< Katwa Nono Katwa 15 >

1 Among Ayahudawa nuzu kusari Urdun nin da kagbiri Antiyok. Inin tina dursusu na lumai na iyina nin yesu kikane inin woro “ulena ina bogye ba na ama piru kitenekane kana, nafo tipipin musa
Wadansu mutane suka zo daga Yahudiya suka koyar da 'yan'uwa, cewa, “Idan ba yi maku kaciya bisa ga al'addar Musa ba, ba za ku sami ceto ba.”
2 Kube na Buluse nin Barnabas wasu maqyerdan nan ghinu, anan yinnusauyenu nan nya Anticok intin na iwor, Bulu, Barnabas nan na mong ido u Urshalima kiti nannan kadura Yisa nin nin nakune i yene utirunun.
Da Bulus da Barnaba suka tunkare su da mahawara, sai 'yan'uwa suka yanke shawara Bulus da Barnaba da wasu su je Urushalima wurin manzanni da dattawa a kan wannan magana.
3 Ninkidu, Bulus nin Barnaabas ah among anan yinnu sa usalin yenu wa tunanin nuzu nan nya Antio, inanin wa chinu ikata kusarin Ponenisiya nin Samariya. In chin mine kap iwa yisisin niti niti, inanin wabelin anan yine sa usalin yenu nin woro alumai yinna nin Yis. dana ilanza ulur, vat anan yinu Yisa niti niti nibinai mine wâ kulo nin liburi libo Kan.
Da shike iklisiya ce ta aike su, sai suka bi ta Finikiya da ta Samariya suka sanar da tuban al'ummai. Ya kawo murna mai yawa a wurin 'yan'uwa.
4 Dana, Bulus nin Barnabas nin na mong duru nan nya Urshalima, nono kata yesu wa seru nanin nin kibinai kibuo nin na kune ah among anan yinnu lipitin kikane. Nin nanin Bulus nin Barnabas belle kadura nilemong na Kutelle na su nin ghinu nan nya na Alumai.
Bayan sun zo Urushalima, sai iklisiya da manzanni da dattawa, suka marabce su, sai suka fada masu abin da Allah ya yi ta wurinsu.
5 Tutun amon Ayahudawe na iyinna nin Yesu, inin idi nan nya na Farisawa imini wa fita nan nya nanan yinnu Yesu ì wor, “inin Alumai mase ulaiba sai isu nanin ubuo na churu inin dofuno tibau Musa tona Kutellẹ na nighe.”
Amma wadansu mutane wadanda suka ba da gaskiya daga cikin Farisawa, suka tashi suka ce, “Dole ne a yi masu kaciya a kuma umarce su su kiyaye dokar Musa.”
6 Uliru une wa ti anan kadura nin na kune isọ ktikirum isu uliru kitene.
Sai manzanin da dattawan suka taru don su duba wannan lamari.
7 Nin kidun ile kubi nin lire kan, Biturus nin fita alirina nin ghinu, aworo, “Linuana anan yinnu sa uyenu, iyiru kap Kutellẹ na fere menku nan nya nanan kadur, inan do di bellin Alumai ule ulir, nin nanin tutun inin ma lanza uliru ukunekune ulena Kutellẹ na sunanin mu inin ma nan yina ninghe.
Bayan mahawara mai tsanani, sai Bitrus ya tashi ya ce masu, “'Yan'uwa, kun san lokacin baya da ya wuce, Allah ya yi zabi a cikinku, cewa ta bakina ne al'ummai za su ji bishara, su kuma ba da gaskiya.
8 Kutellẹ yiru ni binai bite kap. Ana dura menku nin namong, anasaru anan salin yinnu Kutellẹ(Alumai) iyita anitime nin ninanin Ufunu ulau Kutellẹ, nafo arike na ana sunari.
