< Katwa Nono Katwa 18 >

1 Nin kidu, Bulus chino ka gbiri Athens amini wa gya udu kagbiri Korint.
Bayan haka sai Bulus ya tafi Antakiya daga nan, ya wuce Korinti.
2 Kikane a zuro nin ku Bayahudi ulena lisame wadi Akila nin wanime Briskila itabotak konkubi ninkidun unuzu ka gbiri Roma nan nya Italiya. Ichin Roma bar ugo klidius, wabalin Ayahudawa vat chin Roma.
A can ya sadu da wani Bayahude mai sunan Akila, dan kasar Buntus ne; bai dade da zuwa garin ba, daga Italiya ya zo da matarsa mai suna Balkisu, saboda Kalaudiyas ya ba da umarni dukan Yahudawa su bar Roma; sai Bulus ya je wurinsu.
3 Akila nin Briskila iwadin sesu nikubu libau kia adanga. Ame Bulus wa yiru kia nadanga, ninnanin atinna asọ nan ghinu nin su kata ligowe.
Bulus ya zauna a gidansu don sana'arsu daya ce, wato, masu aikin Tanti ne.
4 Ko ayeme asabbath, Bulus asa do kintin zursu na Yahudawe, amini asa lira nin na Yahudawa ah alena a Yahudawariba. Amini wa dursuzo nanin kitenen Isa.
Saboda haka Bulus na zuwa majami'a, yana yin nazari tare da su a kowace Asabaci. Yana kokari ya rinjayi Yahudawa da Helinawa.
5 Sila nin Timontawus dã unuzu kusarin Makidonia. Dana iduru kikane, Bulus tinna achino kata makeke ku danga. Amini wa yiru kubime chin dursuzu a Yahudawa tipipin kitenen Isa. Amini wa belin nanin ai Isa amere Christi.
Amma a lokacin da Sila da Timoti suka iso Makidoniya, Ruhu ya matsa Bulus ya shaida wa Yahudawa cewa Yesu Almasihu ne.
6 Kikane a Yahudawa tinna inari Bulus ku inin tinna na belu imong inanzan kiteneme. Ninnanin atin na azalina lidau nalutik me bar Kutellẹ lanza man ninghinu ba, anin woro nanin,”Andi Kutellẹ ma sumunu uhor, a ma su bar anughere, na bar men ba! Nuzu nene udunbun Inma di belu kiti na Lena a Yahudawari ba!
Lokacin da Yahudawa suka tayar masa suna zarginsa. Bulus ya kakkabe rigansa a gabansu yana cewa, “Alhakin jininku yana kanku; daga yanzu zan koma wurin al'ummai.”
7 Bar nanin Bulus tinna achino kitin zursu na Yahudawa anin duo kilari kana kiwa di kupopo, anin dursuzo kikane. Titus Justus, unan kilare a wadi ku Yahudawa ba amini wadi unan durtu Kutellẹ.
Da ya bar wurinsu, ya tafi gidan Taitus Yustus mai wa Allah sujada. Gidansa na kusa da majami'a.
8 Nin kidun, ude kiti n zursuzu na Yahudawa, iwadin yichighe Krispus, nin vat kilarime wa yinin nin Is. anit gbardan nan nya korintian alena lanza Bulus ku iwa kuru yinna nin Isa inanin wa su nanin ubaptiszima.
Kiristus shine shugaban majami'a, sai shi da dukan iyalin gidansa sun ba da gaskiya ga Ubangiji. Korantiyawa da yawa suka ji jawabin Bulus suka ba da gaskiya, aka yi masu Baftisma.
9 Nan nya kitik Ugo Isa nuna Bulus ku nmoro yenji kiti bun anin woroghe,”Na uwa lanza fiu nanit alena idinin sufeba, nin nin nanin na uwa ti tik belu kitenenin ba,
Da dare Ubangiji ya ce wa Bulus a cikin wahayi, “Kada ka ji tsoro, amma ka yi magana kada kuma ka yi shuru.
10 Bar na inma bunfi na umon ma lanzifi ukule kikane ba. leubun bellu nani kiteni, bar anit di gbardan kagbiri kane naidi anit ni ghari.”
Gama ina tare da kai, ba wanda zai cutar da kai, gama ina da mutane anan garin.”
11 Nin nanin Blua sọ ata likus kagizi, dursuzu nanin uliru Kutellẹ kitenen Isa.
Bulus ya zauna a nan tsawon shekara daya da wata shida, yana koyar masu da maganar Allah.
12 Dana Galio so kugovuno Roma kusarin Achai, Adide na Yahudawe nin tinna ikifo Bulus ku. Iyira ghe ido kiti govuno nin liru kinu kitene me,
Amma da Galiyo ya samu zaman gwamnan Akaya, sai Yahudawa suka tayar wa Bulus har suka kai shi gaban dakalin shari'a.
13 Inin wor, “Ule unite din dursu anit izazin Kutellẹ nan nya tibau tona arik a Yahudawa yirimun ba.
Suna cewa, “Wannan mutumin yana kokarin rinjayar mutane su yi sujadar da ta saba wa dokarmu.”
14 Dana Bulus wa china ulirinu, Gollio nin woro a Yahudawa,”Andi unit ulele puro ma dortu bit a Romaw, da iwa lanzu ilemon na idin belli.
Duk da haka kafin Bulus ya yi magana, Galiyo ya ce wa Yahudawa, “Ku Yahudawa in da karar ku ta wani babban laifi ce wanda ya aikata, da sai in hukunta.
