< Katwa Nono Katwa 19 >

1 Na Apolos wadi korint, Bulus cino Firiziya nin Galantiya anin kata udu u Asia, amini wa kwilin udu Efisus. Anin zuro nin namong i woroghe inin ma anan yinusauyenuri.
Sa'adda Afolos yake a Koranti, Bulus ya zagaya kasar tudu ya zo birnin Afisa, a nan kuma ya sami wadansu almajirai.
2 Atirino nani, “Inaseru Ufunu Ulau kubi kona ina yinin nin liru Kutellẹ? Inanin wa kwanghe iworo natina seru ba. Na tina lanza Ufunu Ulau ba”
Bulus ya ce masu, “Ko kun karbi Ruhu Mai Tsarki sa'anda kuka ba da gaskiya?” Suka amsa, “A'a bamu taba jin labarin Ruhu Mai Tsarki ba.
3 Bulus tirino, “Na iwa shintin minu ushitunu ulauwe, iyaghari iwa yinin?” Inanin wa belinghe,”Tina yinin nin ilemon na Yohana unan su baptiszima na dursuzo”
Bulus ya ce, “Wacce irin baftisma aka yi maku?” Suka ce, “Baftismar Yahaya”
4 Bulus woro(belle), “Yohana na sulsun(baptizpsima) anit alena ina chinu matiza ma nanzan. Amini wa belin anite i yinin nin lena ama dak amini na malin da ninkidun uleli unite amare wa di Yesu.”
Bulus ya amsa ya ce, “Yahaya ya yi wa mutane baftismar tuba, ya ce su ba da gaskiya wanda zai zo bayansa, wato, Yesu kenan.”
5 Na anit ane lanza, inani wa su nanin ushitunu nmyen nanya lissan Cikilari Yesu.
Da mutanen suka ji haka, sai aka yi masu baftisma cikin sunan Ubangiji Yesu.
6 Na isunani, Bulus tarda acarame kitene nati mine, likara Nruhu Ulau tolo nati mine. Uruhu Ulau nanani likara liru nin ton tilem to na inayiruba, inani tutung wa bellu kadura kanga na Uruhu Ulauwe wa belle nanin.
Sa'adda Bulus ya dibiya hannu a kansu, Ruhu Mai Tsarki kuma ya sauka a kansu suka yi magana da harsuna da kuma annabci.
7 Iwadi anit likure nin nan waba na Bulus wa shintin nani nmyen (Ubaptisima) isere Uruhu Ulau.
Su wajen mutum goma sha biyu ne.
8 Tipui titat wa kata, Bulus pira kitin zursu na Yahudawa nanya Afisus ko ayame Asabbat a dursuzo nani nin risu nani kitenen Yesu nin yizari Kutellẹ ma dursu litime amere Ugo.
Bulus ya shiga majami'a ya yi ta koyarwa gabagadi misalin tsawon wata uku. Yana bi da su cikin nazarin maganar yana fahimtar da mutane su gaskanta game da abubuwa da suka shafi mulkin Allah.
9 Na among a Yahudawa wa yinin nin kadure ba, na iwa di ninsu ilanza tutung ba. Inani wa yitan gwondulu nbellu nimong inanzan kitene nimon ile na Bulus wadi dursuzu nani. Bara nanin Bulus cino nanin ayira anan bi ninghe idi zuro kitin zursun Tiranus.
Amma sa'adda wadansu Yahudawa suka taurare, suka ki yin biyayya, sai suka fara bata hanyar Almasihu a gaban taron. Saboda haka sai Bulus ya janye daga wurinsu tare da wadanda suka ba da gaskiya. Ya fara koyarwa a makarantar Tiranus.
10 Bulus tah akus aba ndursuzu nanite kikane. Nanya nani, ngbardang na Yahudawa ni nalege na iwadi a Yahudawaba, arika na iwa sosin nanya kusarin Asiya inin lanza kadura kitenen Cikilari Yesu.
Haka ya cigaba shekaru biyu har duk mazaunan Asiya suka ji maganar Ubangiji, Yahudawa da Helenawa.