Allah, wanda ya san zuciya, ya yi masu shaida, ya kuma basu Ruhu Mai Tsarki kamar yadda ya yi mana;
9 Kutellẹ na wusu nari ba, anatinanin chaut naghe barna ina yinin nin Yesa. Nanere ana su arikimu ukafara ma.
kuma bai bambanta mu da su ba, ya tsabtace zuciyarsu ta wurin bangaskiya.
10 Bar yari tima ti Alumai alena yinna nin Yisa sau yenu idofin ti bau na Yahudawe nafo udokan Musa? Usu nanin masin fo ti toro nanin kutura ku getek nabandan min, bar yari timatinanin iyiru kutura ko na ankakani bit ina yinin uyiraba ninna anrik ba titinanin yiru! Bar nanin inje iwa ti Kutellẹ ayi me nana kitene nile umone.
To, saboda haka don me kuke gwada Allah, kuna sa wa almajirai nauyi a wuya wanda ubanninmu duk da mu ba mu iya dauka ba?
11 Tiyiru Kutellẹ na bolunari arik a Yahudawe unuzu tilapi bit bar ilemon na Yesu na su nari. Kutellẹ na bolu arik aYahudawe amini na bolu Alumai alena iyinnu Ningo biteYesu.''
Amma mun gaskanta za mu samu ceto ta wurin alherin Ubangiji Yesu, kamar yadda suke.”
12 Anite vat kitene tatik kubi kona Bitrus wa mala uliru me. Inin kuru ilanza Barnabas nin Bulus, inina nabe kuru belin nanin Kutellẹ. nasu uanfani nin ghinu inani nasu imon idide nan nya na Alumai, imonpuzunu tunu wa nuna Kutellẹ na seru alena Ayahudawe ba.
Dukan taron jama'ar suka yi shiru sa'adda suke sauraron sakon shaidar da mamakin abin da Allah ya yi ta wurin Bulus da Barnaba a cikin al'ummai.
13 Dana Barnabas nin Bulus wamali uliru min, Yakub, udemine atinna alirina nin nnan yinu sa uyenu nan nya Urshalima a woro,”Linuana anan yinusau yenu lanza ilemon na ma belumu.
Bayan sun gama magana, Yakubu ya amsa, ya ce, “'Yan'uwa, ku ji ni.
14 Ame Simon ghe malu benlu Kutellẹ namalin ti Alumai mmari nin kidun Ame Kutellẹ nasu nanin anan fere anit ale na imasọ kitime.
Saminu ya fada yadda Allah ya fara nuna jinkai ga al'ummai domin ya dauke jama'a daga cikinsu domin sunansa.
15 Tipiping to na Kutellẹ na belling uworu, tipipin tona anan yenju-nbun na wa nyerti, tina yinin mu.
Maganar annabawa ta yarda da wannan, kamar yadda yake a rubuce,
16 Nin nuzu manin dak ida fere ugoh kilarin Dauda. ima yitu nafo ulena kekilare tutun, na kina nana.
'Bayan wadannan abubuwa zan dawo, zan gina gidan Dauda wanda ya fadi kasa; in sake gina bangonsa, in tsayar da shi,
17 Ima sunanin bar anite vat nan yinno men Ugo kutellẹ ari. Nanin ma so umunu na lena iyiri ba, anit alengena inna yichila nanin i dak kitinin inasonanin dana ina malin punu ununuin ibelle to tipipinghe.
saboda sauran jama'a su nemi fuskar Ubangiji, har da al'ummai da ake kira da sunana.
18 Inati anitininn iyinnin ile imone tuntuni. (aiōn g165)
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn g165)
19 Ame Yakubu tinna aleu ubun liru. Anin woro, “Ninnanin idin yeju na ti chin udamu na lena ichino tilapi mine chindak kiti Kutell, na tiwa woro nanin idofun ti yejee bit nin ti aladubit.
Saboda haka, a gani na kada mu matsa wa al'umman da suka juyo gun Allah;
20 Natina nyerti tinyerta udu kitimine, ti wo nanin ichin imong inas elena idin suzu: na iwa li inawa hadaya, nin piziru nawani nani, na iwa li inawa ilenghena imalina ut, ikuru ichin ulin mmi ninawa.
amma zamu rubuta masu da cewa, su guje wa gumaka da zina da faskanci da maye da cin mushe.
