< 1 Ukorintiyawa 2 >

1 Meng wang, nuanna nilime nan nishon kubi na nwa dak kitimine, na nwa dak nin umon inyiru un litining isa njinjing ninghari ba nwa su munu uliru nimon Kutellẹ ilenge na i nyeshin ba.
Da na zo wurinku’yan’uwa, ban zo da iya magana ko wani mafificin hikima yayinda na yi muku shelar shaida game da Allah ba.
2 Nna yyiru na kibinai ning na mma yinnu imonmong kube na nwa di nan nya mine ba, se dei Yisa Kristi cas, na amere i na kotum kuca.
Don na ƙudura a raina sa’ad da nake tare da ku cewa ba zan mai da hankali ga kome ba sai dai Yesu Kiristi wanda aka gicciye.
3 Tutung nwa di nanghinu nan nya lidarni, nin fiu a nan nya nkitizu.
Na zo wurinku cikin rashin ƙarfi da tsoro, da rawan jiki ƙwarai.
4 Uliru nighe nin wazi nighe na nwa su nin nagbulang nrissu kujinjing ba, nani nin dursuzu nimon in yenju nin Ruhu a likara,
Saƙona da wa’azina ba su zo cikin hikima da kalmomin lallashi ba, sai dai da nuna ikon Ruhu,
5 bara uyinnu sa nyenu fe wa so nan nya kujinjin nanit, nani nsn nys liksrs Kutellẹ.
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
6 Nene asa ti lira nin kujinjin nan nya na wasara, na njinjing nle uyeh ba, sa njinjing nago nko kuje ba, alenge na kubi mine din katuzu. (aiōn g165)
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn g165)
7 Nan nya nani ti di bellu njinjing Kutellẹ nan nya kidegen linyeshin njinjing mo na mi wa nyeshin uworsu, mongo na Kutellẹ wa da ceo uworsu ana kuji bite nsa da ba bar ngongong bite. (aiōn g165)
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn g165)
8 Na umong nago nko kuje yiru ninn mo njinjing ghe ba, bara andi ina yinin minin nkoni kube, na i wana kotun Cikilarii ugongong ba. (aiōn g165)
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn g165)
9 Nafo na ina nyertin, “Imon ilenge na iyizi nsa yene ba, na kutuf nsa lanza ba, na nkan kibinai nsa kipiliza ba, imon ilenge na Kutellẹ na ke bara alenge na idi nin su me.”
Duk da haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ba idon da ya taɓa gani, ba kunnen da ya taɓa ji, ba kuma zuciyar da ta taɓa tunanin abin da Allah ya shirya wa masu ƙaunarsa.”
10 Ilenge imonere Kutellẹ na puun nari inin nan nyan Ruhu, bara Uruhu din piziru imon vat, umunu imon iconcom Kutellẹ wang.
Amma Allah ya bayyana mana shi ta wurin Ruhunsa. Ruhu yana bincika dukan abubuwa, har ma da abubuwa masu zurfi na Allah.
11 Ghari yiru ukpilizu kibinai nmong se dei uruhun nlenge na adi nan nya me? Nanere wang, na umon yiru imon iconcom Kutellẹ ba se dei Uruhu Kutellẹ.
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin mutum, in ba ruhun mutumin da yake cikinsa ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.
12 Nani na arike na seru Uruhu in yih ba, fina na seru Uruhu ule na una nuzu kiti Kutelle, arike nan se ti yinno imon ile na ina ni nari unuzu kiti Kutellẹ sheu.
Ba mu karɓi ruhun duniya ba, sai dai Ruhun da yake daga Allah, domin mu fahimci abin da Allah ya ba mu hannu sake.
13 Ti din su uliru kitene nimon nin nagbbwang alenge na njinjing nnit wasa a dursuzu nari. Uruhue din kpilizu agbulang nruhu nin jinjing nruhu.
Wannan shi ne abin da muke sanarwa, ba da kalmomin da muka koya ta wurin hikimar mutum ba, amma da kalmomin da Ruhu yake koyarwa, muna faɗin gaskiya ta ruhaniya da kalmomin ruhaniya.
14 Na unan salin nruhu wasa a sere imon ile na idi Nruhu Kutellẹ ba, bara ileli imone nlalanghari kitime. Na awa sa a yinno inin ba bara ina dumun inin nin Ruhu.
Mutumin da ba shi da Ruhu, ba ya yarda da abubuwan da suka fita daga Ruhun Allah, domin wauta ce a gare shi. Ba kuwa zai fahimce su ba, domin ta Ruhu ne ake fahimtarsu.
15 Ulenge na adi nin ruhu wasa a wuco imon vat, ana imong wasa a wuco imon me ba.
Mutumin ruhaniya yakan gwada dukan abubuwa, amma shi kansa ba ya ƙarƙashin shari’ar mutum.
16 “Nani ghari wasa ayinno kibinai nCikilare, na ama dursuzu ghe?” Vat nani ti din kibinai nKristi.
“Wa ya taɓa sanin hankalin Ubangiji, har da zai koya masa?” Amma muna da tunani iri na Kiristi ne.

< 1 Ukorintiyawa 2 >