11 Kutellẹ tutung wa ni Bulus ku likara su nimong izikiki.
Allah ya yi manyan al'ajibai ta hannun Bulus,
12 Alena iwa dinin tikonu na ise udak kitin Bulus ba, vat kupori ko na Bulus ndudo, asa iyira idi tarda kitenen nan konu, iba shinu uruhu unanzanghe sun nani.
har marasa lafiya suka warke, mugayen ruhohi suka fito daga cikin mutane, sa'adda suka karbi kyallaye da mayafai daga jikin Bulus.
13 Kikane tutung among a Yahudawa wadi diku na iwacinu nigbiri nigbiri, inanin wa ko tiruhu tinanzanghe nanya nani nite. Among a Yahudawa wa belu tiruhu tinanzanghe nuzun nanya nanite inin din bellu, “Indin bellu minu nuzun nanya likaran Cikilari Yesu, ulena Bulus na dursuzo nari kiteneme!”
Amma akwai Yahudawa masu tsubu da suka biyo ta wajen, suka dauka wa kansu su yi amfani da sunan Yesu. Suka ce, “Mun dokace ku cikin sunan Yesu wanda Bulus yake wa'azinsa, ku fita.”
14 Iwadi anit kuzora katwa kane. Asaun nmong unitari lissame wadi Sikava, ku Yahudawa, ulena awadin yiccu litime udya na prist.
Wadanda suka yi wannan su bakwai ne 'ya'yan wani babban firist Bayahude mai suna Siba.
15 Nlonliri ileo ubun kata kane, uruhu unanzanghe nari unuzu kitin nute. Uruhu unanzan woro nanin,”In yiru Yesu ku, nyiro Bulus ku, tutun na umong nani likara ida ti imong imong ba!”
Mugun ruhun ya amsa ya ce, “Na san Yesu, na san Bulus, amma ku, su wanene?”
16 Nin belu nanin, kwak unit ulena awa dinin uruhu unazanghe tinna ayina adeu kitenen na saun Sikeve. Amini wa fọ nanin kap a lanza nanin ukule. Anin wa jarza nani imon. Ilanza fiu itina inuzu kilare icoo.
Sai mugun ruhun da ke cikin mutumin ya fada a kan matsubatan ya fi karfinsu ya kuma bubuge su. Suka runtuma da gudu suka fice daga dakin tsirara da raunuka.
17 Kap nanit alena iwa sosin nan nya Ephisus, vat a Yahudawa nin nalena a Yahudawa iwa lanza ulemone. Imini wa tinna ilaza fiu bar unit ulena ufunu unanzan wa di nan nya me awa dinin likara kan. nin kubi kurume, iwa zazin lisa Ugo Isa.
Wannan ya zama sanannen abu ga dukan mutane, Yahudawa da Helenawa mazaunan Afisa. Suka ji tsoro kwarai, sunan Ubangiji Yesu ya sami daukaka.
18 Nan nya kubi kone, among anan yinnusauyenu iwa latisze, anan yinusauyenu gbardan benle ilemong inanzan na idin suzu.
Masu bi da yawa kuma, suka zo suka furta mugayen ayyukan da suka aikata.
19 Among anite na iwa di anidibere tina inutuzuno umon kata mine itinna i juju kika na koghe mayen. Dana anit munu ikurfun ilena imong zuzu nikulume ikurfun duru amui akuta atau.
Masu sihiri suka kawo littattafansu suka kona a gaban mutane. Da aka yi jimilar tamaninsu, aka samu sun kai dubu hamsin na azurfa.
20 Nan nya nanin, anit gbardan lanza tipipin kitenen Ugo Isa inanin wa yininsauyenu.
Sai maganar Ubangiji ta yadu da iko ta hanyoyi da yawa.
21 Unuzu kidun Bulus mala katame nan nya ifisus, Ufunu Ulau yira ghe ayinin udu Urshalima, tutun nin funu a pira kusarin Macidonia nin Achaia anan yene anan yinusauyenu. Bulus woro, “Nin kidun andin duo Urshalima, ma kuru iduo Uroma tutun”
Da Bulus ya kammala aikinsa na bishara a Afisa, Ruhu ya bishe shi sai ya bi ta Makidoniya da Akiya a kan hanyarsa zuwa Urushalima. Ya ce, “Bayan na je can, dole in je Roma.”
