< Katwa Nono Katwa 19 >

1 Na Apolos wadi korint, Bulus cino Firiziya nin Galantiya anin kata udu u Asia, amini wa kwilin udu Efisus. Anin zuro nin namong i woroghe inin ma anan yinusauyenuri.
Lokacin da Afollos yake a Korint, Bulus ya bi hanyar da ta ratsa ta Asiya ya zo Afisa. A can ya sadu da waɗansu almajirai,
2 Atirino nani, “Inaseru Ufunu Ulau kubi kona ina yinin nin liru Kutellẹ? Inanin wa kwanghe iworo natina seru ba. Na tina lanza Ufunu Ulau ba”
sai ya tambaye, su ya ce, “Kun karɓi Ruhu Mai Tsarki sa’ad da kuka gaskata?” Suka amsa suka ce, “A’a, ba mu ma san akwai Ruhu Mai Tsarki ba.”
3 Bulus tirino, “Na iwa shintin minu ushitunu ulauwe, iyaghari iwa yinin?” Inanin wa belinghe,”Tina yinin nin ilemon na Yohana unan su baptiszima na dursuzo”
Saboda haka Bulus ya yi tambaya ya ce, “To, wace baftisma aka yi muku?” Suka ce, “Baftismar Yohanna.”
4 Bulus woro(belle), “Yohana na sulsun(baptizpsima) anit alena ina chinu matiza ma nanzan. Amini wa belin anite i yinin nin lena ama dak amini na malin da ninkidun uleli unite amare wa di Yesu.”
Bulus ya ce, “Ai, baftismar Yohanna, baftisma ce ta tuba. Ya ce wa mutane su gaskata a wani wanda yake zuwa bayansa, wato, Yesu.”
5 Na anit ane lanza, inani wa su nanin ushitunu nmyen nanya lissan Cikilari Yesu.
Da ji wannan, sai aka yi musu baftisma a cikin sunan Ubangiji Yesu.
6 Na isunani, Bulus tarda acarame kitene nati mine, likara Nruhu Ulau tolo nati mine. Uruhu Ulau nanani likara liru nin ton tilem to na inayiruba, inani tutung wa bellu kadura kanga na Uruhu Ulauwe wa belle nanin.
Da Bulus ya ɗibiya musu hannuwansa, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauka musu, suka kuwa yi magana da harsuna, suka kuma yi annabci.
7 Iwadi anit likure nin nan waba na Bulus wa shintin nani nmyen (Ubaptisima) isere Uruhu Ulau.
Mutane kuwa su wajen mutum goma sha biyu ne.
8 Tipui titat wa kata, Bulus pira kitin zursu na Yahudawa nanya Afisus ko ayame Asabbat a dursuzo nani nin risu nani kitenen Yesu nin yizari Kutellẹ ma dursu litime amere Ugo.
Bulus ya shiga majami’a ya yi magana gabagadi a can na watanni uku, yana muhawwara yana kuma rinjayarsu game da mulkin Allah.
9 Na among a Yahudawa wa yinin nin kadure ba, na iwa di ninsu ilanza tutung ba. Inani wa yitan gwondulu nbellu nimong inanzan kitene nimon ile na Bulus wadi dursuzu nani. Bara nanin Bulus cino nanin ayira anan bi ninghe idi zuro kitin zursun Tiranus.
Amma waɗansunsu suka taurara; suka ƙi su gaskata kuma a gaban jama’a suka yi baƙar magana game da Hanyar. Bulus kuwa ya bar su. Ya tafi tare da almajirai ya dinga tattaunawa da su kullum a babban ɗakin jawabi na Tirannus.
10 Bulus tah akus aba ndursuzu nanite kikane. Nanya nani, ngbardang na Yahudawa ni nalege na iwadi a Yahudawaba, arika na iwa sosin nanya kusarin Asiya inin lanza kadura kitenen Cikilari Yesu.
Wannan ya ci gaba har shekara biyu, sai da ya sa dukan Yahudawa da Hellenawa da suke zaune a lardin Asiya suka ji maganar Ubangiji.
