< 1 Crônicas 26 >

1 Para as divisões dos porteiros: dos coraítas, Meselemias o filho de Kore, dos filhos de Asafe.
Ɓangarorin Matsaran Ƙofofi su ne, Daga Korayawa, Meshelemiya ɗan Kore, ɗaya daga cikin’ya’yan Asaf maza.
2 Meselemias teve filhos: Zacarias o primogênito, Jediael o segundo, Zebadiah o terceiro, Jathniel o quarto,
Meshelemiya yana da’ya’ya maza. Zakariya ɗan fari, Yediyayel na biyu, Zebadiya na uku, Yatniyel na huɗu,
3 Elam o quinto, Jehohanan o sexto, e Eliehoenai o sétimo.
Elam na biyar, Yehohanan na shida da Eliyehoyenai na bakwai.
4 Obed-Edom teve filhos: Semaías o primogênito, Jehozabad o segundo, Joah o terceiro, Sacar o quarto, Nethanel o quinto,
Obed-Edom shi ma yana da’ya’ya maza. Shemahiya ɗan fari, Yehozabad na biyu, Yowa na uku, Sakar na huɗu Netanel na biyar,
5 Ammiel o sexto, Issachar o sétimo, e Peullethai o oitavo; pois Deus o abençoou.
Ammiyel na shida, Issakar na bakwai da Feyuletai na takwas. (Gama Allah ya albarkace Obed-Edom.)
6 Nasceram também filhos de Semaías, seu filho, que governou a casa de seu pai; pois eram homens poderosos e de valor.
Ɗan Obed-Edom, wato, Shemahiya shi ma yana da’ya’ya maza, waɗanda suke shugabanni a cikin iyalin mahaifinsu, gama su jarumawa ne ƙwarai.
7 Os filhos de Semaías: Othni, Rephael, Obed e Elzabad, cujos parentes eram homens valentes, Elihu e Semaquias.
’Ya’yan Shemahiya maza su ne, Otni, Rafayel, Obed da Elzabad; danginsa Elihu da Shemahiya su ma jarumawa ne.
8 Todos estes eram dos filhos de Obede-Edom com seus filhos e seus irmãos, homens capazes e em força para o serviço: sessenta e dois de Obede-Edom.
Ɗaukan waɗannan zuriyar Obed-Edom ne; su da’ya’yansu maza da danginsu, jarumawa ne masu ƙarfin yin aiki. Zuriyar Obed-Edom, mutum 62 ne duka.
9 Meshelemias tinha filhos e irmãos, dezoito homens corajosos.
Meshelemiya yana da’ya’ya maza da kuma’yan’uwa, waɗanda jarumawa ne, su 18 ne duka.
10 Também Hosah, dos filhos de Merari, teve filhos: Shimri o chefe (pois embora não fosse o primogênito, seu pai o fez chefe),
Hosa dangin Merari yana da’ya’ya maza. Shimri na fari (ko da yake ba shi ne ɗan fari ba, mahaifinsa ya sa shi na fari),
11 Hilkiah o segundo, Tebalia o terceiro, e Zacarias o quarto. Todos os filhos e irmãos de Hosa eram treze.
Hilkiya ne na biyu, Tabaliya ne na uku sai kuma Zakariya na huɗu.’Ya’ya da dangin Hosa su 13 ne duka.
12 Destes foram as divisões dos porteiros, até mesmo dos chefes, tendo escritórios como seus irmãos, para ministrar na casa de Yahweh.
Waɗannan ɓangarori na matsaran ƙofofi, ta wurin manyansu, suna da ayyukan yin hidima a haikalin Ubangiji, kamar yadda danginsu suke da shi.
13 Eles lançam sorte, tanto os pequenos quanto os grandes, de acordo com as casas de seus pais, para cada portão.
Aka jefa ƙuri’u don kowace ƙofa bisa ga iyalansu, ƙarami da babba.
14 O lote para o leste caiu para Shelemiah. Então, para Zacarias, seu filho, um sábio conselheiro, eles lançaram a sorte; e sua sorte saiu para o norte.
Ƙuri’a don Ƙofar Gabas ta fāɗo a kan Shelemiya. Sai aka jefa ƙuri’u don ɗansa Zakariya, mai ba da shawara mai ma’ana, sai ƙuri’a ta ƙofar arewa ta fāɗo a kansa.
15 Para Obed-Edom em direção ao sul; e para seus filhos o armazém.
Ƙuri’a don Ƙofar Kudu ta fāɗo a kan Obed-Edom, ƙuri’a don ɗakin ajiya kuwa ta fāɗo a kan’ya’yansa maza.
16 Para Shuppim e Hosah para o oeste, junto ao portão de Shallecheth, na estrada que sobe, sentinela oposta à sentinela.
Ƙuri’u don Ƙofar Yamma da kuma Ƙofar Shalleket a hanyar bisa suka fāɗo a kan Shuffim da Hosa. Aikin tsaro bisa ga mai tsaro.
17 Para o leste eram seis Levitas, para o norte quatro por dia, para o sul quatro por dia, e para o armazém dois e dois.
Akwai Lawiyawa shida da suke tsaron ƙofar gabas, huɗu a ƙofar kudu, huɗu kuma a ƙofar arewa, biyu-biyu suke tsaron ɗakunan ajiya.
