< Mateju 18 >

1 U taj èas pristupiše uèenici k Isusu govoreæi: ko je dakle najveæi u carstvu nebeskome?
A lokacin nan sai almajirai suka zo wurin Yesu suka yi tambaya suka ce, “Wane ne mafi girma a mulkin sama?”
2 I dozva Isus dijete, i postavi ga meðu njih,
Sai ya kira ƙaramin yaro ya sa shi yă tsaya a tsakiyarsu.
3 I reèe im: zaista vam kažem, ako se ne povratite i ne budete kao djeca, neæete uæi u carstvo nebesko.
Sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, in ba kun canja kuka zama kamar ƙananan yara ba, labudda, ba za ku shiga mulkin sama ba.
4 Koji se dakle ponizi kao dijete ovo, onaj je najveæi u carstvu nebeskome.
Saboda haka, duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar wannan yaro, shi ne mafi girma a mulkin sama.
5 I koji primi takovo dijete u ime moje, mene prima.
Duk kuma wanda ya karɓi ƙaramin yaro kamar wannan a cikin sunana ya karɓe ni ne.
6 A koji sablazni jednoga od ovijeh malijeh koji vjeruju mene, bolje bi mu bilo da se objesi kamen vodenièni o vratu njegovu, i da potone u dubinu morsku.
“Amma duk wanda ya sa ɗaya daga cikin ƙananan nan da suka gaskata da ni ya yi zunubi, zai fiye masa a rataya babban dutsen niƙa a wuyarsa, a kuma nutsar da shi a zurfin teku.
7 Teško svijetu od sablazni! jer je potrebno da doðu sablazni; ali teško onom èovjeku kroz koga dolazi sablazan.
Kaiton duniya saboda abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi! Dole irin waɗannan abubuwa su zo, sai dai kaiton mutumin da ya zama sanadin kawo su!
8 Ako li te ruka tvoja ili noga tvoja sablažnjava, otsijeci je i baci od sebe: bolje ti je uæi u život hromu ili kljastu, negoli s dvije ruke i dvije noge da te bace u oganj vjeèni. (aiōnios g166)
In hannunka ko ƙafarka yana sa ka zunubi, yanke shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da hannu ko ƙafa ɗaya da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu da a jefar da kai cikin madawwamiyar wuta da hannuwa biyu ko ƙafafu biyu. (aiōnios g166)
9 I ako te oko tvoje sablažnjava, izvadi ga i baci od sebe: bolje ti je s jednijem okom u život uæi, nego s dva oka da te bace u pakao ognjeni. (Geenna g1067)
In kuma idonka yana sa ka zunubi, ƙwaƙule shi ka yar. Zai fiye maka ka shiga rai da ido ɗaya, da ka shiga jahannama ta wuta da idanunka biyu. (Geenna g1067)
10 Gledajte da ne prezrete jednoga od malijeh ovijeh; jer vam kažem da anðeli njihovi na nebesima jednako gledaju lice oca mojega nebeskoga.
“Ku lura, kada ku rena ɗaya daga cikin waɗannan ƙanana. Gama ina faɗa muku mala’ikunsu a sama kullum suna duban fuskar Ubana da yake cikin sama.
11 Jer sin èovjeèij doðe da iznaðe i spase izgubljeno.
12 Što vam se èini? Kad ima jedan èovjek sto ovaca pa zaðe jedna od njih, ne ostavi li on devedeset i devet u planini, i ide da traži onu što je zašla?
“Me kuka gani? In wani yana da tumaki ɗari, sai ɗaya daga cikinsu ta ɓace, ba sai yă bar tasa’in da taran a kan tuddai yă je neman guda ɗayan da ta ɓace ba?
13 I ako se dogodi da je naðe, zaista vam kažem da se njoj više raduje nego onima devedeset i devet što nijesu zašle.
In kuwa ya same ta, ina gaya muku gaskiya, zai yi murna saboda ɗayan fiye da tasa’in da taran da ba su ɓace ba.
14 Tako nije volja oca vašega nebeskoga da pogine jedan od ovijeh malijeh.
Haka ma Ubanku da yake cikin sama ba ya so ko ɗaya daga cikin ƙananan nan yă ɓace.
15 Ako li ti sagriješi brat tvoj, idi i pokaraj ga meðu sobom i njim samijem; ako te posluša, dobio si brata svojega.
“In ɗan’uwanka ya yi maka laifi, ka je ka nuna masa laifinsa, tsakaninku biyu kaɗai. In ya saurare ka, ka maido da ɗan’uwanka ke nan.
16 Ako li te ne posluša, uzmi sa sobom još jednoga ili dvojicu da sve rijeèi ostanu na ustima dva ili tri svjedoka.
Amma in bai saurare ka ba, ka je tare da mutum ɗaya ko biyu, domin ‘a tabbatar da kowace magana a bakin shaidu biyu ko uku.’
17 Ako li njih ne posluša, kaži crkvi; a ako li ne posluša ni crkve, da ti bude kao neznabožac i carinik.
In kuwa ya ƙi yă saurare su, sai ka gaya wa ikkilisiya; in kuma ya ƙi yă saurari ikkilisiya ma, ka yi da shi kamar marar sanin Allah ko mai karɓar haraji.
