< 1 Ukorintiyawa 2 >

1 Meng wang, nuanna nilime nan nishon kubi na nwa dak kitimine, na nwa dak nin umon inyiru un litining isa njinjing ninghari ba nwa su munu uliru nimon Kutellẹ ilenge na i nyeshin ba.
Lokacin da na zo wurin ku, yan'uwa, ban zo da gwanintar magana ko hikima ba yayinda na yi shelar boyayyun bayanai game da Allah [ a yayinda na bada shaida game da Allah].
2 Nna yyiru na kibinai ning na mma yinnu imonmong kube na nwa di nan nya mine ba, se dei Yisa Kristi cas, na amere i na kotum kuca.
Domin na kudura a zuciyata kada in san komai lokacin da nake tare da ku, sai dai Yesu Almasihu, gicciyayye.
3 Tutung nwa di nanghinu nan nya lidarni, nin fiu a nan nya nkitizu.
Ina tare da ku cikin kasawa, da tsoro, da fargaba mai yawa.
4 Uliru nighe nin wazi nighe na nwa su nin nagbulang nrissu kujinjing ba, nani nin dursuzu nimon in yenju nin Ruhu a likara,
Kuma sakona da shelata basu tare da kalmomin hikima masu daukar hankali. Maimakon haka, sun zo da bayyanuwar Ruhu da iko,
5 bara uyinnu sa nyenu fe wa so nan nya kujinjin nanit, nani nsn nys liksrs Kutellẹ.
saboda kada bangaskiyarku ta zama cikin hikimar mutane, amma cikin ikon Allah.
6 Nene asa ti lira nin kujinjin nan nya na wasara, na njinjing nle uyeh ba, sa njinjing nago nko kuje ba, alenge na kubi mine din katuzu. (aiōn g165)
Yanzu muna maganar hikima ga wadanda suka ginu, amma ba hikima ta duniyan nan ba, ko ta masu mulkin wannan zamani, wadanda suke shudewa. (aiōn g165)
7 Nan nya nani ti di bellu njinjing Kutellẹ nan nya kidegen linyeshin njinjing mo na mi wa nyeshin uworsu, mongo na Kutellẹ wa da ceo uworsu ana kuji bite nsa da ba bar ngongong bite. (aiōn g165)
Maimakon haka, muna maganar hikimar Allah ta boyayyar gaskiya, boyayyar hikima da Allah ya kaddara kafin zamanin daukakarmu. (aiōn g165)
8 Na umong nago nko kuje yiru ninn mo njinjing ghe ba, bara andi ina yinin minin nkoni kube, na i wana kotun Cikilarii ugongong ba. (aiōn g165)
Babu wani mai mulki na zamanin nan da ya san wannan hikimar, domin inda sun gane ta a wancan lokacin, da basu gicciye Ubangijin daukaka ba. (aiōn g165)
9 Nafo na ina nyertin, “Imon ilenge na iyizi nsa yene ba, na kutuf nsa lanza ba, na nkan kibinai nsa kipiliza ba, imon ilenge na Kutellẹ na ke bara alenge na idi nin su me.”
Amma kamar yadda yake a rubuce, “Abubuwan da babu idon da ya gani, babu kunnen da ya ji, babu zuciyar da ta yi tsammanin sa, abubuwan da Allah ya shirya wa wadanda suke kaunarsa.
10 Ilenge imonere Kutellẹ na puun nari inin nan nyan Ruhu, bara Uruhu din piziru imon vat, umunu imon iconcom Kutellẹ wang.
Wadannan ne abubuwan da Allah ya bayyana mana ta wurin Ruhu. Gama Ruhu yana bincika komai, har ma abubuwa masu zurfi na Allah.
11 Ghari yiru ukpilizu kibinai nmong se dei uruhun nlenge na adi nan nya me? Nanere wang, na umon yiru imon iconcom Kutellẹ ba se dei Uruhu Kutellẹ.
Gama wanene ya san tunanin mutum, sai dai ko ruhun mutumin da ke cikinsa? Haka ma, babu wanda ya san abubuwa masu zurfi na Allah sai dai Ruhun Allah.
12 Nani na arike na seru Uruhu in yih ba, fina na seru Uruhu ule na una nuzu kiti Kutelle, arike nan se ti yinno imon ile na ina ni nari unuzu kiti Kutellẹ sheu.
Ba mu karbi ruhu na duniya ba, amma Ruhun da ya zo daga wurin Allah, domin mu san abubuwan da aka bamu a sake daga wurin Allah.
13 Ti din su uliru kitene nimon nin nagbbwang alenge na njinjing nnit wasa a dursuzu nari. Uruhue din kpilizu agbulang nruhu nin jinjing nruhu.
Muna maganar wadannan abubuwa da kalmomin da hikimar da mutum baza ta iya koyarwa ba, amma wadanda Ruhu ke koyar da mu. Ruhu yana fassara kalmomi na ruhaniya da hikima ta ruhaniya.
14 Na unan salin nruhu wasa a sere imon ile na idi Nruhu Kutellẹ ba, bara ileli imone nlalanghari kitime. Na awa sa a yinno inin ba bara ina dumun inin nin Ruhu.
Mutum marar ruhaniya ba ya karbar abubuwan da suke daga Ruhun Allah, gama wauta suke a gareshi. Ba zai iya sanin su ba domin Ruhu ne yake bayyana su.
15 Ulenge na adi nin ruhu wasa a wuco imon vat, ana imong wasa a wuco imon me ba.
Shi wanda yake mai ruhaniya yana shari'anta dukan abubuwa, amma shi baya karkashin shari'ar sauran mutane.
16 “Nani ghari wasa ayinno kibinai nCikilare, na ama dursuzu ghe?” Vat nani ti din kibinai nKristi.
“Wa zai iya sanin zuciyar Ubangiji, da zai iya ba shi umarni?” Amma mu muna da lamiri irin na Almasihu.

< 1 Ukorintiyawa 2 >