22 Amini watu iyichila awa bã anan bungh, Timontawus nin Erastus, udu Macidonia. Tutun Bulus ninsọ nan nya ka gbir, Efisus kusarin Asia.
Bulus ya aiki almajiransa biyu Timoti da Irastus zuwa Makidoniya, wadanda suka taimake shi. Amma shi da kansa ya jira a Asiya na dan lokaci.
23 Nin deadai kidun nanin, anit nan nya Efisus chizina ubunkurnu kiti kan bar Isa nin madursuzu kitene me.
A wannan lokacin sai aka yi babban tashin hankali a Afisa game da wannan Hanyar.
24 Kikane umong unit wa diku nin lisa Damarius. Awake kuguinki nin lisa Diana. Damarius wadin sesu ikurfun kiti nanit ka nin kani kata makeke ku guinki asa nin lewe manin.
Wani Makeri mai suna Damatrayus wanda ke kera sifoffin gunkin azurfa na Dayana, wanda sana'a ce mai kawo wa makera riba sosai.
25 Darius nin yichila adonkata makeke na guinke. Anin woro nanin,”Anit, iyiru kata kanere tidin sesu ikurfun bit ka.
Ya tattara makera ya ce da su, “Kun sa ni da wanan sana'a ne muke samun kudi mai yawa.
26 Iyiru Bulus ulena asosin nan nya Efisu ana dursuzo anit gbarde na iwa seru ma guinkibit ba mana tinake. Nene ma anit gbardan unuzu kusari ni gbiri nan nya kusari bit na idu sesu nimong ilena tike ba. Bulus na bellin anite atellẹ alena ti din zazunu ah atellẹ riba nin nanin na tiwa zazu anin ba.
Kun gani kun kuma ji cewa, ba a Afisa kadai ba, amma har da fadin kasar Asiya wannan Bulus ya rinjayi mutane da yawa. Yana cewa babu alloli da ake kerawa da hannu.
27 Andi anit lazaghe imati anit malesu lesu bite yisin. Anite mayenu na idinini su idak kiti bite ba tutun nin dak kuti Diana inan su uzazunume. Anite mayenu Diana di udiah ba. Tutun vat anit kusarin Asia nin uyeh kap ma chinu uzazughe.
Ba sana'ar mu kadai ke cikin hatsari ba, amma har da haikalin allahnmu Dayana babba zai zama mara amfani. Ta haka za ta rasa girmanta, ita da dukan kasar Asiya da duniya ke wa sujada.”
28 Vat anite kikane tinna ilaza ayi nin Bulus dana ilaza ilemong na Damarius belle. Inani wa tinin jarttiz, “Diana kutellẹ bite Efisu di gbardan”
Da suka ji haka sai suka fusata kwarai, suka yi kira mai karfi suna cewa “Mai girma ce Dayana ta Afisa.”
29 Anite kan nan nya kagbiri ilaza ayi nin Bulus ini tinna jarttizu. Among anit kifọ Gaius nin aAristachus, inin na bąh jnuzu Macidonia iwa di ana chin nin Bulus. Ninnanin anite kap tinna chium, nin wunu nani udu kikana anan ka gbiri asa isu avuku(theater)
Gari gaba daya ya rude, jama'a kuma sun hanzarta zuwa wurin taron. Kafin wannan lokaci, sun riga sun kama abokan tafiyar Bulus, wato Gayus da Aristakas wadanda suka zo daga Makidoniya.
30 Bulu wadinin su adue nan nya kiti navuh anan lirina nin nanite, vat nin nanin anan yinusauyenu tinna iwantinghe udu kikane.
Bulus ya yi niyya ya shiga cikin taron jama'ar, amma almajiran suka hana shi.
31 Among ago kagbiri na iwa di adondon Bulus ilanza ilemon na idin chi. Inanin wa tu umong kitin Bulus na wa dak nan nya kiti kuti navuaba.
