< 1 Timothawus 2 >

1 Ncizine vat, nwa ti nworu matiru tiru mine, nliran, ubunun nmong nliran, nin ngodiya isu bara anit vat,
Da farko dai, ina gargaɗe ku cewa a yi roƙe-roƙe, ana addu’o’i, ana yin addu’a a madadin waɗansu da kuma a yi godiya saboda kowane mutum
2 bara agoh nan nale na idi natet adidya, nin woru tisu lisosin limang, nin nnonku kibinai nin ntoltunu liti nbun Kutellẹ.
da sarakuna da dukan masu mulki, domin mu zauna lafiya, rai kuma kwance, muna bin Allah sosai a cikin natsuwa.
3 Ilele imon icineari, nin nimon seru ubun kiti Kutellẹ unan tucu bite.
Wannan yana da kyau, yakan kuma gamshi Allah Mai Cetonmu,
4 Ullenge na adininsu anit se utucu vat, inin kuru ise uyinu kidegen.
wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya.
5 Tidi nin Kutellẹ kurum, nin nan lisin kitik bit nan Kutellẹ warum, Unite Kristi Yisa.
Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu,
6 Ullenge na awa ni litime utucu vat, uliru nanya kube.
wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci.
7 Bara nanere, meng litinighe, iwa fereyi unan kadura nin nbellu nliru Kutellẹ. Indin belle kidegen: na kinu ba. Meng unan dursuzu nalumai nanya nyinnu sa uyenu nin kidegen.
Don haka ne aka sa ni mai wa’azi, da manzo kuma, gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba, na kuma zama malami mai koya wa al’ummai al’amarin bangaskiya da kuma na gaskiya.
8 Ndi nin su nanilime su nliran vat niti, Ighantizin acara alau, na nin tinana nayi ba, na nin manyardan ba.
Ina so maza a ko’ina su ɗaga hannuwansu masu tsarki cikin addu’a, ba tare da fushi ko faɗa ba.
9 Nanere tutun na awani su kuyok nin toltunu liti, a ukifu liti a kibinai kicine, na nin titi nke nnit ba, sa nin nizinariya sa imon nwaltu, sa imon nikurfun idia.
Ina kuma so mata su lura su yi wa kansu adon da ya cancanta, da rigunan da suka dace, ba da adon kitso ko sa kayan zinariya ko lu’ulu’u ko kuma tufafi masu tsada ba,
10 Na ise nani nin katuwa kacine, (ille imon na icaunari ine kiti nawani anan dortu Kutellẹ).
sai dai su yi ayyuka masu kyan da suka dace da matan da suke masu bauta wa Allah.
11 Na uwani piziru uyinu kusari kurum nin toltunu liti.
Ya kamata mace ta riƙa koyo cikin natsuwa da cikakkiyar biyayya.
12 Na nyinna uwani unan dursuzu kiti ba, sa asọ Udia kitene ngankilime ba, na aso tik.
Ban ba mace izini ta koyar ko tă yi mulki a kan namiji ba; sai dai ta zauna shiru.
13 Bara iwa burun uken Adamu ari, inin dofino nin Hawawu.
Gama Adamu ne aka fara halitta, sa’an nan Hawwa’u.
14 Na Adamu ari iwa rusuzu ghe ba, uwanere iwa rusuzu ghe nanya kulapi.
Ba kuma Adamu ne aka yaudara ba; macen ce aka yaudara ta kuma zama mai zunubi.
15 Nin nani, abase utucu barra umacu nnono, iwa li ubun nanya nyinnu sa uyenu nin su a ucin ulau nin nonku kibinai.
Amma mata Za tă sami ceto za su sami ceto ta wurin haihuwa, in suka ci gaba cikin bangaskiya, ƙauna da kuma tsarki tare da halin sanin ya kamata.

< 1 Timothawus 2 >