Kutelle di nin gye amini wa yinin uliru kan.
Amma suka kasa yin tsayayya da Istifanus, saboda irin hikima da Ruhun da Istifanus ya ke magana da shi.
11 Inanin wa tinin ise among anit nayiru usun Istifanus ku kinu, anit ane nin woro,”tilaza adin belu uliru unaza kite ne Musa nin Kutelle”
Sai a asirce suka zuga wasu mutane su je su ce, ''Ai munji Istifanus yana maganganun sabo game da Musa da kuma Allah.''
12 Inin taa a Yahudawe ayi mine nanakan kitin Istifanu, umunu a kune nin anan dursuzu adu mine. Inanin tin na ikifo Istifanus ku itin ida ningye kiti mawucuwucu na Yahudawa.
Sai suka zuga mutanen, har da dattawa da marubuta suka tunkari Istifanus, suka kama shi, suka kawo shi gaban majalisa.
13 Inani tutun daa nin namon anit ini taa Istifanus ku kinu. Ale anite nin woro,”Ka gwane din belu imong inanzan kitene kutin kulau kunlira bit nin kitene adu Musa na ana seru kiti Kutelle.
Suka kawo masu shaidar karya suka ce, ''Wannan mutumin har yanzu bai dena maganganun gaba akan wannan wuri mai tsarki da kuma shari'a ba.
14 Ilemong na tidin bele unare ti lanza gye adin duu ule Yesu na ana nuzu kusarin Nazareth ama turnu kutii lira kone amini daa nin adu alena tiyirumu alena anit kune bit na durariba.
Domin kuwa mun ji shi, yana cewa wannan Yesu Banazarat zai rushe wannan wuri zai kuma canza al'adun da muka gada daga wurin Musa.''
15 Vat anit nanya kutii mawucuwucu yene Istifanus ku inin yene umurome na fo umuro ngono kadura Kutelle.
Dukan wadanda suke zaune a majalisar suka zuba masa ido, sai suka ga fuskarsa kamar ta mala'ika.

< Katwa Nono Katwa 6 >