< Ioanes 5 >

1 MURIN mepukat ran lapalap eu en Sus oko pwaida; Iesus ap kotilang Ierusalem.
Bayan an ɗan jima, sai Yesu ya haura zuwa Urushalima don wani bikin Yahudawa.
2 Len pil eu mi Ierusalem impan im en sip, me ad a Petesda ni lokaia en Ipru; im limau mi impa,
To, a Urushalima akwai wani tafki kusa da Ƙofar Tumaki, wanda a yaren Arameyik ake kira Betesda an kuma kewaye shi da shirayi biyar.
3 Me somau toto mi lole: Me maskun, o me dangidang, o me motor mia, auiaui lao pil o pan mokimokid.
A nan naƙasassu da yawa sukan kwanta, makafi, guragu, shanyayyu.
4 Pwe akai ansau tounlang amen kin koti dong le o kamokideda pil o, a meamen me madang tiong mas nan pil o ni a mokimokid, iei me kin maureda sang a somau kan karos, me mi re a.
5 A aramas amen mia, me somauki par sileisokwalu.
Akwai wani da yake nan ba shi da amfani shekara talatin da takwas.
6 Iesus lao kotin masani men et a wonon, ap kotin mangi, me a wonon ansau warai, ap kotin masani ong i: Koe so men kelailada?
Da Yesu ya gan shi kwance a can ya kuma sami labari cewa ya daɗe a wannan hali, sai ya tambaye shi, “Kana so ka warke?”
7 Ol somau potoan ong i: Maing, sota nai aramas, me pan wa ia di wong ni pil o ansaun a mokideda. Pwe ni ai kokodi, amen kin madang mo i.
Marar amfanin nan ya ce, “Ranka yă daɗe, ba ni da wanda zai taimaka yă sa ni a cikin tafkin sa’ad da aka motsa ruwan. Yayinda nake ƙoƙarin shiga, sai wani yă riga ni.”
8 Iesus ap kotin masani ong i: Uda, ale ki om, kokowei!
Sai Yesu ya ce masa, “Tashi! Ɗauki tabarmarka ka yi tafiya.”
9 Aramas o ap madang kelailadar, kida ki e, alu wei, a ran o ran en sapat.
Nan take mutumin ya warke; ya ɗauki tabarmarsa ya yi tafiya. A ranar da wannan ya faru ranar Asabbaci ce,
10 Sus oko ap indai ong me kelailadar: Ran wet ran en sapat. A sota pung koe en wewa sili ki om.
saboda haka kuwa Yahudawa suka ce wa mutumin da aka warkar, “Yau Asabbaci ne; doka ta hana ka ɗauki tabarmarka.”
11 A sapeng irail: Me kakela ia da, masani ong ia: Ale ki om koko wei!
Amma ya amsa ya ce, “Mutumin da ya warkar da ni shi ya ce mini, ‘Ɗauki tabarmarka ka yi tafiya.’”
12 Irail ap kalelapok re a: Is aramas o me indai ong uk: Ale ki om kokowei?
Sai suka tambaye shi suka ce, “Wane ne wannan da ya ce maka ka ɗauke ta ka yi tafiya?”
13 A me kelailadar sasa i, pwe Iesus kotila sanger, pwe pokon mi wasa o.
Mutumin da aka warkar kuwa bai ma san ko wane ne ba ne, gama Yesu ya ɓace cikin taron da yake can.
14 Kadekadeo Iesus kotin diaradar i nan im en kaudok o ap kotin masani ong i: Kilang, koe kelailadar, koe der pil wia dip, pwe me sued kot sang mas de ko dong uk!
Daga baya Yesu ya same shi a haikali ya ce masa, “Ga shi, ka warke. Ka daina yin zunubi, in ba haka ba wani abin da ya fi wannan muni zai iya samunka.”
15 Aramas o ap koieila, kaireki Sus oko, me Iesus kakeladar i.
Sai mutumin ya je ya gaya wa Yahudawa cewa Yesu ne ya warkar da shi.
16 I me Sus oko ap raparapaki Iesus, o masamasan, pwen kamela i, pweki a kotin wiadar meakan ni ran en sapat.
To, domin Yesu yana yin waɗannan abubuwa a ranar Asabbaci, sai Yahudawa suka tsananta masa.