11 Kutellẹ tutung wa ni Bulus ku likara su nimong izikiki.
Allah ya yi ayyukan banmamakin da suka wuce misali ta hannu Bulus,
12 Alena iwa dinin tikonu na ise udak kitin Bulus ba, vat kupori ko na Bulus ndudo, asa iyira idi tarda kitenen nan konu, iba shinu uruhu unanzanghe sun nani.
har ma ana kai hankicif da adikan da suka taɓa jikinsa wa marasa lafiya, suka kuwa warke daga cututtukansu mugayen ruhohi kuma suka rabu da su.
13 Kikane tutung among a Yahudawa wadi diku na iwacinu nigbiri nigbiri, inanin wa ko tiruhu tinanzanghe nanya nani nite. Among a Yahudawa wa belu tiruhu tinanzanghe nuzun nanya nanite inin din bellu, “Indin bellu minu nuzun nanya likaran Cikilari Yesu, ulena Bulus na dursuzo nari kiteneme!”
Waɗansu Yahudawa masu yawo gari-gari suna fitar da mugayen ruhohi suka yi ƙoƙari su yi amfani da sunan Ubangiji Yesu a kan waɗanda suke da aljanu. Suna cewa, “A cikin sunan Yesu wanda Bulus yake wa’azi, na umarce ku, ku fito.”
14 Iwadi anit kuzora katwa kane. Asaun nmong unitari lissame wadi Sikava, ku Yahudawa, ulena awadin yiccu litime udya na prist.
’Ya’ya bakwai maza na Sikeba, wani babban firist na Yahudawa, suna yin haka.
15 Nlonliri ileo ubun kata kane, uruhu unanzanghe nari unuzu kitin nute. Uruhu unanzan woro nanin,”In yiru Yesu ku, nyiro Bulus ku, tutun na umong nani likara ida ti imong imong ba!”
Wata rana mugun ruhu ya amsa musu ya ce, “Yesu kam na sani, Bulus kuma na sani, amma ku kuma su wane ne?”
16 Nin belu nanin, kwak unit ulena awa dinin uruhu unazanghe tinna ayina adeu kitenen na saun Sikeve. Amini wa fọ nanin kap a lanza nanin ukule. Anin wa jarza nani imon. Ilanza fiu itina inuzu kilare icoo.
Sai mutumin da yake da mugun ruhun ya fāɗa musu ya sha ƙarfinsu duka. Ya yi musu dūkan tsiya har suka fita a guje daga gidan tsirara jini yana zuba.
17 Kap nanit alena iwa sosin nan nya Ephisus, vat a Yahudawa nin nalena a Yahudawa iwa lanza ulemone. Imini wa tinna ilaza fiu bar unit ulena ufunu unanzan wa di nan nya me awa dinin likara kan. nin kubi kurume, iwa zazin lisa Ugo Isa.
Da Yahudawa da Hellenawan da suke zama a Afisa suka ji wannan labari sai duk tsoro ya kama su, aka kuwa darjanta sunan Ubangiji Yesu ƙwarai.
18 Nan nya kubi kone, among anan yinnusauyenu iwa latisze, anan yinusauyenu gbardan benle ilemong inanzan na idin suzu.
Da yawa cikin waɗanda suka gaskata yanzu suka zo a fili suka furta mugayen ayyukansu.
19 Among anite na iwa di anidibere tina inutuzuno umon kata mine itinna i juju kika na koghe mayen. Dana anit munu ikurfun ilena imong zuzu nikulume ikurfun duru amui akuta atau.
Waɗansu masu yin sihiri suka kawo naɗaɗɗun littattafansu wuri ɗaya suka kuwa ƙone su a gaban jama’a. Sa’ad da aka lissafta yawan kuɗin naɗaɗɗun littattafan nan, sai jimillar ta kai darik dubu hamsin.
20 Nan nya nanin, anit gbardan lanza tipipin kitenen Ugo Isa inanin wa yininsauyenu.
Ta haka maganar Ubangiji ta bazu ko’ina ta kuma yi ƙarfi.
21 Unuzu kidun Bulus mala katame nan nya ifisus, Ufunu Ulau yira ghe ayinin udu Urshalima, tutun nin funu a pira kusarin Macidonia nin Achaia anan yene anan yinusauyenu. Bulus woro, “Nin kidun andin duo Urshalima, ma kuru iduo Uroma tutun”
Bayan dukan wannan ya faru, sai Bulus ya yanke shawara ya ratsa Makidoniya da Akayya in za shi Urushalima. Ya kuma ce, “Bayan na tafi can, dole in ziyarci Roma ita ma.”