21 Nan nya ni gbiri gbardan kubi kona kunakata anit na belu ti yejee Musa tona ana nyertin, ti yejee na wantin usu nimon ile. Koyeme uwui na sabbath (uwuizshinu) ase gurtina nan nya, kuti inlira na Yahuduwa. Bar andi alena Ayahudawa ba yinnu nin ti yejee tone, iwangye ise nanin kuti mazurso bit”.
Tun zamanin da akwai mutane a kowanne birni wadanda suke wa'azi da karatun Musa a majami'u kowanne Asabaci.”
22 Anan kadura nin na kun, ninmunu nanan yinu sau yenu yina nin tipipin Yakub. Inanin wa fere among nang nya min, inan tọ nanin nin Bulus ah Barnaba, udu Antiok iti anan yinnu sau yenu kikane i yinin iyari adide mine Urshalim i yinamu. Inanin wa fere Yahuda ku ulena iwa yichighe Barsaba nin Sil. Inin ma wadi adidawari nan nya Urshalima.
Sai ya yi wa manzanin kyau su da dattawa da dukan iklisiyar su zabi Yahuza da Barnaba da Sila da dattawan iklisiya a tura su Antakiya tare da Bulus da Barnaba.
23 Inanin wa nyatu ti nyerta inin belle Yahuda nin Sila i yiru idini anan yinu sau yene in Antiok.” Arik anan kadura Yesu nin na kune nin nanan yinu sau yenu itọ nari nin nilip kitimine nin nyartinu udu kitimine anin alena idi Alumai anin na iyina sau yenu anin na isosin nan nya Antiok nin uyenkin Siria in Cilicia.
Sai suka rubuta wasika, “Manzani da dattawa da 'yan'uwa zuwa ga al'ummai 'yan'uwa a Antakiya da Suriya da Kilikiya, gaisuwa mai yawa.
24 Anit na belin nari among nanuzu kusari bit ida kitimin, na arikari wa tu nanin kitimine ba. Tiina lanza i taminu nan nya tikanchi kibinai mine nin beli minu imon elena ima rkichinu kibanai.
Mun ji cewa wasu mutane daga cikinmu wadanda ba mu umarce su ba, sun fita daga cikinmu sun yi maku koyarwar da ta daga maku hankali.
25 Nin nuzu nani, tiwa zuru kikane kitikiru, tinanin na fere among anit tinanin na bellin nanin idak kitimin, inin nin Barnabas ah Bulu, alena tidin kauna mine kan.
Ya yi kyau da dukanmu, muka amince mu zabi wadansu mutane mu tura su wurinku tare da Bulus da Barnaba,
26 Anit ahwabane nati ulai mine tikanchi bar kata Chikilari bit Yes.
mutane wadanda suka sadaukar da ransu domin sunan Ubangiji Yesu Almasihu.
27 Tinanin kuru ti tọ Yabuda nin Sila udu kitimine. mma bellinminu elemon na ti su nyerte kitene.
Mun aika Yahuza da Sila su gaya maku wadannan abubuwa.
28 Tiyene uta chau kitin Funu ulau nin narik na chau i dofin tibau tidoka na Yahudawab. ninnanin tina dumun su i dofin tọ tidoke.
Saboda haka ya yi kyau Ruhu Mai Tsarki da mu, kada mu sa maku nauyi fiye da wadannan abubuwan:
29 Chinon uli nimonli elengena ina chil kukot. Naiwa li mmi ninawaba, nin li ninawa elengena imalina utua. Nin tutun ichin u piziru nawani na don mine. Andi i chino usu nileli imon, ima suzu ilemon na chau. imansokalau.
ku bar yi wa gumaka hadaya, ku bar cin mushe da shan kayan maye da zina da faskanci, in kun kiyaye wadannan abubuwa za ku zauna lafiya. Ku huta lafiya.”