15 Nin nanin, idin belu kitene tisa nin madortu mine a nin Yahudawa, bar anin atimine iwangha bele imon kitene ni lemone. Bar nanin na men masu uwuchu kiden kitene nile mone ba!
Amma tun da ya ke akan al'amurar, kalmomi ne, da ta sunaye da dokokin ku, ku je ku sasanta al'amuran ku.”
16 Dana Gallio belle nanin, amini wa belin a sojoji inutun a dide na Yahudawa nuzu kitin wuchu kiden.
Galiyo ya kore su daga dakalin shari'a.
17 Ninnanin ani tinna ikifo ude na Yahudawa, Sosthennes. inanin wa foghe ibun kitet wusu kiden. Vat nanin Gallio wa su imong kitene ba.
Saboda haka sai suka kama Sastanisu, suka yi masa duka sosai a gaban dakalin shari'a. Amma Galiyo bai damu da yadda suka karasa ba.
18 Bulus nin tah ayiri nin nana yinu sauyenu nan nya Korinth. amini wa piru kabarak mmen nin Briskila ah Akila inin kata udu u Siria. Amini wa buo titime bar isilin ile na awa su.
Bulus kuwa, bayan ya zauna tare da su na wasu kwanaki masu yawa, ya bar 'yan'uwan zuwa Suriya ta jirgin ruwa, tare da Balkisu da Akila. Kafin ya bar tashar jiragen ruwa da ke a Sankuriya, ya tafi saboda ya aske kansa, domin ya dauki alkawarin Banazare.
19 Inanin wa duru kagbiri. Efasu, Briskila nin Akila tinna isuo kikane. Bulus litime pira kitin zursuzu na Yahudawa anin belle a Yahudawa uliru kitenen Isa.
Da suka iso Afisa, Bulus ya bar Balkisu da Akila anan. Shi kuwa ya shiga majami'ar Yahudawa yana nazari tare da su.
20 Inani wa belinghe a ti ayiri, amini wa nari.
Da suka roki Bulus ya zauna da su na tsawon lokaci, bai yarda ba.
21 Amini wa bellinanin mma dak in lonliri adi Kutellẹ yinna indak. Ninanin amini wa piru ka barak mmen anin gya udu Efasus.
Ya kama hanyarsa ya bar su ya ce, “In Allah ya yardar mani zan dawo wurinku wata rana.” Sai ya shiga jirgin ruwa daga Afisa.
22 Dana kabarak mmen da ka gbiri. Kaiseri, Bulutina atolo. Amini wa piro udu Urshalima anin liso anan yinusauyenu kikane. Ninnanin atinna gya udu ka gbiri Antiok kusarin Siria.
Daga saukar su a Kaisariya, sai ya haura zuwa Urushalima ya gai da iklisiya daga nan ya tafi Antakiya.
23 Bulus leu kubi nin anan yinusauyenu kikane. Ninnanin atinna achino u Antiok anin pira ningbiri nigbiri gwardan kusarin Galantia nin Firigia. Amini wa risu anan yinusauyenu i yini kan nan nya liri Kutenlẹ kitenen Isa.
Bayan ya zauna na dan lokaci a wurin, Bulus ya kama hanyarsa zuwa yakin Galatiya da Firjiya anan ya karfafa almajirai.
24 Dana Bulus wa diichin nan aya Firisia, ku Yahudawa lisame wadi Afolos ada Efisus. Awa nuzu kusarin ka gbiri Alexzadria amini wa yiru litafi kan.
A nan dai akwai wani Bayahude mai suna Afolos, dan asalin Iskandariya ne da haihuwa, ya zo Afisa. Shi masani ne a maganar Allah.
25 Among anan yinnusauyenu durso Apolos ku tibou tona Isa dininsu ait s, amini wadurso imongne kiti nanit. Ninnani, awadi dursuzu imong kap ba kitenen Isa. Bar ame yiru ubaptizzima Yohanari chas.
Afolos dai ya sami horo daga maganar Ubangiji. Shi mai kokari ne a ruhu, yana wa'azi da koyarwa daidai game da Yesu. Amma ya san da Baftismar Yahaya ne kadai.
26 Apolos duo kitin zursuzu na Yahudawa, amini wa belin anite kikane kitene nimong ilena amena yini. Dana Briskila nin Akila lanza udursuzu me, itinna iyiraghe udu gamine inan dursuzoghe kan kitenen Isa.
Afolos ya fara wa'azinsa da gabagadi a cikin majami'a. Da Balkisu da Akila suka ji shi sai suka yi abokantaka da shi, suka kara bayyana masa game da labarin hanyar Allah mafi daidai.
27 Dana Apolos yinna ama ghiu udu kusarin Aciya, anan bi nanya Efisus woroghe uma chaunu asu nanin. Inanin wa nyerti udu kiti nanan bin Aciya inin woro seren Apolos ku nin kibinai kirum. Nin duru kikane, amini wa bun alenge na Kutellẹ wa lanza nkune-kune iyinin nin Yesu.
Da ya so ya wuce zuwa cikin Akaya 'yan'uwa suka karfafa shi, sun rubuta wa almajiran da ke a Akaya, don su karbe shi da hannu biyu. Da ya iso wurinsu, ya kuwa karfafa 'yan'uwa da sun ba da gaskiya ta wurin alheri.
28 Apolos wadi liru nin likara nan nadidya na Yahudawa vat nin nalena iwa din lanzughe. Nanyan bellu niyerte ilauwe, awa yinini udursu nani Yesure umasiye.
Afolos ya ba Yahudawa mamaki da irin ikon da yake da shi da gwanintarsa, yadda yake nunawa daga nassoshi cewa Yesu shine Almasihu.

< Katwa Nono Katwa 18 >