< Psalmi 55 >

1 Pazljivo prisluhni moji molitvi, oh Bog in ne skrij se pred mojo ponižno prošnjo.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Ka ji addu’ata, ya Allah, kada ka ƙyale roƙona;
2 Prisluhni mi in me usliši. V svoji pritožbi žalujem in zganjam hrup
ka ji ni ka kuma amsa mini. Tunanina yana damuna na kuma gaji tilis
3 zaradi glasu sovražnika, zaradi zatiranja zlobnega, kajti name mečejo krivičnost in z besom me sovražijo.
hankalina ya tashi saboda yawan surutan masu ƙina, saboda danniyar mugaye. Gama sukan jawo mini wahala, suna jin haushina suna ƙina.
4 Moje srce znotraj mene je boleče zaskrbljeno in strahote smrti so padle name.
Zuciyata tana wahala a cikina; tsorace-tsoracen mutuwa sun sha kaina.
5 Strah in trepet sta prišla name in groza me je preplavila.
Tsoro da rawan jiki sun kama ni; razana ta sha kaina.
6 Rekel sem: »Oh da bi imel peruti kakor golobica! Kajti potem bi odletel proč in bi bil miren.
Na ce, “Kash, da a ce ina da fikafikan kurciya mana! Ai, da na yi firiya na tafi na huta,
7 Glej, potem bi odtaval daleč proč in ostal v divjini. (Sela)
da na tafi can da nisa na zauna a hamada; (Sela)
8 Pospešil bi svoj pobeg pred vetrovnim viharjem in neurjem.«
da na hanzarta na tafi wurin mafakata, nesa da muguwar iska da hadiri.”
9 Uniči, oh Gospod in razdeli njihove jezike, kajti videl sem nasilje in prepir v mestu.
Ka rikitar da mugaye, ya Ubangiji, ka birkitar da maganarsu, gama na ga rikici da faɗa a cikin birni.
10 Dan in noč hodijo okrog po njegovih zidovih. Tudi vragolija in bridkost sta v njegovi sredi.
Dare da rana suna yawo a kan katanga; mugun hali da zargi suna a cikinta.
11 Zlobnost je v njegovi sredi. Prevara in zvijača ne odideta iz njegovih ulic.
Rundunar hallaka suna aiki a cikin birni; barazana da ƙarairayi ba sa taɓa barin titunanta.
12 Kajti ni bil sovražnik, ki me je grajal, potem bi to lahko prenesel. Niti ni bil, kdor me je sovražil, ki se je poveličal zoper mene, potem bi se skril pred njim.
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13 Toda bil si ti, človek, moj vrstnik, moj vodnik in moj znanec.
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14 Skupaj sva imela prijetno namero in družno hodila v Božjo hišo.
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15 Naj se jih polasti smrt in naj hitro gredo dol v pekel, kajti zlobnost je v njihovih bivališčih in med njimi. (Sheol h7585)
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu. (Sheol h7585)
16 Kar se mene tiče, bom klical k Bogu in Gospod me bo rešil.
Amma na kira ga Allah, Ubangiji kuwa ya cece ni.
17 Zvečer, zjutraj in opoldan bom molil in glasno vpil. Slišal bo moj glas.
Safe, rana da yamma ina kuka da nishi, yakan kuwa ji muryata.
18 V miru je osvobodil mojo dušo pred bitko, ki je bila zoper mene, kajti mnogo jih je bilo z menoj.
Yakan fisshe ni lafiya daga yaƙin da ake yi da ni, ko da yake da yawa suna gāba da ni.
19 Bog bo slišal in jih prizadel, celó on, ki ostaja od davnine. (Sela) Ker nimajo sprememb, zato se ne bojijo Boga.
Allah, yana mulki har abada, zai ji su yă kuma azabtar da su, (Sela) mutanen da ba sa taɓa canja hanyoyinsu kuma ba sa tsoron Allah.
20 Svoje roke je iztegnil zoper tiste, ki so v miru z njim; prelomil je svojo zavezo.
Abokina ya kai wa abokansa hari; ya tā da alkawarinsa.
21 Besede iz njegovih ust so bile bolj gladke kakor maslo, toda v njegovem srcu je bila vojna. Njegove besede so bile mehkejše kakor olje, čeprav so bile izvlečeni meči.
Maganarsa tana da laushi kamar man zaitun, duk da haka yaƙi yana a cikin zuciyarsa; kalmominsa sun fi mai sulɓi, duk da haka takuba ne zārarru.
22 Svoje breme vrzi na Gospoda in on te bo podpiral. Nikoli ne bo dopustil, da bi bil pravični omajan.
Ku kawo damuwoyinku ga Ubangiji zai kuwa riƙe ku; ba zai taɓa barin mai adalci yă fāɗi ba.
23 Toda ti, oh Bog, jih boš zrušil v jamo uničenja. Krvoločni in varljivi ljudje ne bodo preživeli polovice svojih dni, jaz pa bom zaupal vate.
Amma kai, ya Allah, za ka kawar da mugaye zuwa cikin ramin lalacewa; masu kisa da mutane masu ruɗu ba za su kai rabin kwanakin rayuwarsu ba. Amma ni dai, na dogara gare ka.

< Psalmi 55 >