30 Anit awa nas na iwaferewe inuzu kusarin Urshalima inanin wa dak u Antiok. Dana anan yinu sau yenu iwa dikitikirum ma inin na nanin ma nyerte.
Da aka sallame su, sai suka je Antakiya. Bayan sun tara jama'a sai suka ba su wasikar.
31 Dana anan yinu sau yenu garta unyertine iwa lanza mang nin liuru in, bar ulire wa tinanin likara kibinai.
Bayan da suka karanta ta, sai suka yi murna sosai saboda karfafawa.
32 Inin wadi anan yenjun bun, Yahuda nin Sila lira kan inin ta ananyinu sauyenu likara kibinai kikane, nin bunu nanin iyinin nan nya Chikilari Yesu.
Yahuza da Sila, da shike su annabawa ne, suka karfafa 'yan'uwa da kalmomi masu yawa.
33 Nin nuzu nanin Yahuda nin Sila ilekubi kikane ini. fita ta ubelen kwillu udu Urshalim, anan yinu sauyenu nan nya Antiok ta nanin ilira uduru kalau inin nya.
Bayan sun yi kwananki a wurin, sai aka sallame su zuwa wurin 'yan'uwa wadanda suka aiko su.
34 Ama Sila yinna alawa kikane.
Amma ya gamshe Sila ya zauna a wurin.
35 Ama Bulus nin Barnabas ile ubun lisosin nan nya Antiok. Kube dana iwadi kikan, inin nin namon itin dursuzu anite nin su nanin uwa, ázi kitene tipipin Isá.
Amma Bulus da Barnaba suka tsaya a Antakiya da sauran 'yan'uwa, suna koyar da maganar Ubangiji.
36 Nin nuzu kon kubi Bulus nin woro Barnabas ku,'' nati do kokame ni gbiri ni gbiri ti di lisu linana anan yinu sauyenu kikana tinamaldursuza tipipin Isa Ugo. Nin su nanin tima nin yinnu u chinmine yinnu nin salin yenu mine kitin Isa Ugo.
Bayan kwanaki kadan Bulus ya ce ma Barnaba, “Mu koma yanzu mu ziyarci dukan 'yan'uwa da muka yi masu bisharar Ubangiji, mu ga yadda suke.
37 Barnabas yina nin liru Bulus anin woro uchau ti yiru Yohana ku ulena idin yichighe Markus ti gyah nin ghe tutun.
Barnaba yana so su dauki Yahaya wanda kuma ake kira Markus.
38 Ame Bulus belle Barnabas ku na uchau tiyiru Markus kuba, barna Markus wa chinnari kusarin Panphili, amini wa nari ulinbun kata nan ghinu.
Amma Bulus ya yi tunanin bai kamata a tafi da Markus ba, tun da ya bar su a Bamfiliya bai ci gaba da su ba.
39 Bulus nin Barnabas wa yinin natimine kitenen lira uneba, bar nanin itina wusọ chingh. Barnabas yira Markus ku ligowe nin gh. Inin pira ujirgin mmen i gyah udu Cipros.
Nan jayayya ta tashi tsakaninsu, har suka rabu da juna sai Barnaba ya tafi tare da Markus suka ketare zuwa Kuburus.
40 Ame Bulus fere Sil, ulena na worin dak unuzu Antio, anan su kata nin ghe. Ananyinnu sauyenu kikane itananin inlira nun woro Kutellẹ bun Bulus ku nin Sila. inin inin nabe tinna inuzu kusarin Antiock.
Amma Bulus ya zabi Sila suka tafi, bayan 'yan'uwa sun yi masu addu'ar alherin Allah ya kiyaye su.
41 Bulus tina allebun chin nin Sila vat Siria nin niti Cilicia. Nan nya niti niti iya buzun Anayinu sauyenu Yesu Chikilari nikibinai kirum.
Bulus ya tafi ya zazzaga Suriya da Kilikiya yana ta karfafa iklisiyoyin.

< Katwa Nono Katwa 15 >