22 Amini watu iyichila awa bã anan bungh, Timontawus nin Erastus, udu Macidonia. Tutun Bulus ninsọ nan nya ka gbir, Efisus kusarin Asia.
Sai ya aiki biyu daga cikin masu taimakonsa, Timoti da Erastus, zuwa Makidoniya, yayinda shi kuwa ya ɗan dakata a lardin Asiya.
23 Nin deadai kidun nanin, anit nan nya Efisus chizina ubunkurnu kiti kan bar Isa nin madursuzu kitene me.
Kusan wannan lokaci sai aka yi wani babban hargitsi game da wannan Hanyar.
24 Kikane umong unit wa diku nin lisa Damarius. Awake kuguinki nin lisa Diana. Damarius wadin sesu ikurfun kiti nanit ka nin kani kata makeke ku guinki asa nin lewe manin.
Wani maƙerin azurfa, mai suna Demetiriyus wanda yake ƙera siffar ɗakunan tsafin Artemis da azurfa, ba ƙaramin ciniki yake kawo wa mutane masu sana’an nan ba.
25 Darius nin yichila adonkata makeke na guinke. Anin woro nanin,”Anit, iyiru kata kanere tidin sesu ikurfun bit ka.
Sai ya tara su wuri ɗaya, tare da masu irin wannan sana’ar ya ce, “Ku jama’a, kun san muna samun kuɗin shiga sosai daga wannan sana’a.
26 Iyiru Bulus ulena asosin nan nya Efisu ana dursuzo anit gbarde na iwa seru ma guinkibit ba mana tinake. Nene ma anit gbardan unuzu kusari ni gbiri nan nya kusari bit na idu sesu nimong ilena tike ba. Bulus na bellin anite atellẹ alena ti din zazunu ah atellẹ riba nin nanin na tiwa zazu anin ba.
Kuma kuna ji kuna gani yadda Bulus ɗin nan ya shawo kan mutane da yawa ya kuma sa suka bauɗe a nan a Afisa da dukan lardin Asiya. Yana cewa alloli da mutum ya ƙera ba alloli ba ne ko kaɗan.
27 Andi anit lazaghe imati anit malesu lesu bite yisin. Anite mayenu na idinini su idak kiti bite ba tutun nin dak kuti Diana inan su uzazunume. Anite mayenu Diana di udiah ba. Tutun vat anit kusarin Asia nin uyeh kap ma chinu uzazughe.
Akwai hatsari, ba kawai cewa sana’armu za tă rasa sunanta mai daraja ba, amma za a yi banza da ɗakin tsafin Artemis alliyarmu mai girma, alliyar kanta wadda ake bauta a ko’ina a yankin Asiya da kuma duniya, za a raba ta da darajarta.”
28 Vat anite kikane tinna ilaza ayi nin Bulus dana ilaza ilemong na Damarius belle. Inani wa tinin jarttiz, “Diana kutellẹ bite Efisu di gbardan”
Da suka ji haka, sai suka yi fushi ƙwarai suka fara ihu suna cewa, “Girma ta tabbata ga Artemis ta Afisawa!”
29 Anite kan nan nya kagbiri ilaza ayi nin Bulus ini tinna jarttizu. Among anit kifọ Gaius nin aAristachus, inin na bąh jnuzu Macidonia iwa di ana chin nin Bulus. Ninnanin anite kap tinna chium, nin wunu nani udu kikana anan ka gbiri asa isu avuku(theater)
Jim kaɗan sai hayaniya ta tashi a dukan birnin. Sai mutane suka cafke Gayus da Aristarkus, abokan tafiyar Bulus daga Makidoniya, suka ruga da zuwa fili da nufi ɗaya.
30 Bulu wadinin su adue nan nya kiti navuh anan lirina nin nanite, vat nin nanin anan yinusauyenu tinna iwantinghe udu kikane.
Bulus ya so ya bayyana a gaban taron, amma almajirai ba su bar shi ba.
31 Among ago kagbiri na iwa di adondon Bulus ilanza ilemon na idin chi. Inanin wa tu umong kitin Bulus na wa dak nan nya kiti kuti navuaba.
