< ایّوب 36 >

و الیهو باز‌گفت: ۱ 1
Elihu ya ci gaba,
«برای من‌اندکی صبرکن تا تو را اعلام نمایم، زیرا از برای خدا هنوز سخنی باقی است. ۲ 2
“Ka ɗan ƙara haƙuri da ni kaɗan, zan kuma nuna maka cewa akwai sauran abubuwan da zan faɗa a madadin Allah.
علم خود را از دورخواهم آورد و به خالق خویش، عدالت راتوصیف خواهم نمود. ۳ 3
Daga nesa na sami sanina; zan nuna cewa Mahaliccina shi mai gaskiya ne.
چونکه حقیقت کلام من دروغ نیست، و آنکه در علم کامل است نزد توحاضر است. ۴ 4
Abin da zan gaya maka ba ƙarya ba ne; mai cikakken sani yana tare da kai.
اینک خدا قدیر است و کسی رااهانت نمی کند و در قوت عقل قادر است. ۵ 5
“Allah mai iko ne, amma ba ya rena mutane; shi mai girma ne cikin manufarsa.
شریررا زنده نگاه نمی دارد و داد مسکینان را می‌دهد. ۶ 6
Ba ya barin mugaye da rai sai dai yana ba waɗanda ake tsanantawa hakkinsu.
چشمان خود را از عادلان برنمی گرداند، بلکه ایشان را با پادشاهان بر کرسی تا به ابد می‌نشاند، پس سرافراشته می‌شوند. ۷ 7
Ba ya fasa duban masu adalci; yana sa su tare da sarakuna yana ɗaukaka su har abada.
اما هرگاه به زنجیرهابسته شوند، و به بندهای مصیبت گرفتار گردند، ۸ 8
Amma in mutane suna daure da sarƙoƙi, ƙunci kuma ya daure su,
آنگاه اعمال ایشان را به ایشان می‌نمایاند وتقصیرهای ایشان را از اینکه تکبر نموده‌اند، ۹ 9
yana gaya musu abin da suka yi, cewa sun yi zunubi da girman kai.
وگوشهای ایشان را برای تادیب باز می‌کند، و امرمی فرماید تا از گناه بازگشت نمایند. ۱۰ 10
Yana sa su saurari gyara yă kuma umarce su su tuba daga muguntarsu.
پس اگربشنوند و او را عبادت نمایند، ایام خویش را درسعادت بسر خواهند برد، و سالهای خود را درشادمانی. ۱۱ 11
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
و اما اگر نشنوند از تیغ خواهند افتاد، و بدون معرفت، جان را خواهند سپرد. ۱۲ 12
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
اماآنانی که در دل، فاجرند غضب را ذخیره می‌نمایند، و چون ایشان را می‌بندد استغاثه نمی نمایند. ۱۳ 13
“Waɗanda ba su da Allah a zuciyarsu su ne suke riƙe fushi; ko sa’ad da ya ba su horo, ba su neman taimakonsa.
ایشان در عنفوان جوانی می‌میرندو حیات ایشان با فاسقان (تلف می‌شود). ۱۴ 14
Suna mutuwa tun suna matasa, cikin ƙazamar rayuwar karuwanci.
مصیبت کشان را به مصیبت ایشان نجات می‌بخشد و گوش ایشان را در تنگی باز می‌کند. ۱۵ 15
Amma yana kuɓutar da masu wahala; yana magana da su cikin wahalarsu.
«پس تو را نیز از دهان مصیبت بیرون می‌آورد، در مکان وسیع که در آن تنگی نمی بود وزاد سفره تو از فربهی مملو می‌شد، ۱۶ 16
“Yana so yă rinjaye ka daga haƙoran ƙunci, zuwa wuri mai sauƙi inda ba matsi zuwa teburinka cike da abincin da kake so.
و تو ازداوری شریر پر هستی، لیکن داوری و انصاف باهم ملتصقند. ۱۷ 17
Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.
