< Katwa Nono Katwa 15 >

1 Among Ayahudawa nuzu kusari Urdun nin da kagbiri Antiyok. Inin tina dursusu na lumai na iyina nin yesu kikane inin woro “ulena ina bogye ba na ama piru kitenekane kana, nafo tipipin musa
Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”
2 Kube na Buluse nin Barnabas wasu maqyerdan nan ghinu, anan yinnusauyenu nan nya Anticok intin na iwor, Bulu, Barnabas nan na mong ido u Urshalima kiti nannan kadura Yisa nin nin nakune i yene utirunun.
Wannan ya kai Bulus da Barnabas suka shiga babban gardama da muhawwara da su. Saboda haka aka naɗa Bulus da Barnabas tare da waɗansu masu bi, su haura zuwa Urushalima don su ga manzanni da dattawa a kan wannan magana.
3 Ninkidu, Bulus nin Barnaabas ah among anan yinnu sa usalin yenu wa tunanin nuzu nan nya Antio, inanin wa chinu ikata kusarin Ponenisiya nin Samariya. In chin mine kap iwa yisisin niti niti, inanin wabelin anan yine sa usalin yenu nin woro alumai yinna nin Yis. dana ilanza ulur, vat anan yinu Yisa niti niti nibinai mine wâ kulo nin liburi libo Kan.
Ikkilisiya ta raka su suka tafi, yayinda suke ratsawa ta Funisiya da Samariya, suka ba da labari yadda Al’ummai suka tuba. Wannan labarin ya sa dukan’yan’uwa suka yi murna ƙwarai.
4 Dana, Bulus nin Barnabas nin na mong duru nan nya Urshalima, nono kata yesu wa seru nanin nin kibinai kibuo nin na kune ah among anan yinnu lipitin kikane. Nin nanin Bulus nin Barnabas belle kadura nilemong na Kutelle na su nin ghinu nan nya na Alumai.
Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.
5 Tutun amon Ayahudawe na iyinna nin Yesu, inin idi nan nya na Farisawa imini wa fita nan nya nanan yinnu Yesu ì wor, “inin Alumai mase ulaiba sai isu nanin ubuo na churu inin dofuno tibau Musa tona Kutellẹ na nighe.”
Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”
6 Uliru une wa ti anan kadura nin na kune isọ ktikirum isu uliru kitene.
Sai manzanni da dattawa suka taru don su duba maganar.
7 Nin kidun ile kubi nin lire kan, Biturus nin fita alirina nin ghinu, aworo, “Linuana anan yinnu sa uyenu, iyiru kap Kutellẹ na fere menku nan nya nanan kadur, inan do di bellin Alumai ule ulir, nin nanin tutun inin ma lanza uliru ukunekune ulena Kutellẹ na sunanin mu inin ma nan yina ninghe.
Bayan aka yi muhawwara da sosai, sai Bitrus ya miƙe tsaye ya yi musu jawabi ya ce, “’Yan’uwa, kun san cewa a kwanakin baya Allah ya yi zaɓe a cikinku don Al’ummai su ji daga leɓunana saƙon bishara su kuma gaskata.
8 Kutellẹ yiru ni binai bite kap. Ana dura menku nin namong, anasaru anan salin yinnu Kutellẹ(Alumai) iyita anitime nin ninanin Ufunu ulau Kutellẹ, nafo arike na ana sunari.
Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
9 Kutellẹ na wusu nari ba, anatinanin chaut naghe barna ina yinin nin Yesa. Nanere ana su arikimu ukafara ma.
Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.
10 Bar yari tima ti Alumai alena yinna nin Yisa sau yenu idofin ti bau na Yahudawe nafo udokan Musa? Usu nanin masin fo ti toro nanin kutura ku getek nabandan min, bar yari timatinanin iyiru kutura ko na ankakani bit ina yinin uyiraba ninna anrik ba titinanin yiru! Bar nanin inje iwa ti Kutellẹ ayi me nana kitene nile umone.
To, fa, don me kuke ƙoƙari ku gwada Allah ta wurin ɗora wa almajiran nan kayan da mu ko kakanninmu ba mu iya ɗauka ba?
11 Tiyiru Kutellẹ na bolunari arik a Yahudawe unuzu tilapi bit bar ilemon na Yesu na su nari. Kutellẹ na bolu arik aYahudawe amini na bolu Alumai alena iyinnu Ningo biteYesu.''
A’a! Mun gaskata cewa ta wurin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”
12 Anite vat kitene tatik kubi kona Bitrus wa mala uliru me. Inin kuru ilanza Barnabas nin Bulus, inina nabe kuru belin nanin Kutellẹ. nasu uanfani nin ghinu inani nasu imon idide nan nya na Alumai, imonpuzunu tunu wa nuna Kutellẹ na seru alena Ayahudawe ba.
