< Katwa Nono Katwa 4 >

1 Nin nanin among aprist wa dik nanye kutii lirama. Among anan yenju kutilira, au among a Saducee mine da kitin Bitrus nin Yohana kubi inin na biye iwa din liru kiti na nite.
Sai firistoci da shugaban masu gadin haikalin da kuma Sadukiyawa suka hauro wurin Bitrus da Yohanna yayinda suke cikin magana da mutane.
2 Inung ani wa lanza ayi kan bara ana kadura yesu wadin liru kitenen Yes. Elemon na iwadin belu nanite Kutelle na fea Yesu unuzu kiti nanan kul amin natigye ulai tutun nikidun na iwa molugye.
Sun damu ƙwarai da gaske domin manzannin suna koya wa mutane suna kuma shela a cikin Yesu cewa akwai tashin matattu.
3 Bara nanin anit ane tinna ikifu Bitrus ku nin Yohana inin taa nanin kuti licin. Ayahudawa anan anan kataa kuti mawucuwucu ini son ca ukun isuu nanin matirutiru bara kulelen wadi kumali dak.
Sai suka kama Bitrus da Yohanna, amma da yake yamma ta riga ta yi sai suka sa su cikin kurkuku sai kashegari.
4 Nin nanin wang, among anit gbardan na ilanza uliru Bitrus itin yinna nin Yesu. Anan alena yinna nin Yesu iwa duru anit timui titawn
Amma da yawa da suka ji saƙon suka gaskata, yawan mutanen kuwa ya ƙaru ya kai wajen dubu biyar.
5 Ukurtunun kuinye ku prist kudewe yicila adide na prist nin na don kate mine pitirno ati mine kiti kirum kuti ma wucuwucu mine nanya Urshalima.
Kashegari, sai masu mulki, dattawa da kuma malaman dokoki suka taru a Urushalima.
6 Anas nkong ku prrist kudya na awa di, awa di kitene. Kitewan Kayifas ku Prist kud, Yohana nin Alexzanda, nin namong na iwadi linwana nin na prist adia.
Annas babban firist yana nan, haka ma Kayifas Yohanna, Alekzanda da kuma sauran mutanen da suke iyalin babban firist.
7 Inin taa anan sun ca we inutun Bitrus nin Yohana udu kuti, inin tirino Bitrus nin Yohana, “Ari naminu lo lgangye idin su kataa kane?”
Suka sa aka kawo Bitrus da Yohanna a gabansu suka kuma fara yin musu tambayoyi cewa, “Da wane iko ko da wane suna kuka yi wannan?”
8 Dana Ufunu Ulau na Bitrus ku likara kibinai anin woro nanin,”Nin nwuananin aIsraela na min nari, nin vat mine akune latiszanin!
Sai Bitrus, cike da Ruhu Mai Tsarki ya ce musu, “Masu mulki da dattawan mutane!
9 Kitimone idin tiru nari kitene nimon icine natisu kitin nut une awany acina ba, inanin tirino iyizari ashino. Bara nanin nan belin minu nii vat a Israela elemone.
In ana tuhumarmu ne yau saboda alherin da aka yi wa gurgun nan da kuma yadda aka warkar da shi,
10 Ai nanya lisa Yesu in Nazarerh unit ule na shi mu, har amini wangye ayisina ibung nine, Ai anugyere na kotun Yesu ku tikuse kitene kuca inanin na molugye. Vat ninanin Kutelle na fegye amini dinin lai tutun.
to, sai ku san wannan, ku da dukan mutanen Isra’ila cewa da sunan Yesu Kiristi Banazare, wanda kuka gicciye amma wanda Allah ya tasar daga matattu ne, wannan mutum yake tsaye a gabanku lafiyayye.
11 Yesu Kriste Nazereth amere litefe idin belu kitene me.''Litala lona anan ma kekewere na nari liso litala licine makekewere,”
Shi ne, “‘dutsen da ku magina kuka ƙi, wanda kuwa ya zama dutsen kusurwar gini.’
12 Amere ces ma su nari utucu, Kutelle na ni nari umong nanya ba ulena ama su nari utucu bite kiti nalapi ba!”
Ba a samun ceto ta wurin wani dabam, gama babu wani suna a ƙarƙashin sama da aka ba wa mutane wanda ta wurinsa dole mu sami ceto.”