باحذر باش مبادا خشم تو را به تعدی ببرد، و زیادتی کفاره تو را منحرف سازد. ۱۸ 18
Ka yi hankali kada wani yă ruɗe ka da arziki; kada ka bar toshiya ta sa ka juya.
آیا او دولت تو را به حساب خواهد آورد؟ نی، نه طلا و نه تمامی قوای توانگری را. ۱۹ 19
Dukiyarka ko dukan yawan ƙoƙarinka sun isa su riƙe ka su hana ka shan ƙunci?
برای شب آرزومند مباش، که امت‌ها را از جای ایشان می‌برد. ۲۰ 20
Kada ka yi marmari dare yă yi, don a fitar da mutane daga gidajensu.
با حذر باش که به گناه مایل نشوی، زیرا که تو آن را بر مصیبت ترجیح داده‌ای. ۲۱ 21
Ka kula kada ka juya ga mugunta, abin da ka fi so fiye da wahala.
اینک خدا در قوت خود متعال می‌باشد. کیست که مثل او تعلیم بدهد؟ ۲۲ 22
“An ɗaukaka Allah cikin ikonsa. Wane ne malami kamar sa?
کیست که طریق او را به او تفویض کرده باشد؟ و کیست که بگویدتو بی‌انصافی نموده‌ای؟ ۲۳ 23
Wane ne ya nuna masa hanyar da zai bi, ko kuma wane ne ya ce masa, ‘Ba ka yi daidai ba?’
به یاد داشته باش که اعمال او را تکبیر گویی که درباره آنها مردمان می‌سرایند. ۲۴ 24
Ka tuna ka ɗaukaka aikinsa, waɗanda mutane suka yaba a cikin waƙa.
جمیع آدمیان به آنها می‌نگرند. مردمان آنها را از دور مشاهده می‌نمایند. ۲۵ 25
Dukan’yan adam sun gani; mutane sun hanga daga nesa.
اینک خدا متعال است و او را نمی شناسیم. و شماره سالهای او را تفحص نتوان کرد. ۲۶ 26
Allah mai girma ne, ya wuce ganewarmu! Yawan shekarunsa ba su bincikuwa.
زیرا که قطره های آب را جذب می‌کند و آنها باران را ازبخارات آن می‌چکاند. ۲۷ 27
“Yana sa ruwa yă zama tururi yă zubo daga sama.
که ابرها آن را به شدت می‌ریزد و بر انسان به فراوانی می‌تراود. ۲۸ 28
Gizagizai suna zubo da raɓarsu kuma ruwan sama yana zubowa’yan adam a wadace.
آیاکیست که بفهمد ابرها چگونه پهن می‌شوند، یارعدهای خیمه او را بداند؟ ۲۹ 29
Wane ne zai iya gane yadda ya shimfiɗa gizagizai yadda yake tsawa daga wurin zamansa?
اینک نور خود رابر آن می‌گستراند. و عمق های دریا را می‌پوشاند. ۳۰ 30
Dubi yadda ya baza walƙiyarsa kewaye da shi, tana haskaka zurfin teku.
زیرا که به واسطه آنها قوم‌ها را داوری می‌کند، و رزق را به فراوانی می‌بخشد. ۳۱ 31
Haka yake mulkin al’ummai yana kuma tanada abinci a wadace.
دستهای خودرا با برق می‌پوشاند، و آن را بر هدف مامورمی سازد. ۳۲ 32
Yana cika hannuwansa da walƙiya kuma yana ba ta umarni tă fāɗi a inda ya yi nufi.
رعدش از او خبر می‌دهد و مواشی از برآمدن او اطلاع می‌دهند. ۳۳ 33
Tsawarsa tana nuna cewa babbar iska da ruwa suna zuwa; ko shanu sun san da zuwansa.

< ایّوب 36 >