18 For Parbar para oeste, quatro na estrada, e dois em Parbar.
Game da filin waje ta yamma kuwa, akwai masu tsaro huɗu a hanya da kuma biyu a filin kansa.
19 Estas eram as divisões dos porteiros; dos filhos dos coraítas, e dos filhos de Merari.
Waɗannan su ne ɓangarori na matsaran ƙofofi waɗanda suke zuriyar Kora da Merari.
20 Dos Levitas, Ahijah estava sobre os tesouros da casa de Deus e sobre os tesouros das coisas dedicadas.
’Yan’uwansu Lawiyawa kuwa su ne suke lura da ma’ajin gidan Allah da kuma baitulmali don kayayyakin da aka keɓe.
21 Os filhos de Ladan, os filhos dos gershonitas pertencentes a Ladan, os chefes de família dos pais pertencentes a Ladan, o gershonita: Jehieli.
Ladan ɗan Gershon ne, kuma kaka ga iyalai masu yawa, har ma da iyalin ɗansa Yehiyeli,
22 Os filhos de Jehieli: Zetham, e Joel, seu irmão, sobre os tesouros da casa de Yahweh.
’ya’yan Yehiyeli maza su ne, Zetam da ɗan’uwansa Yowel. Su ne suke kula da ma’ajin haikalin Ubangiji.
23 Of os Amramitas, dos Izharitas, dos Hebronitas, dos Uzzielitas:
Daga zuriyar Amram, Izhar, mutanen Hebron da kuma Uzziyel, su ma aka ba su aiki.
24 Shebuel, o filho de Gershom, o filho de Moisés, era o soberano sobre os tesouros.
Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.
25 Seus irmãos: de Eliezer, Reabias seu filho, e Jesaías seu filho, e Jorão seu filho, e Zichri seu filho, e Shelomoth seu filho.
Danginsa na wajen Eliyezer su ne, Rehabiya, Yeshahiya, Yoram, Zikri da Shelomit.
26 Este Shelomoth e seus irmãos estavam sobre todos os tesouros das coisas dedicadas, que David, o rei, e os chefes de família dos pais, os capitães de milhares e centenas, e os capitães do exército, tinham dedicado.
Shelomit da danginsa su ne suke lura da dukan baitulmali don kayayyakin da Sarki Dawuda ya keɓe, ta wajen kawunan iyalai waɗanda suke shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, da kuma wajen sauran shugabannin mayaƙa.
27 Eles dedicaram parte dos saques ganhos em batalhas para reparar a casa de Iavé.
Sun keɓe waɗansu ganimar da aka kwaso a yaƙi don gyaran haikalin Ubangiji.
28 Tudo o que Samuel, o vidente, Saul, filho de Kish, Abner, filho de Ner, e Joab, filho de Zeruiah, tinham dedicado, quem quer que tivesse dedicado alguma coisa, estava sob a mão de Shelomoth e de seus irmãos.
Shelomit da’yan’uwansa suka lura da dukan abubuwan da annabi Sama’ila da Shawulu ɗan Kish, da Abner ɗan Ner, da Yowab ɗan Zeruhiya suka keɓe.
29 Dos Izharitas, Chenaniah e seus filhos foram nomeados para os negócios externos sobre Israel, para oficiais e juízes.
Daga mutanen Izhar, Kenaniya da’ya’yansa maza su aka sa a ayyukan da ba na haikali ba, su suka zama manya da kuma alƙalai a bisa Isra’ila.
30 Dos hebronitas, Hasabias e seus irmãos, mil e setecentos homens de valor, tiveram a supervisão de Israel além do Jordão para o oeste, para todos os negócios de Yahweh e para o serviço do rei.
Daga zuriyar Hebron, Hashabiya da danginsa, su jarumawa dubu ɗaya da ɗari bakwai ne, su suke lura da Isra’ila yamma da Urdun don dukan aikin Ubangiji da kuma hidimar sarki.
31 Dos hebronitas, Jerijah era o chefe dos hebronitas, de acordo com suas gerações, pelas famílias de seus pais. Eles foram procurados no quadragésimo ano do reinado de Davi, e homens poderosos de valor foram encontrados entre eles em Jazer de Gilead.
Game da zuriyar Hebron kuwa, Yeriya ne babba bisa ga tarihin zuriyar iyalansu. A shekara ta arba’in ta sarautar Dawuda, sai aka yi binciken tarihi, aka tarar jarumawa cikin zuriyar Hebron suna zama a Yazer cikin Gileyad ne.
32 Seus parentes, homens de valor, eram dois mil e setecentos, chefes de família dos pais, que o rei Davi nomeou supervisores sobre os rubenitas, os gaditas, e a meia tribo dos manassitas, para cada assunto relativo a Deus e para os assuntos do rei.
Yeriya yana da’yan’uwa guda dubu biyu da ɗari bakwai, jarumawa da kuma kawunan iyalai, sai Sarki Dawuda ya sa su lura da mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse game da kome da ya shafi Allah da kuma al’amuran sarki.

< 1 Crônicas 26 >