18 Jer vam kažem zaista: što god svežete na zemlji biæe svezano na nebu, i što god razdriješite na zemlji biæe razdriješeno na nebu.
“Gaskiya nake gaya muku, duk abin da kuka daure a duniya, za a daure a sama, duk kuma abin da kuka kunce a duniya, za a kunce shi a sama.
19 Još vam kažem zaista: ako se dva od vas slože na zemlji u èemu mu drago, za što se uzmole, daæe im otac moj koji je na nebesima.
“Har wa yau, ina gaya muku cewa in mutum biyu a cikinku a duniya suka yarda su roƙi wani abu, Ubana da yake cikin sama zai yi muku.
20 Jer gdje su dva ili tri sabrani u ime moje ondje sam ja meðu njima.
Gama inda mutum biyu ko uku suka taru cikin sunana, a can ma ina tare da su.”
21 Tada pristupi k njemu Petar i reèe: Gospode! koliko puta ako mi sagriješi brat moj da mu oprostim? do sedam puta?
Sai Bitrus ya zo wurin Yesu ya yi masa tambaya ya ce, “Ubangiji, sau nawa zan yafe wa ɗan’uwana sa’ad da ya yi mini zunubi? Har sau bakwai?”
22 Reèe njemu Isus: ne velim ti do sedam puta, nego do sedam puta sedamdeset.
Yesu amsa ya ce, “Ina gaya maka, ba sau bakwai ba, amma sau saba’in da bakwai.
23 Zato je carstvo nebesko kao èovjek car koji namisli da se proraèuni sa svojijem slugama.
“Saboda haka, mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya so yă yi ƙididdigar dukiyarsa da take a hannun bayinsa.
24 I kad se poèe raèuniti, dovedoše mu jednoga dužnika od deset hiljada talanata.
Da ya fara ƙididdigar, sai aka kawo masa wani wanda yake bin bashin talenti dubu goma.
25 I buduæi da nemaše èim platiti, zapovjedi gospodar njegov da ga prodadu, i ženu njegovu i djecu, i sve što ima; i da mu se plati.
Da yake bai iya biya ba, sai maigida ya umarta a sayar da shi da matarsa da yaransa da kuma duk abin da yake da shi, a biya bashin.
26 No sluga taj pade i klanjaše mu se govoreæi: gospodaru! prièekaj me, i sve æu ti platiti.
“Bawan ya durƙusa a gabansa. Ya yi roƙo ya ce, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka ƙaf.’
27 A gospodaru se sažali za tijem slugom, pusti ga i dug oprosti mu.
Maigidan bawan ya ji tausayinsa, ya yafe masa bashin, ya kuma sake shi.
28 A kad iziðe sluga taj, naðe jednoga od svojijeh drugara koji mu je dužan sto groša, i uhvativši ga davljaše govoreæi: daj mi što si dužan.
“Amma da wannan bawa ya fita, sai ya gamu da wani abokin bautarsa wanda yake binsa bashin dinari ɗari. Sai ya cafke shi, ya shaƙe shi a wuya yana cewa, ‘Biya ni abin da nake binka!’
29 Pade drugar njegov pred noge njegove i moljaše ga govoreæi: prièekaj me, i sve æu ti platiti.
“Wannan abokin bautarsa ya durƙusa ya roƙe shi, ‘Ka yi mini haƙuri, zan biya ka.’
30 A on ne htje, nego ga odvede i baci u tamnicu dok ne plati duga.
“Amma ya ƙi. A maimako, sai ya je ya sa aka jefa shi a kurkuku, har yă biya bashin.
31 Vidjevši pak drugari njegovi taj dogaðaj žao im bi vrlo, i otišavši kazaše gospodaru svojemu sav dogaðaj.
Sa’ad da sauran bayin suka ga abin da ya faru, abin ya ɓata musu rai ƙwarai, sai suka tafi suka faɗa wa maigidansu dukan abin da ya faru.
32 Tada ga dozva gospodar njegov, i reèe mu: zli slugo! sav dug onaj oprostih tebi, jer si me molio.
“Sai maigidan ya kira wannan bawa. Ya ce, ‘Kai mugun bawa, na yafe duk bashin da nake binka domin ka roƙe ni.
33 Nije li trebalo da se i ti smiluješ na svog drugara, kao i ja na te što se smilovah?
Ashe, bai kamata kai ma ka ji tausayin abokin bautarka yadda na yi maka ba?’
34 I razgnjevi se gospodar njegov, i predade ga muèiteljima dok ne plati sav dug svoj.
Cikin fushi, maigidan ya miƙa shi ga ma’aikatan kurkuku su gwada masa azaba, har yă biya dukan bashin da ake binsa.
35 Tako æe i otac moj nebeski uèiniti vama, ako ne oprostite svaki bratu svojemu od srca svojijeh.
“Haka Ubana da yake cikin sama zai yi da kowannenku, in ba ku yafe wa’yan’uwanku daga zuciyarku ba.”

< Mateju 18 >