Sai duk taron suka yi tsit yayinda suke sauraron Barnabas da Bulus suna ba da labari game da ayyuka da kuma abubuwan banmamakin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurinsu.
13 Dana Barnabas nin Bulus wamali uliru min, Yakub, udemine atinna alirina nin nnan yinu sa uyenu nan nya Urshalima a woro,”Linuana anan yinusau yenu lanza ilemon na ma belumu.
Da suka gama, sai Yaƙub ya yi magana ya ce, “’Yan’uwa, ku saurare ni.
14 Ame Simon ghe malu benlu Kutellẹ namalin ti Alumai mmari nin kidun Ame Kutellẹ nasu nanin anan fere anit ale na imasọ kitime.
Siman ya bayyana mana yadda Allah da farko ya nuna damuwarsa ta wurin ɗaukan mutane daga cikin Al’ummai su zama nasa.
15 Tipiping to na Kutellẹ na belling uworu, tipipin tona anan yenju-nbun na wa nyerti, tina yinin mu.
Kalmomin annabawa sun yi daidai da wannan, kamar yadda yake a rubuce cewa,
16 Nin nuzu manin dak ida fere ugoh kilarin Dauda. ima yitu nafo ulena kekilare tutun, na kina nana.
“‘Bayan wannan zan koma in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe. Kufansa zan sāke gina, in kuma mai da shi,
17 Ima sunanin bar anite vat nan yinno men Ugo kutellẹ ari. Nanin ma so umunu na lena iyiri ba, anit alengena inna yichila nanin i dak kitinin inasonanin dana ina malin punu ununuin ibelle to tipipinghe.
don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
18 Inati anitininn iyinnin ile imone tuntuni. (aiōn g165)
da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
19 Ame Yakubu tinna aleu ubun liru. Anin woro, “Ninnanin idin yeju na ti chin udamu na lena ichino tilapi mine chindak kiti Kutell, na tiwa woro nanin idofun ti yejee bit nin ti aladubit.
“Saboda haka, a ganina, kada mu matsa wa Al’ummai waɗanda suke juyowa ga Allah.
20 Natina nyerti tinyerta udu kitimine, ti wo nanin ichin imong inas elena idin suzu: na iwa li inawa hadaya, nin piziru nawani nani, na iwa li inawa ilenghena imalina ut, ikuru ichin ulin mmi ninawa.
A maimakon haka, ya kamata mu rubuta musu cewa, su guji abincin da alloli suka ƙazantar, da fasikanci, da naman dabbar da aka murɗe da kuma jini.
21 Nan nya ni gbiri gbardan kubi kona kunakata anit na belu ti yejee Musa tona ana nyertin, ti yejee na wantin usu nimon ile. Koyeme uwui na sabbath (uwuizshinu) ase gurtina nan nya, kuti inlira na Yahuduwa. Bar andi alena Ayahudawa ba yinnu nin ti yejee tone, iwangye ise nanin kuti mazurso bit”.
Gama Musa ya yi wa’azi a kowace birni tun zamanin dā, ana kuma karanta shi a majami’u kowane Asabbaci.”
22 Anan kadura nin na kun, ninmunu nanan yinu sau yenu yina nin tipipin Yakub. Inanin wa fere among nang nya min, inan tọ nanin nin Bulus ah Barnaba, udu Antiok iti anan yinnu sau yenu kikane i yinin iyari adide mine Urshalim i yinamu. Inanin wa fere Yahuda ku ulena iwa yichighe Barsaba nin Sil. Inin ma wadi adidawari nan nya Urshalima.
Sai manzanni da dattawa, tare da dukan ikkilisiya, suka yanke shawara su zaɓi waɗansu daga cikin mutanensu su kuma aike su zuwa Antiyok tare da Bulus da Barnabas. Sai suka zaɓi Yahuda (wanda ake kira Barsabbas) da kuma Sila, mutum biyu da suke shugabanni cikin’yan’uwa.
23 Inanin wa nyatu ti nyerta inin belle Yahuda nin Sila i yiru idini anan yinu sau yene in Antiok.” Arik anan kadura Yesu nin na kune nin nanan yinu sau yenu itọ nari nin nilip kitimine nin nyartinu udu kitimine anin alena idi Alumai anin na iyina sau yenu anin na isosin nan nya Antiok nin uyenkin Siria in Cilicia.
Tare da su suka aika da wannan wasiƙa. Daga manzanni da dattawa,’yan’uwanku. Zuwa ga Al’ummai masu bi a Antiyok, Suriya da Silisiya. Gaisuwa.
24 Anit na belin nari among nanuzu kusari bit ida kitimin, na arikari wa tu nanin kitimine ba. Tiina lanza i taminu nan nya tikanchi kibinai mine nin beli minu imon elena ima rkichinu kibanai.
Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce.
25 Nin nuzu nani, tiwa zuru kikane kitikiru, tinanin na fere among anit tinanin na bellin nanin idak kitimin, inin nin Barnabas ah Bulu, alena tidin kauna mine kan.