17 Iesus kotin sapeng irail: Sam ai kin dodok kokodo, a ngai pil iang dodok.
Yesu ya ce musu, “Ubana yana cikin aikinsa kullum har yă zuwa wannan rana, haka ni ma, ina kan aiki.”
18 I me Sus oko ap masamasan melel, en kamatala i, pweki a kotin kawela ran en sapat o pil masani, me dene Kot Sam a, o a kaparoki ong pein i Kot.
Don haka Yahudawa suka ƙara nema su kashe shi; ba don yă karya Asabbaci kawai ba, har ma yana ce Allah Ubansa ne, yana mai da kansa daidai da Allah.
19 Iesus ap kotin sapeng masani ong irail: Melel melel I indai ong komail, a sota kak, Na en pein wia meakot, pwe i eta, me a kilang ren Sam, me a wiada. Pwe me a kin wiada, iei me Na pil kin wiada.
Sai Yesu ya ba su wannan amsa cewa, “Gaskiya nake gaya muku, Ɗan ba ya iya yin kome da kansa; yana yin abin da ya ga Ubansa yake yi ne kawai, gama duk abin da Uban yake yi shi ne Ɗan ma yake yi.
20 Pwe sam pok ong Na o kasansale ong i karos, me pein i kin wiada. O a pan kasale ong i wiawia kan, me lapa sang met akan, pwe komail en puriamui kila.
Gama Uban yana ƙaunar Ɗan yana kuma nuna masa duk abin da yake yi. I, za ku kuwa yi mamaki, gama zai nuna masa abubuwan da suka fi waɗannan girma.
21 Pwe duen Sam kin kapikapirida me melar akan, kamaur ir ada, iduen Na pil kamaureda me a mauki.
Gama kamar yadda Uban yake tā da matattu yake kuma ba su rai, haka ma Ɗan yake ba da rai ga wanda ya ga dama.
22 Pwe sota me Sam kin kadeikada, pwe a kotiki ong Na kadeik o.
Bugu da ƙari, Uban ba ya hukunta kowa, sai dai ya danƙa dukan hukunci a hannun Ɗan,
23 Pwe karos en wauneki Na, dueta ar wauneki Sam. Me sota wauneki Na, sota kin wauneki Sam, me kadar i dor.
don kowa yă girmama Ɗan kamar yadda yake girmama Uban. Wanda ba ya girmama Ɗan ba ya girmama Uban, da ya aiko shi ke nan.
24 Melel, melel I indai ong komail, meamen rong ai padak o poson, me kadar ia do, a aneki maur soutuk. A a sota pan pangalang kadeik o, pwe a sapale sang mela sapal ong maur. (aiōnios g166)
“Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ya ji maganata ya kuma gaskata da wanda ya aiko ni yana da rai madawwami ba za a kuma hukunta shi ba; ya riga ya ƙetare daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios g166)
25 Melel, melel I indai ong komail, ansau kokodo, iei a leler, me melar akan pan rongada ngil en Nain Kot, a me rongadar pan maureda.
Gaskiya nake gaya muku, lokaci yana zuwa har ma ya riga ya zo sa’ad da matattu za su ji muryar Ɗan Allah waɗanda kuwa suka ji za su rayu.
26 Pwe duen Sam a udan maur, iduen a ki ong Na, en pil udan maur.
Gama kamar yadda Uban yana da rai a cikinsa, haka ya sa Ɗan yă kasance da rai a cikin kansa.
27 O a kotiki ong i manaman, en kaunda kadeik o, pweki Nain aramas i.
Ya kuma ba shi iko yă hukunta domin shi Ɗan Mutum ne.
28 Der puriamuiki met, pwe ansau kokodo me irail, me mi nan sousou kan, pan rong ngil a.
“Kada ku yi mamakin wannan, gama lokaci yana zuwa da duk waɗanda suke cikin kaburbura za su ji muryarsa
29 Irail ap pan pwarada: Me wiadar me mau, en maureda, pwen memaur, a me wiadar mesued, en maureda, pwen pangalang kadeik o.
su kuma fito, waɗanda suka aikata nagarta za su tashi zuwa ga rai, waɗanda kuma suka aikata mugunta za su tashi zuwa ga hukunci.
30 Sota me I kak wiada sang pein ngai, duen me I kin rong, iduen I kin kadeikada, o ai kadeik me pung, pwe I sota kin rapaki insen ai, pwe kupur en i, me kadar ia do.