13 Adide naYahudawe yene usalin feu kiti nan Bitrus nin Yohana. inin yene anit awa be na ina duo kiti madursuzu ba, bar nanin iwa lanza umama ki nin yginu kan. kikane inin yinno anitane nadi ligowe nin Yesu.
Da suka ga ƙarfin halin Bitrus da Yohanna suka kuma gane cewa su marasa ilimi ne, talakawa kuma, sai suka yi mamaki suka kuma lura cewa waɗannan mutane sun kasance tare da Yesu.
14 Inanin wayene unit ulena iwa shin nin gye di ligowe nin Bitrus nin Yohana iwa dira imong kulap mine.
Amma da yake sun ga mutumin da aka warkar yana tsaye a wurin tare da su, sai suka rasa abin faɗi.
15 Ayahudawe woro nono caa kuti mawusuwusu mine inutun anBitrus nin Yohana nin lena ishinyge udas kutiye kikana idin zursuzuzu. Nin kidun na isu nani, adidewe lirina nin na timine kitene Bitrus nin Yohana.
Saboda haka suka umarta a fitar da su daga Majalisar, sa’an nan suka yi shawara da juna.
16 Inin woro,''No imong duku na ima ti nari fuo ale anit awa be ba! ko gha na asosin nanya Urshalima yiru nin nielemong na isu idi zikiki kan, bara nanin na tiwanya ti benlle anit elemone taa ba.
Suka ce, “Me za mu yi da waɗannan mutane? Kowa da yake zama a Urushalima ya san sun yi abin banmamaki, kuma ba za mu iya yin mūsu wannan ba.
17 Bara nani, natima cinu anit lanza ilemong na idin dursuzu anit kitene Yesu lii ubung ba, bara nanin tima benlu nanin tima bkwiuzu nanin andi ilau ubun i durzusu anit kite lisa ilena ina ti nanin likara shinu init ulele.
Amma don a hana wannan abu daga ƙara bazuwa cikin mutane, dole mu kwaɓe mutanen nan kada su ƙara yi wa kowa magana cikin wannan suna.”
18 Nin nanin a dide na Yahudawe imini wa woro anan suncaa kiti wucuwucu anit awa bia nanya kiti tutu. Nin kidun dana anan ugade su nanin inin benle nanin na iwa seke ulirinu kitene Yesu kiti kogya ba.
Sai suka sāke kiransu ciki suka kuma umarce su kada su kuskura su yi magana ko su ƙara koyarwa a cikin sunan Yesu.
19 Nin nanin wan Bitrus nin Yohana woro,”Udi gegeme kiti Kutelle ti dofin minu sa ti dofun Kutelle?” Tima cin minu iyene ilemon na idi gegeme.
Amma Bitrus da Yohanna suka amsa, “Ku shari’anta da kanku ko daidai ne a gaban Allah mu yi muku biyayya maimakon Allah.
20 Arik kusari bit tiwangya dofun minu ba. Natima cinu ubelu nanit kitene lisa Yesu ba nin nilemong nasu natina yene nin nilemon latisza ilemong na ana dura.”
Gama ba za mu iya daina yin magana game da abin da muka gani muka kuma ji ba.”
21 Dana iadide na Yahudawa tutun benle an Bitrus ku nnin Yohana na iwa dira lazun lirumine b, inin yinna na ima kpizu nanin b, bara vat anit Urshalima wa di zazinun Kutelle ku bara imerika na iwa su kiti nuti ulena awangya cina ba
Bayan ƙarin barazana sai suka bar su su tafi. Ba su iya yanke shawara yadda za a hore su ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
22 Unite wa kalin akus akut ana. Na awa yinin ucin ba tun kubi maru me.
Gama mutumin da ya sami warkarwar banmamaki, shekarunsa sun fi arba’in.
23 Nin kidun Bitrus nin Yohana cino kuti mawucuwucu na Yahudawe, inin gya udu ki namong anan yinu sa uyenu inin bele nanin elemon na aPrist nin dide na Yahudawa benle nanin.
Da aka sake su, Bitrus da Yohanna suka koma wajen mutanensu suka ba da labarin duk abin da manyan firistoci da dattawa suka faɗa musu.
24 Dana yinu sa uyenu lanza nanin. inin yina vat mine itin kitikru nin ta lira ligowe,”Uci, fere na kea kitene kane nin kutin nin kurawa nin nimong vat nenya mine.
Sa’ad da suka ji wannan, sai suka ɗaga muryoyinsu gaba ɗaya cikin addu’a ga Allah, suka ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai ka halicci sama da ƙasa da kuma teku, da kome da yake cikinsu.