Saboda haka dukanmu mun yarda mu zaɓi waɗansu mutane mu kuma aike su wurinku tare da ƙaunatattun abokanmu Barnabas da Bulus
26 Anit ahwabane nati ulai mine tikanchi bar kata Chikilari bit Yes.
mutanen da suka sa rayukansu cikin hatsari saboda sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi.
27 Tinanin kuru ti tọ Yabuda nin Sila udu kitimine. mma bellinminu elemon na ti su nyerte kitene.
Saboda haka muna aika Yahuda da Sila don su tabbatar muku da baki abin da muka rubuta.
28 Tiyene uta chau kitin Funu ulau nin narik na chau i dofin tibau tidoka na Yahudawab. ninnanin tina dumun su i dofin tọ tidoke.
Ya gamshe Ruhu Mai Tsarki da mu ma kada a ɗora muku nauyi fiye da na waɗannan abubuwa.
29 Chinon uli nimonli elengena ina chil kukot. Naiwa li mmi ninawaba, nin li ninawa elengena imalina utua. Nin tutun ichin u piziru nawani na don mine. Andi i chino usu nileli imon, ima suzu ilemon na chau. imansokalau.
Ku guji abincin da aka yi wa alloli hadaya, da jini, da naman dabbar da aka murɗe da kuma fasikanci. Za ku kyauta in kun kiyaye waɗannan abubuwa. Ku huta lafiya.
30 Anit awa nas na iwaferewe inuzu kusarin Urshalima inanin wa dak u Antiok. Dana anan yinu sau yenu iwa dikitikirum ma inin na nanin ma nyerte.
Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
31 Dana anan yinu sau yenu garta unyertine iwa lanza mang nin liuru in, bar ulire wa tinanin likara kibinai.
Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
32 Inin wadi anan yenjun bun, Yahuda nin Sila lira kan inin ta ananyinu sauyenu likara kibinai kikane, nin bunu nanin iyinin nan nya Chikilari Yesu.
Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa’yan’uwa.
33 Nin nuzu nanin Yahuda nin Sila ilekubi kikane ini. fita ta ubelen kwillu udu Urshalim, anan yinu sauyenu nan nya Antiok ta nanin ilira uduru kalau inin nya.
Bayan suka yi’yan kwanaki a can, sai’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.
34 Ama Sila yinna alawa kikane.
35 Ama Bulus nin Barnabas ile ubun lisosin nan nya Antiok. Kube dana iwadi kikan, inin nin namon itin dursuzu anite nin su nanin uwa, ázi kitene tipipin Isá.
Amma Bulus da Barnabas kuwa suka dakata a Antiyok, inda su da waɗansu da yawa suka yi koyarwa suka kuma yi wa’azin maganar Ubangiji.
36 Nin nuzu kon kubi Bulus nin woro Barnabas ku,'' nati do kokame ni gbiri ni gbiri ti di lisu linana anan yinu sauyenu kikana tinamaldursuza tipipin Isa Ugo. Nin su nanin tima nin yinnu u chinmine yinnu nin salin yenu mine kitin Isa Ugo.
Bayan’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.”
37 Barnabas yina nin liru Bulus anin woro uchau ti yiru Yohana ku ulena idin yichighe Markus ti gyah nin ghe tutun.
Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su,
38 Ame Bulus belle Barnabas ku na uchau tiyiru Markus kuba, barna Markus wa chinnari kusarin Panphili, amini wa nari ulinbun kata nan ghinu.
amma Bulus bai ga ya kyautu ya tafi da shi ba, domin ya yashe su a Famfiliya bai kuwa ci gaba tare da su a aikin ba.
39 Bulus nin Barnabas wa yinin natimine kitenen lira uneba, bar nanin itina wusọ chingh. Barnabas yira Markus ku ligowe nin gh. Inin pira ujirgin mmen i gyah udu Cipros.
Suka sami saɓanin ra’ayi tsakaninsu har suka rabu. Barnabas ya ɗauki Markus suka shiga jirgin ruwa zuwa Saifurus,
40 Ame Bulus fere Sil, ulena na worin dak unuzu Antio, anan su kata nin ghe. Ananyinnu sauyenu kikane itananin inlira nun woro Kutellẹ bun Bulus ku nin Sila. inin inin nabe tinna inuzu kusarin Antiock.
amma Bulus ya zaɓi Sila suka kuwa tashi, bayan’yan’uwa suka danƙa su ga alherin Ubangiji.
41 Bulus tina allebun chin nin Sila vat Siria nin niti Cilicia. Nan nya niti niti iya buzun Anayinu sauyenu Yesu Chikilari nikibinai kirum.
Ya ratsa ta Suriya da Silisiya, yana ƙarfafa ikkilisiyoyi.

< Katwa Nono Katwa 15 >