Ni kaɗai dai ba na iya yin kome, ina shari’a ne bisa ga abin da na ji. Shari’ata kuwa mai adalci ce. Gama ba na neman gamsar da kaina, sai dai in gamshi shi wanda ya aiko ni.
31 Ma I kadede pein ngai, ai kadede sota melel.
“In na ba da shaida a kaina, shaidata ba gaskiya ba ce.
32 Amen me kadede ia, a I asa melel, me a kadede ia me melel.
Akwai wani mai ba da shaida mai kyau a kaina, na kuma san cewa shaidarsa game da ni gaskiya ce.
33 Komail me ilakilang Ioanes, i ari me kadede melel.
“Kun aika wajen Yohanna ya kuma yi shaida a kan gaskiya.
34 A I sota kin ale kadede ren aramas, a iet me I indawei, pwe komail en dorola.
Ba cewa ina neman shaidar mutum ba ne; sai dai na faɗi haka ne domin ku sami ceto.
35 I me ser umpul o marain eu, a komail men perenki a marain ansau kis.
Yohanna fitila ne da ya ci ya kuma ba da haske, kun kuwa zaɓa ku ji daɗin haskensa na ɗan lokaci.
36 A ai kadede me lapa sang en Ioanes. Pwe dodok kan, me Sam o kotiki ong ia, I en kapwaiada, iei dodok kan, me I kin wiawia, me kadede ia, me Sam kadar ia dor.
“Ina da shaidar da ta fi ta Yohanna ƙarfi. Gama aikin nan da Uba ya ba ni in kammala, wanda kuwa nake yi, yana ba da shaida cewa Uba ne ya aiko ni.
37 A Sam, me kadar ia dor, pein i kadede ia. Komail sota rongadar ngil a, o sota kilang mom a.
Uba da ya aiko ni kuwa kansa ya yi shaida game da ni. Ba ku taɓa jin muryarsa ko ganin siffarsa ba,
38 O a masan sota kin kot re omail, pwe komail sota poson, me a kadarador.
maganarsa kuwa ba ta zama a cikinku, gama ba ku gaskata da wanda ya aiko ni ba.
39 Komail kin kalelapok nan kisin likau kan, pwe komail lamelame, me maur soutuk mi lole. Ari, iei irail, me kin kadede ia. (aiōnios g166)
Kuna ta nazarin Nassosi da himma don kuna tsammani ta wurinsu ne kuna samun rai madawwami. Nassosin nan ne suke ba da shaida a kaina, (aiōnios g166)
40 A komail kang ko dong ia, pwe komail en aneki maur.
duk da haka kun ƙi zuwa wurina domin ku sami rai.
41 I sota kin mauki ale wau ren aramas akan.
“Ni ba na neman yabon mutane,
42 I asa komail, limpok en Kot sota kin mi re omail.
na fa san ku. Na san cewa ba ku da ƙaunar Allah a cikin zukatanku.
43 I kodo ni mar en Sam ai, a komail sota kin kasamo ia. A ma amen pan kokido pein ad a, komail pan kasamo i.
Na zo a cikin sunan Ubana, ba ku kuwa karɓe ni ba; amma a ce wani dabam ya zo a cikin sunan kansa, za ku karɓe shi.
44 Pala komail kak poson ni omail ngongongki wau ren aramas, ap sota rapaki wau sang ren Kot.
Ta yaya za ku gaskata in kuna neman yabon junanku, ba kwa kuwa yin ƙoƙarin neman yabon da yake zuwa daga Allah Makaɗaici?
45 Der kiki ong, me I pan mpäkin komail ren Sam, amen me kin mpäkin komail: Moses, me komail kin kaporoporeki.
“Kada fa ku yi tsammani zan yi ƙararku wurin Uba. Akwai mai yin ƙararku, shi ne Musa, wanda kuke dogara da shi.
46 Pwe ma komail posonla Moses, komail pan poson ia, pwe i me intingiedier duen ngai.
Da a ce kun gaskata da Musa, da kun gaskata ni, domin ya rubuta game da ni.
47 A ma komail so kamelele a inting kan, pala komail pan kamelele ai padak kan?
Amma da yake ba ku gaskata abin da ya rubuta ba, yaya za ku gaskata maganata?”

< Ioanes 5 >