25 Ufunu Ulau nin taa acif bit, Ogo Dauda ulena ana sufi kata, amini na yertin ti pipintone. Bar yari anit nanya iye lanza ayi nin nanan katafe, nin na nit Isreala isu kata kananzan kiti Kutelle?
Ka yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin bawanka, kakanmu Dawuda cewa, “‘Don me ƙasashe suke fushi, mutane kuma suke ƙulla shawara a banza?
26 Ugo iye munu ati ifuo anan wucuwucu Kutelle, nin na go munu ati mine inin su mavira nin Kutelle nin le na una fere a suo Missiah.
Sarakunan duniya sun ja dāgā, masu mulki kuma sun taru gaba ɗaya, suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.’
27 Ai kidenere umunu Heridus nin Bilatus ligowe nin na mong na idi a Yahudawaba nin na nit Israela na iwadak kagbiri kane na ina su ivira nin Yesu. Ulena ana yinin asua Missiah.
Tabbatacce Hiridus da Buntus Bilatus suka haɗu tare da Al’ummai da kuma mutanen Isra’ila a wannan birni ce don su ƙulla gāba da bawanka mai tsarki Yesu, wanda ka shafe.
28 Inanin yinin ilemone se bara ina malin yinu uworsu ima sieh.”
Sun aikata abin da ikonka da kuma nufinka ya riga ya shirya tuntuni zai faru.
29 To nene Uci, lanza ulemong na idin belu ima su nrin tikaci nari, buno nari arik alena ti ma su kata Yesu udu kitin kogya!
Yanzu, Ubangiji, ka dubi barazanansu ka kuma sa bayinka su furta maganarka da iyakar ƙarfin hali.
30 Suu kata nin likara fe usu kata kadiye ishizunu, nin nimong izikiki nanya lisa Yesu kucin fe.
Ka miƙa hannunka don ka warkar ka kuma yi ayyukan banmamaki da alamu masu banmamaki ta wurin sunan bawanka mai tsarki Yesu.”
31 Dana anan yinu sauyenu mala utin lirakitene naiwadiku zunluno kidayo kan. Ufunu Ulau we nanin likara lirinu sa ulazun fiu, nin nanere iwann su.
Bayan suka yi addu’a, sai inda suka taru ya jijjigu. Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki, suka yi ta shaidar maganar Allah babu tsoro.
32 Imgbardan na rike na ti yinna nin Yesu tiwa yining nin elemong na ina durso nari elemon na idinsue. Na warum mine nworo imong ile na adimung in mere. Bara nanin idinnin kosuzu imong mine ilemon na idimung.
Dukan masu bi kuwa zuciyarsu ɗaya ne, nufinsu kuwa ɗaya. Babu wani da ya ce abin da ya mallaka nasa ne, amma sun raba kome da suke da shi.
33 Nin nanin likara nono kadura belle imon irika na iyine inbellen fitun Cikilari Yesu nkkune kune uduia yita nati mine va.
Da iko mai ƙarfi manzanni suka ci gaba da shaidar tashin matattu na Ubangiji Yesu, alheri mai yawa kuwa yana bisansu duka.
34 Among nanye nanan yinu sa yenu na dizimun nimon nin na nen lese imongye. inanin wa dasu nin ikubu na neene kiti nono katawe.
Babu mabukata a cikinsu. Lokaci-lokaci waɗanda suke da gonaki ko gidaje sukan sayar da su, su kawo kuɗi daga abin da suka sayar,
35 Nono katawe wa nin nii ikubuwe kitin nanayinu sauyenu lena adimung ba. Bara nanin vat ananyinu sa uyenu se ilemong na idinin suwe inan se ulinbung.
su ajiye a sawun manzannin, a kuma raba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
36 Umong unit wa diku lisame Yusufu, unzu likuran lawi. ulena awa nuzu kusarin Island in Saiporos. Iwa din yici gye Barnabas [umaana lise au, nin ti Yahudaci, unan tii kibinai na mong tii likara kang.
Yusuf, wani Balawe daga Saifurus, wanda manzanni suke kira Barnabas (wanda yake nufin Ɗan Ƙarfafawa)
37 Amini wa lewu kunenme amini wa danii nono katawe inan naa ananyinu sauyenu.
ya sayar da wata gonar da ya mallaki ya kuma kawo kuɗin ya ajiye a sawun manzanni.

< Katwa Nono Katwa 4 >