Haka nan ma wadansu abokan Bulus da ke shugabanin yankin al'umma Asiya sun aika masa da roko mai karfi kada ya shiga dandalin.
32 Lipitin nanite nan nya kuti na vua ilebun jarttizu. Among wadin jarttizu ni momong dabam among tutun jarttizu dabam. Tutun among nan nya mine wa yinin umon elena iwa din jarttizumuba.
Wadansu mutane na kirarin wani abu, wadansu kuma na kirarin wani abu dabam, domin jama'a sun rude. Da yawa daga cikinsu ma ba su san dalilin taruwarsu ba.
33 Umong kuYahudawa lisa me wadi Alezanda. Among a Yahudawa turughe udu bun nanite inin tahghe alirin. Alezanda tinna ah antina ucharame anan tah nanin ichin ujattuzu. Aaadinin su a bellin nanin a Yahudawari ba nati macharantki(troble)
Yahudawa suka kawo Iskandari ya tsaya a gaban taruwan jama'a. Iskandari ya mika hannunsa sama domin ya yi bayani ga jama'a.
34 Tutun among alena iwadi a Yahudawariba iyino Alezanda ku Yahudawari inin yinno a Yahudawa din zazunu Diana kutella ba.”
Amma da suka gane shi Bayahude ne, sai dukansu suka kwala ihu wajen sa'a biyu, “Mai girma ce Dayana ta Afisa.”
35 Nin nanin umong ugo ka gbiria ta lipitnpin nanit chin ujarttizu. Anin belle nanin, “Linananin anan min, koghe yiru nan nya yiulele kutellẹ bite Diana na diu unuzu kitene!
Da magatakardar garin ya sha kan jama'a, sai ya ce, “Ya ku mutanen Afisa, wanene bai san cewa birnin Afisa cibiya ce na allahn nan Dayana mai girma da na sifar da ta fado daga sama ba?
36 Koghe yirumu kap, na umong batin aworo ilemonghe kiden ari ba. Bar nanin na kgha ti tik nene. Naiwa su imomong inazan ba.
Tun da ba a karyata wadannan abubuwa ba, ya kamata ku yi shuru don kada ku yi wani abu a gaggauce.
37 Na iwa danin awa ba ane kikane ba, bar na isu imomong inazan ba. Na idua nan nya na danga bit inin yira imong unuzu kikane, tutun na ilirina imommo inanzan kitene kutellẹbit.
Gama kun kawo wadannan mutane a wannan dakin sharia ba a kan su mafasa ne na haikali ba ko kuma masu sabo ga allahnmu ba.
38 Bari nanin, andi Damariu nin na nan katame dininsu i ni kogha ku kulapi su imong nanza, na su libau lichine. kika kitin wuchu kidenghe iwawngha idu, kikane anan wuchu kiden duku na ugamnati na fere nanin. Iwangha kifo koghaku idoamu kikane.
Saboda haka idan Damatrayas da makeran da ke tare da su na da wata tuhuma a kan wani, kotuna suna nan a bude masu shari'a kuma suna nan. Ba ri su kai karar junansu.
39 Tutun andi idinin su tirinu imomong, iwangha itirino ago mine inan yene ilemong na imasu kitene andi izuro kitikirum.
Amma idan akwai maganganu na dubawa, za a daidaita su a taronmu na lokaci lokaci.
40 Uzuru ulene uchauba ba! Yiran ubukurnu kiti kane libau lichine bar arik dinisu ti lanza ayi igomnati ba. Adi ago tiri ni majarttizu man, men waghe ikwana nanin gigime ba.”
Domin hakika muna cikin hatsarin zargi game da hargitsin yau. Babu dalilin wanan yamutsi domin ba mu da bayani a kansa.”
41 Nanere ugo ka gbiri wa belin lipitirunu anite. Amini wa belin kogha ku a kwilin kilarime, inanin wa kwilizin nilarimine.
Da ya fadi haka, sai ya sallami taron.

< Katwa Nono Katwa 19 >