Har waɗansu shugabannin lardin ma, abokan Bulus, suka aika masa suna roƙonsa kada yă kuskura ya shiga filin nan.
32 Lipitin nanite nan nya kuti na vua ilebun jarttizu. Among wadin jarttizu ni momong dabam among tutun jarttizu dabam. Tutun among nan nya mine wa yinin umon elena iwa din jarttizumuba.
Taron kuwa ya ruɗe. Waɗansu suna ihu suna ce abu kaza, waɗansu kuma wani abu dabam. Yawancin mutane kuma ba su ma san abin da ya sa suke a wurin ba.
33 Umong kuYahudawa lisa me wadi Alezanda. Among a Yahudawa turughe udu bun nanite inin tahghe alirin. Alezanda tinna ah antina ucharame anan tah nanin ichin ujattuzu. Aaadinin su a bellin nanin a Yahudawari ba nati macharantki(troble)
Yahudawa suka tura Alekzanda gaba, sai waɗansu a taron suka riƙa yin masa ihu. Sai ya ɗaga hannu don a yi shiru don yă kāre kansa a gaban mutane.
34 Tutun among alena iwadi a Yahudawariba iyino Alezanda ku Yahudawari inin yinno a Yahudawa din zazunu Diana kutella ba.”
Amma sa’ad da suka gane shi mutumin Yahuda ne, sai duk suka yi ihu gaba ɗaya na kusa sa’a biyu, suna cewa, “Girma ta tabbata ga Artemis ta Afisawa!”
35 Nin nanin umong ugo ka gbiria ta lipitnpin nanit chin ujarttizu. Anin belle nanin, “Linananin anan min, koghe yiru nan nya yiulele kutellẹ bite Diana na diu unuzu kitene!
Sai magatakardar birnin ya sa taron su yi shiru, sa’an nan ya ce, “Mutanen Afisa, ashe duk duniya ba tă san cewa birnin Afisa ce mai lura da haikalin Artemis mai girma da kuma siffarta da ya fāɗi daga sama ba?
36 Koghe yirumu kap, na umong batin aworo ilemonghe kiden ari ba. Bar nanin na kgha ti tik nene. Naiwa su imomong inazan ba.
Saboda haka, da yake ba dama a yi mūsun wannan gaskiya, ya kamata ku natsu kada ku yi kome da garaje.
37 Na iwa danin awa ba ane kikane ba, bar na isu imomong inazan ba. Na idua nan nya na danga bit inin yira imong unuzu kikane, tutun na ilirina imommo inanzan kitene kutellẹbit.
Kun kawo mutanen nan a nan, gashi kuwa ba su yi fashin haikali ba, ba su kuwa saɓa wa alliyarmu ba.
38 Bari nanin, andi Damariu nin na nan katame dininsu i ni kogha ku kulapi su imong nanza, na su libau lichine. kika kitin wuchu kidenghe iwawngha idu, kikane anan wuchu kiden duku na ugamnati na fere nanin. Iwangha kifo koghaku idoamu kikane.
To, in haka ne, in Demetiriyus da abokan sana’arsa suna da wata magana game da wani ai, kotuna suna nan a buɗe, akwai kuma muƙaddasai. Suna iya kai ƙara.
39 Tutun andi idinin su tirinu imomong, iwangha itirino ago mine inan yene ilemong na imasu kitene andi izuro kitikirum.
In kuma akwai wani abu har yanzu da kuke so ku kawo, dole a daidaita shi a majalisa.
40 Uzuru ulene uchauba ba! Yiran ubukurnu kiti kane libau lichine bar arik dinisu ti lanza ayi igomnati ba. Adi ago tiri ni majarttizu man, men waghe ikwana nanin gigime ba.”
Yadda yake a yanzu, muna a hatsarin amsa zargin ta da hargitsi saboda abin da ya faru yau. Da yake ba za mu iya ba da dalilin da ya sa aka yi wannan hargitsi ba.”
41 Nanere ugo ka gbiri wa belin lipitirunu anite. Amini wa belin kogha ku a kwilin kilarime, inanin wa kwilizin nilarimine.
Bayan da ya faɗi haka, sai ya sallami taron.

< Katwa Nono Katwa 19 >